Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 85

Chapter 85

Kalbim Book 1 Complete Hausa Novel 1,212 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

na manya da yawa sbd dukiyace me magana, Baida son hulda sosai da mutane sai wanda suka cancanta dan hakanne takowane bangare yayiwa Zaadens dari bisa dari dan haka sukejin su da shi alaqace ta riga ta kullu har abada sai mutuwa. Maheer cikin walwala da kwnaciyar hankali yake sauraron Anny datake jin duk majar da akai dashi da zaadens din bata ishetaa sbd komai zai iya zuwa karshe dan haka ita jini kawai takeson a hada dashi dan ta hakanne zasu zama shi ya zama su,dukiya kuma xasu mallaki duk wasu billions da suke buqata ko suka rasa a crisis din daya wuce dan haka zaunawa tayi kan kujera gaban dresser tana kallan fuskanta a jikin mirror din ta miqa hannunta ta dauki cleanser ne tsada tana goge fuskanta ahankali tana kuka kallan mijinta dayake sune bakin gado yana kashe wayarsa ya ajiye gefen bedside ta bude baki Ahankali tana dora kafa daya akan daya cinyoyinta na bayyana suna sheqi sbd rigar baccin jikinta short ce sosai me santsi ta bude baki tana kallansa ta cikin mirror tace "Baby kana ganin zamu iya zama tamkar family daya da LIMBA? Zamu hade gaba daya mu zama daya tamkar ahali kaman yanda muke so kuwa?? Dagowa yayi ya kalleta da murmushi akan fuskansa yace "Mun hade already ai baby meya rage tinda munxama business partners hakama familynmu sun hadu an kulla zumunci" Gama shafa turarukanta na bacci da goge gogen fuskanta tayi tana tasowa ta nufo lafiyayyan gadonsu ta zagayo inda yake ta zauna gefensa tana miqa hannunta akan kirjinsa tana shafawa zuwa wuyansa da kunnensa ya lumshe idanuwansa yana saukesu akanta tareda bata dukkanin nutsuwansa sbd Shafan kunnuwansa zuwa wuyansa datake dole hankalinsa kaf ya tattaru akanta. Tace "Partnership na business da wasu huldodin sunada lokacin qarewa da yankewa komai daren dadewa amma zamowa family har abada ne,koda an samu matsala to anriga an zama familyn, AZIZ LIMBA ba wanda zaadens zasu bari su rasa bane har abada, Yanada dukkanin abinda kuke buqatan wanda zaku hada komai dashi ya sakance, He's very very powerful, a billionaire,he has d biggest connections,he's talented,sharp,genius Almost perfect in komai da komai, i dont see any reason da zai saka kuyi wasa da kasa maidasa family, Haduwan arzikinsa da power dinsa da namu shine zai saka Zaadens su zama unbeatable,untouchable,more and more power zamu sake tsayuwar da babu abinda zai taba shaking namu sbd duk wanda ya sakomu gaba ko waye yanada saa babba sbd a strike daya yayiwa Zaadens girgizan daya tin kakanni baa taba samun wannan zubewan ba" Shiru maheer yayi yana shiga tinanin maganganunta da tabbas shi kansa jin yake AZIZ din bai shiga hannunsu yanda ya kamata ba sbd kaman yanda Dad yakeson LIMBA da baida mutane a Nigeria su zama sune wainda sukafi kowa kusanci dashi, Sunason su kasance sune kadai family na biyu dayake da, Suna son ya zamana komai nasa sunsamu kusancin da sukeda kusan access da komai na tarin businesses nasa. Anny fuskan Maheer din take kalla tana ganin yanda yake shiga tinani da nazarin maganarta tace "Yanxu da ace akwai wata princess din a familyn nan da Aure kawai zamu hada dashi ta yanda komai dadewa dai dukiyarsa kaf zata zama ta ita da yayanta ne kuma tinda zaadens zasu zana sirikansa Biyayyan da binku zaiyi sosai Amma babu damar hakan yanzu sbd babu wata 'yar sai Jannah wadda Ammar ne wanda zaa aura mata ita kuma ta kasa tantance ba son aure take masa ba na yayanta dayake tsananin sonta ne kawai take masa, Tausayima take bani sbd ta rasa gane me zuciyarta ke so kada azo ayi auren ma daga baya ta gane ba son aure take masa ba ta shiga damuwar da zai saka ciwonta dawowa" Dagowa Maheer yayi ya kalli Anny din cikeda mamakin maganarta data kasa zama abar dauka ta wani bangaren. Cikin mamakinsa dayake sake bayyana yace "Jannah na Ammar Soyayyan da sukewa junansu a bayyane yake, Tayaya ma zakiyi tinanin Jannah ba son Ammar takeba, Tin tana yarinyarta da soyayyarsa ta taso ta girma,babu wani dan adamn dai da jannah zata iya so a duniyar nan so na aure idan ba Ammar ba, Shi kansa kina sane da idan yaji maganar nan ta bakinki zai iya zarewa so kibar maganar nan iya nan ta jannah ba aurensa takesoba kadama na sake jin kin fada" Kwantar da kirjinta tayi ahankali kan nasa tana zagaya hannuwanta ta rungumesa tana cewa "Bazan sake fada ba amma kuma ka saka ido sosai akan jannah din ka fahimci abinda nakeson ka fahimta da kanka idan ka karanci komai zabinka ne ka bari ayi auren ta shiga damuwa kokuma a bari ta samu wanda takeso" Shiru yayi mata sbd baima son jin maganar kawai dai kaman yanda ta fada a farko da ace akwai wata yar a familyn tabbas zasu basa aurenta dan kawai su zama familyn gaske ba wai iya business partners ba duk da hakan zai tattauna da Dad suji yanda zasu sake shigar dashi jikinsu sosai amma bazai iya fadawa dad din maganar da Anny ta fada ba akan Ammar da jannah. Washe gari breakfast familyn sukai gaba daya a dining, Idon Maheer akan jannah yake wadda ta zauna gefen Ammar tana kallansa sbd irin kallan dayake mata kaman zai bude zuciyarsa y sakata ciki ya rufe kowama y dena ganinta. Wani Murmushi me sanyi ta sakar masa wanda baya tattareda asalin farin cikin daya fito daga zuciyar datake cikeda tsananin so. Anny data lura da yanayin yanda Maheer yake kallan Jannah yana kasa hana zuciyarsa karantar yanayinta sbd Anny ta riga ta jefa masa tinani da wasi wasi. Murmushi Anny ta sake tana kallan Jannah tace "Jan yau ne zakije LIMBAs gurin daukan Falaq Aziz? Inaga zamu tafi tare inason fitan yau nima na yi hayaniya" Dagowa Jannah tayi ta kalli Anny din wadda taci gaba da cin abincinta kaman ba ita tai maganarba hankali kwance. Dad cikin kulawa da tsananin kauna yace "Jan,yau din zakije? Falaq bata sakaki hayaniya sosai kada kiyi stressing kanki fa kinsan condition naki duk da komai lafiya kalau ne amma dai karki biye mata yarinya ce ita kuma lafiyayya kada kije kiyita tsalle kina wahalanda kanki" Cikin sakewa ta dago tace "No dad,banajin sauyin yanayin komai, Zan kula sosai insha Allah" Ammar ne ya kalleta yana ajiye fork din hannunsa yace "Are you sure love" Gyada masa kai tai tana murmushi tace "Kaunar yarinyar nakeji sosai kaman nice na haifeta,inason kasancewa da ita sbd ina samun wani farin ciki mai sanyi dayake bani nitsuwa akan kuruciyata dana rasa" Tsit gaba daya gurin sukai suna zuba mata idanuwa sbd maganar daga zuciyarta take fitowa sbd yanayinta da idanuwanta suna nuna abinda yake zuciyarta ne ta furta ba wasa. Mimi cikin jin farin ciki tace "Falaq din nata shiga rai amma ban dauka sosai ta shiga zuciyanki hakaba" Dad da bai taba jin abinda jannah din ta bude baki kai tsaye ta furta tana kauna da tsananin nutsuwa hakaba kallanta ya sake yi yana karantar da gaske abinda ta fada tsananin kaunar yarinyar take dan haka take yaji shima yana kaunarta sbd duk abinda zai saka yarsa farin ciki da samun nutsuwa irin wannan yana sonsa da

Table of Contents

Chapters

163 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156
  157. 157 Chapter 157
  158. 158 Chapter 158
  159. 159 Chapter 159
  160. 160 Chapter 160
  161. 161 Chapter 161
  162. 162 Chapter 162
  163. 163 Chapter 163
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});