Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 116

Chapter 116

Rai Biyu Book 1 Complete Hausa Novel 1,199 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

wahalar samu. A yanzu ya zama mutum kawar kowa ciwon da yake jin kamar ba zai barshi ba, gashi yanzu ya samu sauki tun bayan jinyar da yayi a india, he can now read Quran daga fatiha har bakaqa and Nawwarar tana tare da shi da Noor what else zai roka bayan godiya ga Ubangijinsa? A masallacin da ke unguwarsu Sama road ya yi sallah la'asar sannan ya shigo cikin gida, a hankali ya yi parking dan baya son ta ji tsayawar motarsa. Yasan by this time Noor yana makarantar islamiya dan haka Gimbiyarsa ce kawai a gidan, yana fitowa daga motar ya leka window kitchen hangota da yayi tsaye gaban fanfan yasa shi jindadi sai ya dawo kofar shiga falon ya tura kofar a hankali ya shiga, amman hakan be sa ya tsira ba, sai saukar ruwa ya ji a jikinsa. “Haba Madam miyasa baki min adalci babu ne?” “Adalcin kenan kai waya ce ka jikani” “Amman dai dazu da kayan bachi a jikinki na jikaki, ni kuma shadda ce kuma gurin zan ce zan je fa” “Fade kawai kake amman babu wata mace da zata kulaka” “Inji wa? Kin ga yadda ake rushing din na kuwa kai ni fa handsome guy ne irin na bugawa a jarida ma” Ta ji haushi har da zuba masa ragowar ruwan gorar a jiki. “A haka din duk ka wani tsufa ai ni kadai zan iya da kai” “Ko yanxu ina driving wata har kashe min ido daya take” “Karuwa ce” “Wane irin karuwa kuma? Kin ganta kuwa kyakkyawa ga dogon hanci ga karamin baki gata fara kuma ga katon ciki haihuwa yau ko gobe sai shegen matsifa ta fitini kowa ta hana kowa sakewa” Ta jefa masa gorar ruwan tana ƙaƙarin kuka ita ala dole ta yi fushi da gaske, yayi saurin kai hannu ya rika ya juyo da da ita sai ya risina ya kara kunnensa dai dai cinin cikinta. “Yi hakuri Babe na fada min ya Baby yake?” “Ban sani ba” Ta fada tana kokarin ture kansa daga cikinta. “Ni dai Allah yasa karki haifo min fitininayar yarinya, Wallahi Nawwara kin cika masifa” “Au haka ma zaka ce” Ya yi saurin rufe bakinsa ya mike tsaye. “Mantawa na yi” Ya jata ya zauna saman kujera sannan ya zaunar da ita saman cinyarsa. “Fada min miye na wannan fushi? ” Ta kara turo baki. “Baka siyo min komai ba” “Daga gurin budurwata na ke kin san kuma...” Be gama ba ta ja masa kunne har sai da yayi yar kara. “Wace budurwa kuma ba zaka daina jana ba?” “Wallahi ba wasa na ke miki ba, akwai wace ta dauki min hankali sosai, bana son jin muryar kowa sai nata bana son ganin kowa sai ita sunan kawai idan na ji raina fari yake” “Nawwara ce” Ya fada da fuskar zolaya sai ya maida ita kirjinsa ya rumgume suna dariya. Hannunsa ya kai ya shafa cikin ya lumshe ido. “Ban tsammaci zan kara samu wani dan ba bayan Noor but look at us right now” Murya kasa kasa yake mata maganar kamar mai rada, har kasan ruhinsa yake jin son Nawwara da duk wani abu da ya dangance ta, more especially ma cikinsa da take dauke da shi a yanzu bayan ya cire rai daga haihuwa tun bayan a abunda ya faru da shi amman gashi yau Nawwararsa tana dauke da cikinsa. A yanzu ba shi da wani buri da tunani sai na Nawwara, ko da wasa baya son abunda zai bata mata rai, idana yana zaune tare da ita a gida har baya son fita ita kuma ya yi nisa da ita suna makkale a waya, tunaninta ta dinga addabarsa kenan kamar yadda ita tuaninsa yake hanata sukuni, lokatu da dama idan zai anbaci sunan wata sai ya kira Nawwara shi da kansa wani lokacin yana mamakin kansa, a lokacin da ya fahimce cewar tana da ciki sai ya kasa sukuni kuma ya kasa zaune ya kasa tsaye saboda murna da jindadi. Yau ma kamar kullum Jibril be sake fita ba tun da ya dawo, tare suka karasa girkinsu na dare, around six direba ya dauka Noor daga islamiya, da gudu ya shigo yana sallama tare da fadin. “Daddyna ya dawo” Yana shigowa Jibril ya safkeshi ya yi sama da shi. “Oyoyo dan daddynsa” Dauke da shi ya shiga bedroom dinsa wato dakin Noor dakin da aka kawata da kayan wasan yara da duk wani abu na jindadi. “Ka cire uniform ka zo muje masallaci an kusa sallah” Ya fada yana direshi saman gado. “Okay Daddy” A nan jibril ya juya ya shiga bedroom din Nawwara, a gaban madubi ya sameta tana gyara kayan da ke gurin, a jikin kofa ya ya jingina yana kallonta har sai da ta kammala sannan yaje ya rumgume ta baya ya dora kansa saman wuyanta. “Ke baki gajiya da aiki ne? Ba na ce ki bari sai gobe mu gyara ba” “Haka kake ce min tun shekaran jiya ai, Noor ya dawo” “Eh ya dawo yana dakinsa uniform din islamiya zai cire” “Ya cire ya zo nan sai na masa duka ai” “Mi kuma yayi miki?” “Da ya gama cin abincin rana haka ya bar min plate a falo ya wuce islamiya kuma na sha fada masa ya daina min haka amman ya ki” “Saboda wannan zaki dakeshi” Ta yi shiru, sai kawai ya yi dariya ya kara rumgumeta, domin a yanzu ya saba da halin abu kadan zata ce sai ta hukunta shi ko Noor ko da kuwa abun be kai ya kawo ba, tun da ta dauki cikin nan ba wani zaman lafiya, kullum da kalar fitinar da take masa shi da Noor. A bakin kofar bedroom din Noor ya tsaya ya leko kansa dan yasan laifin da ya yi ya ce “Daddy muje an fara kira” Suna hada ido da Nawwara ya yi saurin komawa yaja kofar. “Ni gaskiya sai na dakeshi ko kuma kai na hukunta ka” “Hukunci ai ba zai wuce na cewar ba zamu ci miki abinci ba, ni kuma sai na dauki da na muje restaurant mu ci abinci mai dadi” “Ba dai irin nawa na” “Har ya fi naki dadi ga waiters din da iya tarbon baki” Ya fada yana kanne mata ido daya. Ita kuma ta dauki filo ta jefa masa ya gwace yana mata dariyar keta. Washe gari ma haka ta tashe da masifar ta kamar kullum, sassauci daya ta samu bayan Noor ya wuce school ya dora kanta saman cinyarsa ya bude suratul kaffi yana karanta, ita kuma tana saurare har bachi ya dauketa, bayan ya gama ya dauke kanta ya maida saman matashin kai ya shiga kitchen ya shirya musu abun karyawa, bata farka ba sai kusan goma na safe. Da taimakonsa tayi wanka ta saka abaya black, sannan suka dawo falo suna karyawa. Shi yake feeding dinta ita tana feeding dinsa kamar yadda suka saba har a gaba ko da kuwa Noor yana nan. Basu gama karyarwa ba aka danna door bell amalar akwai wani a bakin kofar, har ta kai je zata tashi sai ya zaunar da ita. “Bari na duba” Yana bude kofar ya karbi sakon da ke hannun mutumen sai ya maida kofar ya rufe, ya dawo yana

Table of Contents

Chapters

119 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});