Chapter 148
Chapter 148
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota? To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida, Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu, Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯 Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune; Atampopi Laces Shadda Materials Shoes Bags Veils Trolleys Jewellerys Oil perfumes Numbers 08034469681 08135142610 Handles Instagram @ummu_mahnoor_luxuries TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries Facebook ummu_mahnoor_luxuries Miqewa jannah tayi ta fice daga dakin tabar asibitin ma gabaki daya tana zuwa gida. Tin daga nesa taga gurin a tsananin cike sosai da sauri ta qaraso tana ratsa mutane harta isa gate din gidan wanda yan media da jamian tsaro sukaiwa mummunan kawanya aka fito da Dad dinta daure da cuffs wani irin mugun daurin daya sakata tahowa da gudu kansa Maheer na bayansa shima a daure idaniwansu jajir. Da gudu tayi kansu tana fasa wani irin kukan dayake neman fasa zuciyarta tana kiran sunasu. Kallanta Dad yayi idaniwansa cikeda wani irin ciwo me radadi yace "Jannah kiyi hakuri na kasa zamowa gatanki a lokacin da bakida kowa kike buqatanmu" Girgiza kai takeyi tana kuka me tsanani tana jin kamar ranta zai bar jikinta. A mota aka sakasu aka tafi dasu anata musu hoto mutane wasu harda jifansu. Ana barin gurin dasu zubewa tayi a gurin qasa tana wani irin kuka me tsanani da tsima rai. Miqewa tayi kamar zararra tayi cikin gidan taje dauko file dinta ta fito ko gani batayi ta hau mota tayi asibiti tana isa gaban AZIZ ta tsaya tana masa wani irin kallon dayake cikeda wata irin tsanar gaske. File din hannunta ta daga ta kunnawa wuta ta jefar a gabansa ta dago ta kallesa hawayen idaniwanta na gangarowa tace "Ayau inason Ka cire zuciyar kirjina ka bawa falaq zuciyar mahaifiyarta sbd ayau ni Jannah Zad banason bana kaunar duk wani abu dayake na Limbas, Ayau ni jannah zad na zabi barin duniya na baka abinda shine ya hadani dakai, Idan zuciyar Ummitah zata cire maka fushi da fansar datake cikeda ranka ayau na baka damar ka cire banaso na gaji, Na gaji, Na gaji, Inason hutawa.... Zubewa qasa tai tana kukan daya saka dukkanin su mama dake gurin yin tsit banda Falaq datake kukan itama tanajin indai sai raba jannah da zuciyar dake kirjinta ita kam ta hakura da rayuwa.. AZIZ file din data kona a gabansa wanda shine zai bawa tasa yar samun sabuwar rayuwa a duniya sbd a cikine manyan bayanan da zasu saka a iya bawa falaq zuciyar daya daga cikinsu suke, A ciki manyan original bayanan da zasu saka a wa Zaadens hukunci daidai abinda sukai amma a gaban idonsa ta tarwatsa wannan damar sbd samarwa yan uwanta sassaucin da baya musu fata ko kadan. Tafasa da wani irin zafi kirjinsa ya dauka ya dago ya kalleta kallon dayake jin tana ficewa ransa shima kaman yanda take jin tsanarsa. Miqewa tsaye yayi yana kallanta da jajayen idanuwansa yace "Tinda da bakinki kin fada bakya buqata babu amfanin barin Zuciyar a kirjin naki tabbas zaa cire a sakawa wadda ta cancanta, Daman kashe wata akai dan rayaki kema ba illa bane dan kin tafi wani ya rayu" Qarasa kalaman yayi suna yankar zuciyarsa yanka me tsananin ciwon gasken daya sakasa dauke idanuwansa daga kallanta tsananin fushinsa da bacin ransa na bayyana. Zuba masa idanuwanta tai hawaye ba tsiyaya tana jin kalamansa har cikin zuciyarta sbd ayau ya gama bayyyanar mata da girman qin dayake mata da jininta, Numfashi ta sauke ahankali tana share hawayenta ta bude baki tace "Wallahi tallahi ni Jannah na Amince da yaddata ba tirsasawa ka cire Zuciyar dake kirjina ku dauki abarku" Mama data kasa cigaba da sauraron wannan kalaman na zallar baqin ciki da qunci ficewa tayi daga dakin tanajin duniyar na futa kanta itama gabaki daya hakama zuciyarsa na jin zafi da rashin kaunar ganin jannah wadda taketa kokarin hana zuciyarta qinta sbd ba laifinta bane amma zuciya batada kashi hakan na neman gagararta. Fitowa Jannah tayi idanuwanta jajir suna sake bushewa tabar asibitin tabi hanya tana tasa gurin zuwa ta nema bakin hanya ta zauna tana saka kanta a cikin qafafunta ta fasa kukan da batasan rayuwar da zataiba gwara ta zuciyar Ummitah ta huta itama da wannan masifun. Har dare tana gurin zaune bakinta da idanuwanta sun bushe qayau ta miqe ta nufi gidansu wanda yayi tsit ma kowa duka familynta dake rayuwar jin dadi da wadata a cikinsa yau an wayi gari babu kowannensu. A palo ta zube qasa kwance tana rintse idanuwanta sanyin tiles na ratsata, Bazata iya barin mahaifinta da dan uwanta da Ammar dasuka rage mata ba a duniya su shiga mummunan halin da zasu rasa rayuwarsu ba suma. Zata tsaya da duk abinda ya rage musu suke dashi ta yaqi AZIZ LIMBA akansu, Zata tsaya sai ta fidda yan uwanta a wannan masifar sbd bazata taba barin ya samu abinda yakesoba akansu, Ya samu iya fansarda dan haka ta isa haka sun biyasa harda qari dan haka lokaci yayi dazaisan tsananin qiyayyarta tinda iya soyayyarta ya sani. Miqewa tayi ta dakinta ta shige ta nufi toilet ta fada tana rufo kofar. Acan asibitin kuwa da zafin da radadin zuciya tabarsa... Sayd ma baisamu cewa komaiba kaman yanda mama takasa cewa komai sai jin datai tana son barin qasar ma gabaki daya ba asibitinba. Karfe goma sha biyun dare falaq ta bude idanuwanta ta saukesu akansa yana zaune gabanta ya zuba mata idaniwansa dukkanin sarewansa tana bayyana a fili. Lumshe idanuwanta tayi ahankali kafin ta miqa masa hannunta cikin rashin karfi ko kadan da karfin hali tana rufe ido ahankali. Miqewa yayi ya zauna bakin gadon nata yana dagota ahankali ya kwantar jikinsa yana rungumeta ahankali yana lumshe nasa idanuwan da sukai jajir yana sauke numfashi me dumi yana jin hutun da jannah ke fada shima shi yake buqata daga wannan rayuwar. Lafewa jikinsa falaq tai cikin sanyin ciwo da jiran lokaci ta bude bakinta ahankali itama tana fatar inama ace rayuwarsu ta baya duka ta dawo da bazata bari kudirin daukan fansa yayi consuming mahaifinta ba zasu barwa Allah komai allah yaji qan mahaifiyarta. Hawaye ne masu dumi suka gangaro mata suka sauka a gefen wuyansa yaji saukarsu har cikin ransa. Da muryan data ratsasa sbd sanyi da laushi da nutsuwa tace "Daddy karka manta a koyaushe babu abinda yakai zuciyar datake da yafiya da tawakkali nutsuwa da samun kwanciyar hankali, Ka kasance me banbanta kanka daga zama abinda wasu suka zama na rashin alkhairi, Ummitah rayuwarka ce a baya, Kafin Ummitah ka rasa mahaifinka ka tsaya kayi gwagwarmaya da rayuwa, Ka rasa mahaifiyarka ka tsaya kayi gwagwarmaya da rayuwa, Rashin Ummitah ya tabaka amma ka tsaya kayi gwagwarmaya da rayuwa dan haka a yanzu ma ka kasance me tsayawa kayi gwagwarmaya da rayuwa batareda ka gurbata jininka ko hannuwanka da
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163