Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 157

Chapter 157

Kalbim Book 1 Complete Hausa Novel 1,206 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

bata saniba a jikinta tana samun nutsuwa da ita, Rashinsa ne ya sakata takejin matar da batasaniba a cikin ranta harma da tinanin inama uwartace. Sauti kukanta yafara ta saka hannuwanta biyu tana rufe bakinta tana juya baya kirjinta na nauyi. Kukan kewan iyayenta tayi sosai tareda tsananin kewar uwa datake tsananin buqata har jikinta na rawa kirjinta ciwo yake mata sosai tana sake rufe bakinta da hannuwanta.... Ba tsammani taji saukan hannun Umma a bayanta tana shafa bayanta ahankali jikinta a sanyaye tana jin kukan jannar har cikin ranta ta bude baki a hankali tace "Ummah batason kina kuka, Ki dena kuka kinji Umminah" Bude idanuwa jannah tayi tana kasa kallanta sedai tana jin yanda take rarrashinta cikeda kulawa har cikin ranta dan haka ta dakata da kukan tana rufe idanuwanta daga kwancen suka sake shiru tsawon lokaci har suka dawo daidai kowannensu kafin jannah ta miqe ta duba abincin datake dashi bread da lipton da ruwan zafin heater ta toilet sukasha sukai wanka ita kadai ta sauya kaya a cikin kayanta da suka fara ganin rayuwa suma, Umma kuma sbd ba kaya hakanan ta maida mata dana jikinta ta kama hannunta suka fita. Gurin dubo su Dad sukaje sukai wunin banza baa bari suka gansu ba haka suka dawo. Koda suka dawo bread da lemu suka sake ci Umma ta bige da baccin wahala. Shiru jannah tai tana jin inama itace take samun irin wannan baccin. Da dare gurin me abincin data bada kudin masu yawa tintini karbowa kawai takeyi taje ta karbo musu abinci mama na biye da ita kafa da kafa kamar qaramar yarinya. Suna dawowa sukaci abincin suka koshi suna gamawa suka kwanta jannah ta jima zaune bacci bai dauketa ba sai daga baya. Washe gari haka suka sake fita yawon garari taje da Umman inda suka hadu dan neman wanda ya santa amma sam babu kowa sai cewa yakeyi batada hankali motar zuwa wani garin neman yayanta take nema. Haka suka dawo a gajiye suka kwanta, Hakan ta kuma faruwa washe gari yawon neman wanda ya san Umma ta ringa yi kwana biyu cikin wahala da azabar yunwa da rana amma sam babu wani haske zancen daya ne mahaukaciyace ake ce mata. Jin tayi a zuciyarsa Umman na samu wani matsayi da gurbin uwar datake tsananin nemarwa kanta, Idan mutane na kallan Umman mahaukaciya mara kowa da baa san inda ta fitoba ita a ido da zuciyarta kallo da matsayin uwar datake nema ne Allah ya jeho mata, Idan Umma batada kowa itama batada kowa zata riqeta a matsayin Uwa,abokiyar rayuwa kuma sabon ahalin da zata ginawa Zaadens, Shigowan Umma rayuwarta tamkar wata rahama ce Allah ya kawo mata sbd tsananin son da umman ke mata duk da bata yadda ba umminta bace hakama itama kallan Miminta take mata dan haka tai Alqawarin riqeta su bawa juna sabuwar rayuwa tamkar jini daya, Zata zamo Zaadens zata rayu a cikinsu su bata sunansu,zasu bata gurbin Miminsu da suka rasa da yardar Allah. Da wannan ta budewa Umma zuciyarta gabaki dayanta ta karbeta kaman yanda Umman tin ranar farko bata dena mata kallan kauna me karfi ba hakama kaman yanda take a baya komai Hamma ne ke musu suna biye dashi kaman yayansa a yanzu ma biye take da jannah sawu da sawu koina tana gudun ta sake bace mata wanda hakan ke sake kashe zuciyar jannah akan Umman. Kowace safiya idan suka samu abinda suka ci wanka sukeyi su fita hannun Umman na cikin na jannah riqe su bazama yawon zuwa gurin su Dad wanda aka fara sharia me karfi akansu. Duk zuwan da sukeyi Hannunta na riqe dana Umma wadda tausayinta da kaunarta ya cikasu sbd ta zamo mutum daya kacal da Jannah take samun sassaucin qunci sbd ita duk da Batada hankali basu damu da hakan ba suma kamar jannah kallan cikakkiyar mutum suke mata sbd kaunar datakewa jannah a bayyane take daga nata bangaren. Ammar ne kadai ya kasa dawowa daidai sbd rasuwar Mimi data kasa sakinsa dan itace tamkar uwar data haifesa a rayuwarsa. Yawan zuwan dasuke ahankali ahankali Ummah ta fahimci Masoyan Jannah ne suke xuwa gurinsu dan haka itama tafara sabo da zuwa garesu din. #MAMUH ZAFAFA BIYAR KALBIM 500 mamuhgee A DUNIYATA 500 Huguma AJIYA A DUHU 500 Billyn Abdul KIRJIN ME HANKALI 500 Miss xoxo Pay at 0022419171 AccessBank Maryam sani gummi Shedan biya 09033181070 Or mtn vtu at 09032345899*_KALBIM_* _Mamuhgee_ 95 *SHOP WITH ME by RANO* 08030811300 Best children's clothing shop💯 https://chat.whatsapp.com/Gk4H76TlRgyAAWIWgx3Jo7 Kina neman in da zaki samun kayan yara classy kaya na yan gayu at a very affordable price? Ko kina son fara kasuwancin kayan yara amma baki da jarin da zaki saro kayan? Nesa ta zo kusa, kiyi joining community din nan muna saka kaya masu kyau available da inganci a farashi me sauki da zaki dauka ki tallata har ki samu naki kema. Burinmu shine kowacce mace ta samu sanaar da zata dogara da kanta. ************* Ahankali rayuwa tafara tafiya wata irin shaquwa me karfi da kauna me tsafta da tsananin karfi ta shiga tsakanin Ummah da jannah wadda ta koma kaman Uwar data haifeta take jin Umman, Komai na rayuwar Umman itace takeyi mata shi a yanzu cikeda kulawa da tattali, Itace tsaftace mata gashinta da tsaftar jikinta tareda farcenta da komai nata, Batada karfin siya mata sitira da wasu abubuwan dan hakan a cikin gidan ta shiga ta samowa Umman Kayan Mimi kusan guda biyar wainda da sune rayuwar take tafiyar musu yanzu, Shigowan Umma rayuwar jannah ta samu sassaucin qunci da damuwar datake ciki sbd tanada me debe mata kewa, Umma duk da batada cikakkiyar hankali amma ba hauka takeyiba idan dai ba yanayinta yaso tashi bane idan taso ganin hammanta wanda babu sbd tini Jannah ta riga ta cika gurbin Ummi amma kwata kwata bata son ganin hawaye na fitowa daga idanuwan jannah ko kadan koda kuwa itace ta sakata hawayen sbd idan ciwonta ya tashi taso ganin hamma babu tasha yiwa jannah rauni wanda daga baya zata dawo tana kukan raunin jannah din, Wata sabuwar babin azabar ce ta bude a rayuwar jannah ta bangaren ciwon Umman sbd sosai take fita hayyacinta tayiwa jannah abinda da yawa jini ke fita a jikinta amma a hakan jannah taji ta gani ta zabi cigaba da kaunarta har ranta bazata taba iya rabuwa da itaba sbd hakan sbd idan Miminta ce ahakan bazata taba guduntaba hakama ta tabbatarda idan ma ummi ce ko hamman bazasu gujeta ba dan haka ta rungumeta a hakan bata taba gajiyawa ba. Ta bangaren shariarsu Dad sosai komai ya dauki zafi duk ranar shiga kotu suna zuwa itada Ummah, Ita kanta Ummah ta samu kanta a kaddarar da batada dadi ta qunci da tarin baqin cikin rayuwar da Zaadens suke ciki sbd ahankali ahankali quncin dasuke ciki ya shigeta itama kwata kwata ba walwala ba farin ciki sai kuka yunwa azaba da baqin cikin da babu ranar fitarsa amma duk da hakan bata taba jin zata iya barin jannah ba wadda a take kira da Ummijan sbd Jannah ta kasa yadda da Ummin ita kuma Umman ta kasa yadda da jannah kadai saita hada da ummin. Lokaci yafara tafiya sosai ahankali yanayin shariar ya fara sauya

Table of Contents

Chapters

163 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156
  157. 157 Chapter 157
  158. 158 Chapter 158
  159. 159 Chapter 159
  160. 160 Chapter 160
  161. 161 Chapter 161
  162. 162 Chapter 162
  163. 163 Chapter 163
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});