Chapter 143
Chapter 143
BEGINS #BEST HATE LOVE STORY #BESTROMANCE #AZIZ AY LIMBA #JANNAH ZAD #AYSH....... #CRAZY LOVE #LOVE TRIANGLE ZAFAFA BIYAR KALBIM 500 mamuhgee A DUNIYATA 500 Huguma AJIYA A DUHU 500 Billyn Abdul KIRJIN ME HANKALI 500 Miss xoxo Pay at 0022419171 AccessBank Maryam sani gummi Shedan biya 09033181070 Or mtn vtu at 09032345899*_KALBIM_* _Mamuhgee_ 86 *UMMU_MAHNOOR LUXURIES* (Best luxuries shop) 08034469681 08135142610 Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini? Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka? Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu? Sitirar Alfarma kikeson sakawa? Sitirar da kike ganin manyan mata da ita? Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota? To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida, Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu, Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯 Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune; Atampopi Laces Shadda Materials Shoes Bags Veils Trolleys Jewellerys Oil perfumes Numbers 08034469681 08135142610 Handles Instagram @ummu_mahnoor_luxuries TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries Facebook ummu_mahnoor_luxuries ************ FALAQQ" shine abinda bakinsa ya furta da wani sauti me fasa zuciyar datake neman rasa kanta yana yin kanta idaniwansa na sauyawa dukkanin hannuwansa na wata irin rawa. Kafin ya isa ta zube a jikin mama data tareta itama koina jikinta na wata irin rawa sbd jinin daya zubowa daga bakinta wanda ya sakata jin tana rasa kanta itama sbd tinanin zuciyar Falaq din ta riga ta fashe. Yanda ya furta sunanta da karfin gaske gidan ya amsa gabaki daya ya saka dukkanin dan adam dayake gidan tsayawa cak daga inda yake suka jin zuciyoyinsu na tsinkewa. Sayd ne ya fito yana qarasowa palon da tsananin sauri da tsoron idan ba collapsing din da akace kada taiba na karshe ta samu. Tsananin rawan da hannuwansa basu taba yiba hannuwan AZIZ din sukeyi ya ringa goge mata mata bakin da hancin batareda yasan me yakeba yana kiranta bakinsa da hannuwansa suna tsananin rawa jinin na sake fitowa. Mama ma fita hayyacin nata tai tana kokarin riqesa ganin yanda komai nasa yake rawa yana fita hayyacinsa zarewansa na bayyana tuburan yana kiran sunan Falaq din yana jijjigata gabaki daya jikinsa da nata ya lalace da jini. Sayd na shigowa hankali a tsananin tashe wani mummunan burki yaci wanda ya sakasa kusan faduwa yana kallansu zuciyarsa na wata irin tsagawa da karfin gaske. Bude baki yayi da wani irin karfin hali yace "Asibiti,asibiti" Kamar jiran afada AZIZ yake ya miqe da sauri da ita a jikinsa ya nufi kofa Sayd na gaba da tsananin sauri ya fiddo mota hannuwansa na rawa shima, Mama Latif ta cewa maza ya fidda mota ta fito itama da komai nata ke rawa sbd tashin hankali... A jere cikin tsananin tashin hankalin da basu taba shiga ba tin rasa Ummitah suka bar gidan zuwa asibiti babu wanda bai kusan zarewa a cikinsu musamman Ubanta dayake rungume da ita har lokacin yana jin zuciyarsa na mummunan tsagawa. Silalewa ahankali jannah da kafafuwanta suka mutu murus tayi ta zube a tsakiyar palon da aka barta tata zuciyar itama tana kasa daukan dukkanin wannan masifar datake gabanta, Hannuwanta dake rawa ta miqa ahankali ta fara bin takardun dake qasa zube tana karanta sunayen jamaar da suka rasu sbd neman zuciyarta, Wani irin azababben ciwo da radadin gaske kirjinta yakeyi idanuwanta na neman makancewa sbd tsananin radadin hawayen da suke neman sauko musu, Akan takardar datai gefe daban ta fadi ta dora hannunta dayake rawa ta juyota hoton Ummitah da sunanta UMMITAH ABDULAZIZ LIMBA ya bayyana wanda ya sakata fasa wani irin azababben kuka me tsananin ciwo da qunci tana dafe kirjinta setin zuciyarsa tana rintse idanuwanta kukan na tsaga zuciyarta. Masu aiki dake jinta tsit suka sake yi jikinsu na sake tsananin sanyi sbd tausayi. Kuka takeyi sosai kaman zuciyarta zata fashe sbd zallar qunci da rashin madafa, Ciwon rayuwarta takeji, Inama ta jima da barin duniyar, Inama Allah ya bawa familynta a baya sun hakura sun barta tabar duniyar da duka basu samu kansu a wannan kaddarar me nauyi ba, Inama bata rayuwa ba anbar Falaq da mahaifiyarta, Inama ba zuciyar Ummitah ce a kirjinta ba, Inama zaa iya dawo da baya data miqawa Limbas zuciyarsu kowa yayi rayuwarsa yanda ya saba........ Inama zata iya goge wannan mummunan kaddarar akan ahalinta.. Zubewa tayi kwance tana dafe kirjinta cikin tsananin azaba da kukan dayake fitowa daga zuciyarta. Fiddausi ce ta iso ahankali cikin palon ta iso kafafunta a sanyaye kan jannah din tana bin komai dayake gurin da kallo har idanuwanta suka sauka akan fuskan Ummitah itama. Wasu zafafan hawaye ne suka gangaro mata ta juya zata fice sai kuma ta kasa sbd wani irin kuka dayake ratsa zuciyarta da Jannah ke yi a kwance kaman zuciyarta zata mutu. Dawowa tai ahankali tareda durqusawa ahankali ta dafa bayan jannah din tana kasa cewa komai. Jannah bata iya cewa komaiba sai tsananta da kukanta keyi jikinta na rawa ahakali. Ahankali Fiddausi ta bude baki tana kallan fuskan Ummitah dake jikin hoton tace "Ummitah itace duniyar ABDULAZIZ LIMBA gabaki daya, Rashinta shine ya maidasa AZIZ LIMBA wanda babu komai acikinsa sai emptiness, Ya rasa Ummitah falaq ta maye gurbin dayake riqe dashi, Rashin Ummitah ya taba kwakwalwa da hankalinsa da a yanxu rasa Falaq Allah ne kadai yasan kaddarar daya tanadar masa a gaba wadda bama fata sbd AZIZ LIMBA issa pure soul, Naji nasan Kashe Ummitah akai ta hanyar rabata da zuciyarta, Kinsan waye Ummitah a rayuwarsa?? Ahankali idaniwanta na yin ja tafara bayyana mata waye Ummitah da AZIZ LIMBA, Su waye asalin iyayensu hakama waye mama a gurinsu, Waye Sayd a gurin Ummitah da kuma waye asalin mahaifin Falaq tareda yanda rasuwar Ummitan ta sauya rayuwar kowanne a cikinsu musamman AZIZ da irin jinyar dayasha da mutuwar daya kusan yi wanda anan ne ma ya samu duk matsalar da ake tinanin yanada ita.. Dena sauti kukan Jannah yayi sai ahankali kukan ke fita sbd karfinta daya kare tareda zuciyarta da azabar ciwo da radadi, Qunci ne kawai take ji tako ina yana tsagata yana kashe duk wani halittar da Allah yayi a jikinta kalaman Fiddausi na yaga azabtaccen radadi akowane saqo na jikinta da zuciyarta dake karban kowane zancen da ciwonsa dayake yankanta direct. Miqewa Fiddausi tayi ta fita dan kawo mata ruwa ko zata iya dawowa daidai sbd gabaki daya ta koma kalar qunci da tsananin tausayi, Idanuwanta sunyi munin da ko gani sosai bata yi dasu. Awanni ta share a zube tsakiyar palon tana kukan da har zuciyarta ta kasa dauka kafin ahankali ta tashi hannuwanta babu karfi ta tattara takardun palon ta fice dasu. Fitowa tayi babu karfi ko kadan a jikinta bare zuciyarta ta fice daga gidan. Yau
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163