Chapter 77
Chapter 77
suna zaman qunci da damuwa sbd yanda jikin nasa ya koma sun fara cire rai daga rayuwarsa sun zubawa sarautar Allah ido suna jiran hukuncin ubangijin. A natse ya shigo dakin dr Nico na gaba sai Sayd dayake bayansa sai nurse data shigo tana rufe dakin kuma matar Dr Nico dince. Dago fararen idanuwansa yayi da suka sauya yayiwa Dr ismail kallo daya yana daukesu daga kansa sbd jin yake qinsa na tasowa tin daga qasan zuciyarsa yana mamaye dukkanin jininsa. Shiru dakin yayi kafin ya sauke numfashi mara sauti kafin ya tako ahankali ya tsaya akansa Sayd ne ya janyo kujera ya ajiye masa seti da ismail din ya zauna yana dora kafarsa kan daya... Ahankali cikin tsanani na nisan ciwo dr ismail ya bude idanuwansa da sukai jan ciwo ya saukesu akan AZIZ wanda babu kamannin kowa akan fuskansa sai kamannin Ummitah wadda yana kallo ta cika a gabansa... Wasu hawaye ne masu zafi suka gangaro gefen Idanuwansa yana kasa dauke idanuwansa daga AZIZ da shima yake kallansa yana hadiye radadin dayake yagar masa kirji da zuciya. Kasa tsayuwa hawayen dr ismail sukai nadamarsa na bayyanuwa tareda quncin dayake cin ransa, Wani abu me radadi AZIZ ya hadiye kafin ya bude bakinsa ya kalli ismail din da idanuwansa da suka qame yace "Marainiya ce batada uwa batada uba, Cikine a jikinta, Jaririyar 'ya ta haifa, Banda uwa banda uba a duniya itace uwa,uba,'ya,yar wa, Itace tafi mun komai da kowa, Itace kuzarin danake dashi a duniyata, Miji ne da ita da uwar dasuke tsaye kofar dakin suna jiran fitowanta da abinda ta haifa...duka wannan abubuwan kuka take kuka rabata da zuciyar da *fuckin bastard din daya bata ita a cikinku Allah ne ya halitta mata ita kaman yanda ya halitta muku, Meyasa baku cire ta iyayenku kona matanku kun sakawa ita wadda ke buqatan zuciyarba...... Jajir idanuwansa sukai tsananin zafi da ciwon zuciyansa na qaruwa, Tsit dakin sukai babu me magana sai kukan dr ismail din daya fara fidda sauti kadan.. Numfashi AZIZ din ya sauke yana rintse idanuwansa ya hadiye wani dacin zuciya yana controlling kansa cikin sauti me nutsuwa da samun daidaita kansa da sanyi yace "Tirsasa akai,i know you did it coz you don't have a choice, Da saka hannunka aka kashe rai, Kana danasani sbd kayi abinda har abada bazai dena damunka, Ka sani akwai rayuka da dama a duniya irin Ummitah dake neman wata damar ta rayuwa sedai su bazasu iya kashe rai ba, Nema suke sbd Allah batareda cutatar da kowace irin rai ba, Likitoci sun gano ciwonka bazaka taba warkewaba sai wani ikon Allah wanda koda ka warke monsters din da sukai maka wannan abin bazasu taba barin ka rayu ba zasu nemeka duk inda kake su tabbatarda sun kammala aikinsu akanka, A yanayinka yanzu kai kanka kasan bazaka taba moruwa ba idanma ka tashi kenan sbd daga yau na gama biyan sisi a neman lafiyarka zaa maidaka Nigeria su qarasa, Dan haka daka mutu a banza kanada damar gyara kuskurenka ta wani bangaren ta hanyar bawa wani zuciyarka ya rayu, Kodar datake jikinka ma bazata tafi a banza ba zaka iya sadaukarwa wani me tsananin buqata ya rayu, Zaka saka families da dama farin cikin da harsu mutu bazasu dena maka addua da fatar rahama ba sbd sun samu sabuwar rayuwa sbd kai, Karka manta yanda suka kashe Ummitah zasu iya kashe kowama sbd hana sirrin fita...." Hannu ya miqawa Sayd wanda yayi saurin matsowa ya dora masa takardun dasuke hannunsa yana komawa baya. Takardun AZIZ ya budewa ismail yana nuna masa yana cewa "Daga ranar daka bar duniya nayi maka alkawarin daukan nauyin 'yayanka da matarka harsu gama karatu zan bawa mazan aiki matan zan bada dukkanin dukiyar aurensu sbd sadaukarwanka" Kuka ne me sautin da basui tsammani ba yazowa dr ismail din yana rintse idanuwansa cikin tsananin radadin zuciya me zafin gaske. Miqewa AZIZ yayi yana miqawa dr Nico takardun yace "A sanar da familynsa yayi nisa yana son ganinsu da kansa idan harya amince." Juyawa yayi zai fice Dr ismail ya ringa kyafta idanuwansa cikin tsananin kukan da babu sauti ba motsi sai tsananin quncin dayake kokarin saka zuciyarsa neman bugawa. Da sauri dr Nico yayi kansa yana cewa matarsa ta kira familynsa da dr Ayyan. Fita tayi da sauri Sayd kuwa AZIZ daya rintse idanuwansa cikin jin quncinsa na qaruwa kafin ya bude idon ya nufi kofa ya fice batareda ya juyoba sayd yabi bayansa suna barin asibitin gaba daya. Matar dr ismail din kuwa da qaninsa ana kiransu da gudu suka qaraso jikinsu na rawa matarsa kallo daya tai masa ta fasa kuka tana neman shidewa tana qanqame hannunsa. Qaninsa ma tashi hankalinsa yayi idanuwansa sukai jajir. Doctors kuwa kansa suke kokarin rufa amma rikicewa jikinsa yake sake yi... Takardun hannun dr Nico ya qurawa idanuwansa dake neman juyewa yana motsa hannunsa cikin wani irin karfin hali yakeson nunawa matarsa da qanninsa takardun Alamar da yardarsa sedai sam basu lura va sbd tashin hankali. Fiddasu akai da sauri sbd ana buqatan shiga aiki dashi da gaggawa.. Takardun shiga aiki aka basu suka saka hannu aka wuce dashi da gaggawa suna gani matarsa na wani irin kuka shikuwa kanin sunkuyar da kai yayi yana maida hawayensa dake cika idanuwansa duk da sunsan aikin zuciya zaai masa basusan bazai fito da raiba shikenan ya tafi har abada. Ana shiga shigewa da ismail dr Nico da badashi zaayi aikinba ya kira AZIZ ya sanar masa tareda godiyar wanda suka samu donor din dan musulmi ne ma kuma me iyalai dan haka hakan ba qaramin farin ciki da sabuwar rayuwa zai kai a familyn ba. Sayd kuwa take ya fara shirye shiyen komawar familyn dr ismail din sbd yasan shikenan komai ya qare. A lokacinda aka isarwa da familynsa Allah ya karbi ransa yanke jiki matarsa tayi a gurin... Qaninsa ma tashin hankalin ya shiga sedai daman sun riga sun cire rai daga tashinsa dan haka matar aka fara kokarin cetan ranta cikin gaggawa har aka samu ta dawo daidai zuciyarta tai mata wani irin nauyi kukan ma ta nemesa ta rasa sai ajiyar zuciya datake saukewa idanuwanta sunyi jajir. Washe gari anan italy akai masa komai aka rufesa sedai acan gida aka fara zaman karban gaisuwa cikin jimami na baqin cikin rashinsa. Kwanansu biyar a hotel da aka sauya musu sayd ya sakosu jirgi batareda sun taba sanin LIMBA ba ko kammaninsa. Suna dawowa kuka ya dawo sabo a familyn na rashinsa wanda yaransa hudu maza biyu mata biyu suke cikin baqin ciki da qunci. Acan italy kuwa suma a ranar da familyn suka bar qasar kwana daya suka qara suka tattara suka koma gida. Suna dawowa kawai shirin baro kasar suka fara sbd sayd ya kai karshen Wani mahaukacin sabon mansion da aka siya har anyi payment da komai Alh Saad ne da lawyers dinsu a cikin siyansa. Luxuries din da aka zuba gidan saida ya ringa bawa Lawyers din mamaki sbd Yace duk abinda zaa saka yayi daidai da yanayin rayuwar da falaq ta saba ta taso a cikinta dan hakanne ma aka zuba dukiya iya dukiya kaman ba nemanta akeba debowa kawai ake. Securities din kwarai aka dauka aka zuba a gidan bayan an tantancesu
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163