Chapter 150
Chapter 150
kauna da kulawa xai ringa tarairayanta har lokacinda bacci zai dauketa tukuna ya rakota dakinta ta kwanta kamar qaramar yarinya. Hawayen da suka gangaro mata ne suka sauka a hannunta da kanta yake kai ta sauke numfashi ahankali tana rufe idanuwanta duk da tasan da wuya baccin yaxo. Baccin daukanta yayi kuwa wanda harya hanata tashin asuba sedai ta bude ido taga rana tayi sbd rabonta da bacci kusan tin rasuwar Mimi. Tashi tayi da sauri duk da batada wani kuzarin daya rage, Toilet ta nufa ta fada, Bata wani jimaba ta fito da alwala tayi sallah, Tana idarwa miqewa tayi ta sake komawa toilet din tayi wanka ta fito ta shirya ta fito ta fice daga gidan. Yauma kamar kullum ne amma ko kadan batajin zata gaji dan haka bata gajin ba ta a cikin kwanaki kadan ta zare da nema da yawon daya fatar da ita hayyacinta gabaki daya ta koma kalar tausayi, Ramar data sauya kamanninta tayi tana wani irin jemewa sbd damuwa da tinani da rashin cin abinci, Masu aikin gidan kaf sun fara tafiya harda securities sbd gidan dai ya zama tamkar fanko babu kowa babu motsin komai, Abinci ya qare babu me siya ba kudin siya, Asibitin Zaadens kuwa a ranar da aka kama su Dad a ranar aka rufeta tareda kama da yawa cikin ma'aikatanta da likitocinta harma da nurses. Dan haka gidan ya koma ba kowa a yanzu sai ita kadai da me aikinsu daya data kasa tafiya tabarta sbd tausayinta daya rinjayeta. Kwanaki sun fara tafiya shiru babu motsi ko maganar komai data fita akan case dinsu Dad dinta wanda a yanzu ta hakura da yawon ta zauna jiran ace wani abu sbd koman daren dadewa dai zaa fara shariar case din dan haka take jiran a motsa sbd tasan inda suke. A Limbas kuwa komai shirinsu na barin qasar ya kammala tsaf zasu tattara subar qasar su koma inda suka fito, Rayuwa tayi qunci sun rasa dukkanin dan farin cikin dasuke dashi, Sun rasa walwalarsu kaman yanda zaadens ke cikin qunci da baqin ciki suma a cikinsa suke sbd daga karshe Yaqin nema da daukan fansa ya sakasu a jirgi daya da zaadens sbd a yanxu dukkaninsu baqin ciki da qunci mara yankewa suke cikinsa wanda dukkaninsu suke fatan inama rayuwa zata dawo baya da kowa yabarwa Allah baiyi abinda yayi din ba. Dan haka su suka yanke runguman kaddara su koma suci gaba da rayuwa cikin abinda Allah ya kaddara musu Ba Ummitah ba falaq kila.... Itama Jannah a yanxu abinda take nema a rayuwa kawai shine ahalinta, Sun rungumi kaddara sun shirya karban rayuwar da ubangijinsu ya tsara musu a gaba, Zasu tattara su tafi inda zasu bude sabuwar rayuwar hakuri da dangana me tsafta tareda tawakkali. Karfe goma na dare tana zaune palon gidansu rakube cikin kujera ta rungume jikinta idanuwanta a rufe tsit babu motsin komai da kowa babu haske sosai sbd a yanxu gidan bako inane yakeda haskeba batason haske sosai duhu ne a ciki da wajen rayuwarta ta yadda ta karba hakan dan haka hasken lantarki ma bataso sbd baya haskaka rayuwarta. Yanda idanuwanta suke a rufe tayi nisa a quncin da batajin sautin komai saina baqin cikin dayake dabaibaye da rayuwarta. Ahankali taji qamshinsa yana shiga hancinta yana isa cikin zuciyarta, Qin bude idanuwanta tayi sbd tasan tinanine kawai irin na zuciyar dake dauke da sauran soyayyarda ta dade da mutuwa. Kamshin ne yake cigaba da shigar hancinta wanda ya sakata bude idanuwanta cikin sanyi ahankali batareda ta motsaba, Akansa idanuwanta suka sauka yana tsaya gabanta ya zare kaman yanda ta zare, Ya fita hayyacinsa kaman yanda ta fita, Ya sauya ya tashi daga AZIZ LIMBA ya koma uban da baida iko baida abinda zaiyi dan cetan rayuwar yarsa sedai saka ido yana kallanta tana rasa rayuwar ahankali har zuwa ranar karshe da ranta zai fita daga gangar jikinta.. Zuba masa idanuwa tayi har lokacin bata motsa ba kallansa kawai take kanta na daga kwance a hannuwanta... Shima kallanta yake batareda ya motsa ba ko furta komai ya zauna gefenta ahankali tareda zuba mata ido itama har lokacin idanuwanta na kansa tana kallansa cikeda sanyi da mutuwar jiki. A rayuwa idan akace soyayya to azaba na tattare a cikinta sbd ita a tata soyayyar azaba da qunci tareda radadi sune suka cike tata soyayyar, AZIZ LIMBA tabbas soyayyarsa itace jarabawar rayuwarta ta farko da batajin zata fita har abada, Tana sonsa,tana tsananin sonsa,tana kaunarsa,tana tsananin kaunarsa, Tana sonsa,tana sonsa,tana sonsa,tana kuma qara sonsa........ Hawaye ne masu radadin dayake cikin zuciyarta suka gangaro gefen idonta suna sauka a hannuwanta da fuskanta ke kai ta lumshe idanuwanta ahankali ta sake budesu akansa har lokacin bata motsaba bare furta komai. Ja shima nasa idanuwan ke qarawa sbd nauyin da kirjinsa ke qarawa yana kallan hawayenta dake sauka wanda yasan na Soyayyar dake wahalar dasu ne wadda haryanxu ya kasa yadda da ita bare furtawa... Ahankali ya ciro hannuwansa ya ajiye abinda yake hannunsa gefenta yana maida kallansa kan passport dinta wanda ta bari ranar dataje dauka a limbas dayake hade da ticket. Gangaro da idanuwanta tayi a hankali zuwa kan passport din nata da shima yake kalla ta motsa hankali tareda miqa hannunta ta dauki passport din tareda ticket din ta budesa ahankali ta zubawa ticket din idanuwanta wani Yanayi me nauyi yana danne kirjinta ta dago ta zuba masa idanuwanta da suka sauya zuwa ja me ciwo ta bude bakinta ahankali cikin sanyi tace "I love you ABDULAZIZ AY LIMBA, I Love you morethan wat Ummitas heart can take, I love you morethan anyone in this lifetime, I love you ABDULAZIZ LIMBA....." Hawaye ne suka gangaro mata daga jajayen idanuwanta ta zubawa nasa idanuwan da suka cika da wasu irin hawayen da radadinsu yake fitowa daga zuciyarsa sbd kalamanta kashesa sukeyi suna yanka dik wata jijiyan jikinsa yana jinsu har cikin ruhi da zuciyarsa... "AZIZ LIMBA Zuciyata na maka soyayyar datai karfine sbd Zuciyar Ummitah dake kirjinsa da kuma soyayyar da kaina nake ma, Duk illar da kayiwa rayuwata zuciyar datake kirjina bata dena sonka ba sbd wannan soyayyar da ita zuciyar ta rayu kuma zataci gaba da rayuwa sedai kuma karka manta ni jinin Zaadens ce, Bazan taba tsallake ahalina na zabi rayuwa da kaiba duk son da zuciyata ke maka." Ticket din ta zare ahankali daga cikin passport din ta yagasa cikin sanyi ta zubar a tsakiyarsu ta rintse idanuwanta hawayen dake ciki suka gangaro tace "AZIZ LIMBA na zabi ahalina, Na bar limbas, Na hakura da auren Limbas dayake kaina, Na zabi rayuwa batareda kaiba na zabi familyna a kowane hali suke ciki zan tsaya tareda su ina fatan kowannenmu ya samu abinda rayuwa zata daidaita masa a gaba" Katseta yayi ta hanyar kama hannuwanta duka biyu da nasa hannuwan yana buki zaiyi magana ta zame hannunta daya ta rufe masa baki da tafin hannunta tana girgiza masa kai sbd har cikin zuciyarta ta ciresa ta hakura ta zabi familynta sbd har abada shi da ahalinta bazaa taba zamowa daya ba dan haka gwara kowa ya zaba nasa yayi rayuwarsa. Hannunsa ya dora akan nata yana bude baki Ahankali da nauyi a muryansa sosai yace "Nayiwa falaq Alkawarin bazan taba tirsasaki ba
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163