Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 129

Chapter 129

Kalbim Book 1 Complete Hausa Novel 1,204 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

maka ba" Girgiza kai daddy mahmoud yayi yana dafe kirjinsa muryansa na rawa yace "Ammar ya rasu?? "Ba shi kadai ya rasu ba hadda Dan uwanka shima lokacinsa yayi na...... Faduwa Daddy mahmoud yayi yana dafe kirjinsa da karfi zuciyarsa na kokarin bugawa ganinsa na daukewa yana son yayi magana amma ya kasa azababbiyar azaba kirjinsa ke masa.... Durqusawa gabansa AZIZ yayi shima hannuwansa na dan rawa idanuwansa n sauyawa zuwa jajir yace "Kirjinka baya iya dauka ko? Fiyeda hakan na samu kaina a lokacinda na samu labarin mutuwar yar uwata,rabin jikina,rayuwata,uwar Falaq Aziz wadda ayau zuciyarta take bugawa a kirjin 'yarku da kukaso ta rayu kuka kashe tawa rayuwar........ A cikin tsananin azabar datafi karfin kirjinsa Daddy mahmoud y dago idanuwansa da sukai jajir din azaba ya kalli AZIZ cikin tsananin mamaki da shock idanuwansa n fitowa sosai sbd azaba sa shock yana kallan fuskan AZIZ wanda sai a lokacin yake ganin kammaninsa da Yarinya me cikin da suka samarwa Jannah sbd akwai hotonta a cikin file din jannah har yau..... Magana yakeson yayi amma ina maganganun AZIZ ragargaza zuciyarsa sukeyi zuciyarsa na qara samun bugawa. Shi kansa AZIZ din cikin wani matsanancin halin yake magana yana fada masa yanda ya shiga cikinsu da yanda zai qarar dasu daya bayan daya ya tabbatarda ko sunansu aka fada sai an la'ance su an tsinewa zuriarsu. Kofa Sayd ya kalla sbd jin shigowan mota gidan ya tabbatarda Anny ce wadda ta iso gidan a gigice. Ko gani batayi sosai ta iso gidan sbd sakon daya shigo wayarta na cewa AZIZ LIMBA na hanyar isa Zaadens Daddy mahmoud ya nemesa zai basa takardun ciwon jannah daya buqata kuma tafi kowa sanin Sun goge sunan Ammar a cikin likitocin ciki daga nata saina sauran likitocin. A yanda tasan Familyn tsaf zasu cire sunan Ammar abar nasu hakama akan neman lafiyan jannah zasu iya fidda file dinta a bawa AZIZ LIMBA wanda hakan na faruwa sun gama Rayuwa a doran qasa sbd bazai rufa musu asiriba, Hakama matakin da Ammar yake kai yanzu na rashin lafiya harda kusan wadda ta shafi kwakwalwa take familyn zaa rifesa a matsayin baida lafiyar kwakwalwa ya sha ita kuwa fa?? Inaaa,bazata yadda ba wlh ko kadan.... Kwata kwata fita tayi hayyacinta taji bata gane komai bayan ta riga isa gidan kafin isar LIMBA. Gabaki daya ta fice hayyacinta sbd maganar Ammar datake yawo a cikin kanta wanda sai yanxu take kokarin tina kammannin donor din jan wadda take son hadawa da kammanin AZIZ din tanajin kanta na neman kuncewa. Kafafunta har rawa sukeyi ta iso palon daidai lokacinda Su AZIZ sun riga sun bar palon Daddy mahmoud ya daga hannu ya bude baki zai ambaci AZIZ din cikin tsananin azaba Anny bata tsaya lura da yanayinsa ba kawai ta dauka AZIZ din zai kira dan masa magana dan haka ta fidda allurar data taho da ita ta soka masa a wuya tana juye masa ruwan ciki daidai lokacin Saleem da mommy na shigowa palon shikuma AZIZ da sallama me nutsuwa ya qarasa cikin palon jannah wadda ke zaune shiru idanuwanta sunyi jajir ta qara fadawa sosai a kwana da wunin. Dago idanuwanta tayi ta kalli kofar jin muryansa da qamshinsa a lokaci daya. Ajiye kafafunta qasa tayi ahankali qasa tana kallansa a sanyaye sbd rabonta da ganinsa ko jinsa tin shekaran jiyan daya bar nan din. Takowa yayi ahankali cikin nutsuwa shima yana kokarin daidaita kansa daga halinda yake ciki na tafarfasan zuciya da tsananin ciwon zantukan daya maimaitawa zuciyarsa na yanda suka rabasa da Ummitah. Kallon dayake mata ne ya sakata miqewa ahankali tana jin zuciyarta na narkewa akansa taku daya tayi ta kasa ta tsaya tana kokarin faduwa qasa zaune ya tarota jikinsa yana kallan tsakiyar idanuwanta da suka kasa daukan kallansa ta lumshe su tana sauke ajiyan zuciya jiki a mace. Shiru yayi baice mata komai fuskanta kawai yake kalla yana jin yanda zuciyarta ke bugawa Kirjinsa.... Komai nata yana nuna yanda take tsananin sonsa ne wanda hakan yake masa illa mai girma a nasa bangaren sbd yasan soyayya zata iya zama rauninsa kaman yanda take rauninta... Ihun Mummy me karfin gaske ne ya sakashi lumshe idanuwansa ahankali ya budesa akanta ita kuma a lokacin ne ta bude nata idanuwan ahankali tana kallan kofa. Jame jikinta tai ahankali tana son zuwa palon amma batada karfin hakan a jikinta ko kadan dan haka ta kasa dagowa ta kallesa. Lura da hakan ya saka hannunsa ya zagoyo qugunta ta mannu da jikinsa ahankali ya dauketa gabaki dayanta a jikinsa ya nufo kofar da ita zuwa babban sitting room na gidan da hayaniyar ke fitowa ta can. Sayd shima a lokacin ya shigo palon kaman yanzu yake shigowa shima, Anny da hannuwanta ke rawa kallan Daddy mahmoud din dayake wani irin numfashi yana kokarin rasa ransa sbd Alluran datai masa kwata kwata baa yiwa wanda yake cikin heart attack hakan na matiqar hadarin gaske, Ganin su Mummy da Saleem akanta ya sakata fara rawar jiki tana kokarin daidaita kanta ta kalli Mummy tana cewa "Mummy koda nazo inaga ya samu attack ne ina kokarin basa taimako ne zamu iya gaggawan kaisa asibitin" Mummy bata iya amsata ba da gudun tayo kansa itada saleem tana ganin yanda yake wani irin jan numfashin wahala idanuwansa na rufewa shine ta fasa ihun me karfi tana kiran sunansa. A lokacin ne AZIZ da jannah din suka fito idanuwan Daddyn akan AZIZ yana kallansa wasu hawayen azaba da dana sani dana son ya fada musu waye AZIZ limba suka gangaro masa idanuwansa suka rufe ahankali cikeda azaba. Saleem ne da Sayd suka daukesa da gaggawa zuwa mota hakama jannah rawa jikinta yafara tana kallansu cikin tashin hankali da fargaban sabuwar masifar data tinkaro su. Fitowa sukai dukkaninsu harabar gidan yacewa Sayd yaje tareda Saleem ya taimaka masa shikuma ya karbi key din motarsa ya saka jannah a ciki motar saleem na fita tasa tabar mansion din shima ya nufi gida da ita. Mummy da duk ta fita hayyacinta take sbd tsananin tashin hankali daqyar Anny ta iya sakata mota itama a rude hannuwanta na rawa suka bi bayansu saleem din sai a lokacin take jin tsoron rashin tinanin datai na bin sakon da kyau taga inda ya fito ta jefa kanta cikin kaddara, Hakama waye wannan dayasan sirrin su bayansu dazai mata text din wanda takeda tabbacin yayi magana ne sbd yasan sirrin dasuke boyewa. Tin a mota saleem cikin damuwa da tashin hankali ya sanarwa Maheer suna hanyar asibitin da Daddy mahmoud. Miqewa Maheer yayi cikin tashin hankali yana kallan Dad daya ji abinda aka fada dukkaninsu hankalinsu na tashi da sabon tsoro. Koda aka iso asibitin da Daddy mahmoud gabaki dayansu Dad harda Mimi sun fito tareda tarin likitocin da zasu karbesa da nurses a shirye sbd gaggawar basa taimako sbd sanin shi din yanada matsalar samun attack. Dad da maheer idanuwansu sunyi jajir dad wani irin tsalle zuciyarsa keyi kansa na tsananin sarawa hakama maheer mimi kuwa duk ta rikice damuwa na qarar mata. Motarsu n shigowa asibitin da gudun gaske saleem ya iso emergency din da ita da gudu aka rufu kansu ana fiddosa hadda Sayd wanda fuskansa ke rufe sa facemask sbd Abraham da Ken na gurin. Yanda

Table of Contents

Chapters

163 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156
  157. 157 Chapter 157
  158. 158 Chapter 158
  159. 159 Chapter 159
  160. 160 Chapter 160
  161. 161 Chapter 161
  162. 162 Chapter 162
  163. 163 Chapter 163
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});