Chapter 32
Chapter 32
tsaye 2500 Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500 Za a bakisu akan 3800 Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k 🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki ************** Dawowansu Nigeria da dan lokaci Dr Abraham ya bada shawaran dawowansu gabaki daya anan sbd a yanda yaga rayuwar nan din take samun abinda suke so anan bazai wuya ba duba da kusan koyaushe koina kuka akeyi da yanda mutane suke bata ko ake kashewa dan haka anan komai zai tafi musu a sauki sabanin can da akwai wani irin tsananin tsaro da binciken da zai iya kawo karshensu gaba daya. Wannan ne ya saka gabaki daya Ahalin ZADEEN's sukai bankwana da komai suka dawo Nigeria inda suka bude sabuwar rayuwa. Irin suna da tarin dukiya da manyan matsayin dasuke dashi a can qasashen ya saka cikin qananin lokaci suka samu wata irin power a Nigeria sukai suna musamman daman sun jima da yin sunan sbd tsananin taimakon da suke badawa a asibitocin kauyuka da birni da asibitocin gwamnati ma sai ya zamana anata yabonsu ana kaunarsu. Sam basada sakewa da mutane kaman yanda basa muaamala da kowa sai masu karfin iko, Ammar gaba daya ya koma ya zama volunteer baya wani zama koyaushe yana gurin yawon asibitoci da kauyuka bada taimakon dan nuna tausayi ga mutane wanda hakan ke qara musu wata irin qima a gurin jamaa. Daurewa Ammar yakeyi kawai sbd biyan buqatansu amma kaf dinsu babu abinda suka tsana kaman rayuwa da mutane marasa karfi da sukewa kallan kaman dabbobi. Dawowansu Nigeria yayiwa Mimi dadi sbd Sun samu damar sauyawa Jannah guri da rayuwa, Jannah ganin yanda familyn suka kasa hakura su dangana sai ta fara kokarin bawa kanta qwarin gwiwan rayuwa dan sakasu farin cikin da kusan suka rasa na shekaru. Hakan datai ba qaramin tasiri yayiba akansu dan kuwa farin ciki mai tsanani suka shiga sedai kuma qarasa cire tausayi sukai aransu suka cigaba da farautan rayukan mutane. Ammar ya dena yawon dayake yi sedai ayanzu suna likitocin da suka saka a asibitin gwamnati da manyan na kudi tareda sake kudin da hankali ma baya dauka dan samun zuciya ga wadda haryanxu duk masu musu aikin basu san waye ake nemawa ba dan ko sunanta baa taba fadaba bare wani yaji. ******* Ummitah dake zaune tana dan dafe gefen cikinta dayake mata wani irin nauyin datake jin kamar zai shigar mata wani gurin rintse idanuwanta tayi ahankali tana dan sauke numfashi ahankali. Mama dake gefenta sannu tai mata tana cewa "Kodai zamu tafi asibitin ne Ummitah" Girgiza kai tayi ahankali tana cewa "Aa kila zuwa anjima ko idan nasha magani ciwon zai lafa mun" Kallanta maman tayi tana jin kaman karta bari zuwa anjima su tafi asibitin kawai amma kuma tinawa da ABDULAZIZ yace zai aiko a tafi dasu sbd bayanan yasa ta barta din idan sun tafi kaman yanda ha fada taci gaba da ganin likita acan. Sayyid ne ya shigo gidan dauke da Farar leda a hannu ta Fruits daya siyo mata yana kallanta yace "Yaya dai? Jikin ne? Mama kodai zamu tafi asibitin ne? Cigaba da aikin abinci da maman keyi tayi tana cewa "Eh nace mu tafin amma tace basai antafi ba A bari zuwa anjiman idan bata dena jin yanayin ba sai mu tafin kawai" Wayar Sayyid dince tafara ringing da sauri ya daga ganin Hamman ne yake kira. Yana dauka kai cikeda girmamawa ya gaidasa yana cewa Ummitan ce batajin dadi. Shiru ABDULAZIZ yayi batareda yace komaiba sbd yanda yaji a zuciyarsa a duk lokacinda akace Ummitah batajin dadi wani irin nauyi da daci yakeji ya cike zuciyarsa sbd ganin kaman ya gaza ne har akai mata auren wuri daya sakata a halinda take ciki wanda bata isaba yake gani kwata kwata hakama an sauya masa tsari da burinsa gaba daya akanta dan kuwa duk gwagwarmayarsa da nemansa akanta ne sbd ita ne, Komai dayake son ya zama a rayuwarsa sbd Ummitah ne, Sbd ya inganta rayuwarta ya hanata shiga quncin daya taso a cikinsa, Sbd ya bata farin ciki da gatan da kowanne da zai samu amma a lokaci daya an sauya masa komai an lalata masa rayuwarta ta hanyarda baida zabi bayan karban hakan hannu bibbiyu dan hakan nema ya karbi Sayyid tareda alqawarin inganta rayuwarsa shima kamar qanin dasuka fito ciki daya. Numfashi me sanyi ya sauke tareda bude baki a natse yace "Ku shirya gaba dayanku yau komai dare zaa taho a tafi daku, Karku bari Ummitah tayi komai hakama basai kun tafi asibitin ba, Zanyi magana da Ummitah" Da sauri Sayyid din ya bawa Ummitah waya ta amsa ahankali tareda dorawa a kunnanta ta ambaci sunansa ahankali cikeda kewarsa datake tsananin ji da buqatansa a kusa da ita. Jin sautin muryanta cikin sanyi daya sauka a kunnensa ya sanyasa miqewa ahankali daga inda yake zaune ya nufi bakin window din dakin ya tsaya yana sauke numfashi mara sauti zuciyarsa na sake daukan wani irin nauyi da dacin rashin kasancewansa a kusa da ita a daidai yanzu datake tsananin buqatansa. "Ummitah" ya ambaci sunata ahankali cikeda nutsuwa da sautinda ita kadai yakewa magana ahakan sbd matsayinta rayuwarsa gaba daya daban yake da komai. Hawayene masu dumi suka gangaro mata ta rintse idanuwanta kuka mara sauti na zuwar mata a karo na farko tace masa "Hammah inason ka dawo dan Allah, Hammah inason na haihu a hannunka kaman yanda aka haifeni a hannunka, Hammah ka....... Kasa qarasawa tayi sbd hawayen da suka tsananta mata gudu haka kawai buqatansa take a kusa da ita sbd ita kadai tasan yanda take jin cikin jikinta. Mama da sayyid shiru sukai jikinsu na sanyi batareda kowannensu ya iya cewa komaiba saima tsinkewa da mama tayi tana ajiye aikin datakeyi batareda ta juya ta kallesu ba. Acan bangaren shiru yayi tareda kasa cewa komai dan duk abinda zai samu a aikin daya kawosa ko shine zai qarasa sauya rayuwarsa to tabbas saiya bar qasar ya koma gida a goben nan. Kasa cewa komai yayi ya kashe wayar bayan yace mata ok kawai dan babu me basa umarni yace ok ko yes kawai sai buqatan Ummitah kadai kaf rayuwarsa kuwa a yanzu. Yana kashe wayar kai tsaye ticket ya kira aka siya masa ya shirya komawa gida. Yana gamawa wayar Alh saad ya kira ya sanar dashi a samar masa driver yaje ayau din koman dare ya dauko su Ummitah shima gobe insha Allah zai dawo. Ummitah kuwa tana miqawa Sayyid wayarsa kasa dagowa tayi ta kalli kowannensu sbd sosai takejin jikinta ba dadi. Sayyid da maman ma jin sukai hankalinma yafi karkata ga tafiyar sbd jikin Ummitan dan haka ba wani bata lokaci suka fara bankwana da mutane shima sayyid din gida ya koma gurin iyayensa tareda Ummitah duk da batajin
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163