Chapter 198
Chapter 198
gidan gaskiya.. Kuyi k’ok’ari ku inganta gidanku na gaskiya a wann rayuwar kunji yarana.. Ubangiji ya albarkace ku baki d’aya.. Sai Abba ya rungume mu nida Habeeb.. Bayan da muka gama shan raken Sai ya mik’ar damu tsaye ya rik’e hannayenmu a b’a garorinsa guda biyu.. Muna cikin tafiya mai mashin ya ratsa tsakaninmu ya buge Abba sann mai Mota ya kuma bin kansa..” Hawaye suka gangaro wa Asheer yana gogewa da hannun rigarsa. Saurin rungumesa Sadiya tai tana jin kuka na zuwa mata had’ida wani irin Farin ciki da annashuwa.. Allah sarki Abba ashe ya jima da yafe masu har ya masu addu’an Allah ya zama gata a garesu.. Lallai Ta kuma yarda mahaifi Katanga ne gashi dukda baya dashi amma bai barsu haka ba, Dukda ya nuna b’acin ransa ashe can cikin ransa yana masu add’uan samun sauk’i.. Allah sarki Abbanta inama zata ganshi tai masa tsananin biyayya inama ana iya janyo lokaci baya.. Allah sarki, saidai idan lokaci ya tafi shikenan ya zama yarihi bazai kuma dawowa baya ba.. Babu abinda zata saka ma Abbanta dashi bayan add’ua samun rahamar Ubangiji.. Tana rok’on Allah ya huwace mata tai masa wani abin wanda ladan zai dinga samunsa har makwancinsa. A hankali Ta furta “Allah ya gafarta maka Abbana.!” Asheer ya amsa da “Ameen Adda Sadiya.” Ta bud’e lumsassun idanun nata tana duban d’anuwanta, ta kuma janyosa jikinta tana sakar masa murmushi a hankali, ji Tai zuciyarta yayi wasai kaman an yaye mata wani damuwa na gidan Duniya. Umma dake tsaye daga k’ofa taji tattaunawan yaran nata hawaye ne suka gangaro mata itama tana kuma tina mijinta, masoyinta da yai sadaukarwa da dama a gareta. A haka Aunty Larai Ta tadda Umma tana matsan hawaye. Aunty Larai ta d’an dubeta ta sai kuma ta hangi Sadiya da Asheer dake rungume da juna ta basa wayarta yana game, Aunty Larai Ta murmusa kad’an Ta kuma duban Umma tace “Gwanin ban sha’awa Allah shi masu albarka.” Umma ta amsa da Ameen tana kuma goge hawayenta. Ta k’arasa saman kujera ta zauna a hankali tana furta “Bayan duk tulin butulcin da nai masa a rayuwa ya zab’i ya yafe mun kafin ya bar duniya.” Hawaye sukaci gaba da kwaranyo mata yayinda Aunty Larai ta k’araso ta zauna cikin sanyin jiki. Lokaci guda Umma taci gaba da fad’in “Bani da kowa a k’asar nan sai shi sai kuma yaran da muka haifa tare dashi..” Ta murmusa kad’an hawaye naci gaba da zubo mata “Ibrahim masoyina.. Wanda ya soni tin Ina k’ank’anuwan yarinya da bazan gaza shekaru 8 ba a rayuwa. Mutumin da ya mun sadaukarwa mai girma ya zamto gata da Katanga a gareni...” Ta saka hannunta ta goge hawayen da suka zubo mata kafin Ta dubi Aunty Larai wacce jikinta yai sanyi sosai. Umma taci gaba da jinjina kai tana fad’in “Zan sanar dake labarina Larai.. Domin kuwa ked’in kin zamto ‘Yaruwa a gareni.. ‘Yaruwar da na rasa a lokacin da na shigo k’asar nan.. ‘Yaruwar da Ta ceci rayuwana ta zab’i ita d’in ta halak’a..!” Kuka ya kuma kufce mata yayinda Aunty Larai tai mata k’uri tana jin hawaye na k’ok’arin ciko nata idanun itama. _WAIWAYE_ Umma taci gaba da fad’in “Mu ‘Yan asalin k’asar Eritrea ne a wani gari mai suna Mazgon, mahaifanmu sunada rufin asiri babu laifi.. Mu biyu rak suka haifa a duniya daga ‘Yaruwata mai suna Halimatu sai ni mai suna Aisha.. Asalin sunana kenan domin kuwa a k’asar nan ne aka saka mun suna Uwani. Nida Yayata Haleematu mun taso cikin gata da soyayyan iyayemu, babu abinda muka nema muka rasa.. Komai iyayenmu na mana daidai gwargwado.. Tsakanina da Yayata akwai banbancin shekaru 7 a tsakaninmu a lokacin Yayata tana kimanin shekaru 15 a duniya ni kuma a lokacin inada kimanin shekaru 8 a duniya wani iftila’i na annoban cuta ya shigo garinmu.. A cikin wann outbreak na annoban muka rasa duka iyayenmu sann mutane da dama Sun rasa rayukansu a garinmu musamman wad’anda suka d’an manyanta.. Zan iya ce miki kusan kaso hud’u bisa goma na al’umman garinmu sun rasa rayukansu a wann Annobar. Muka zamto bamuda kowa sai tsirarun dangi Wanda da yawa ma Sun mutu.. Daga ni sai Yayata.. Rayuwa ta juye mana, bamusan yaya zamuyi ba bamu San mai zamuyi ba, ita kanta Yayata bata wuce a kula da ita ba amma sai d’awainiya na kula dani da kanta ya hau kanta.. Ana haka jinya ya kamani dan dama tun haihuwata inada yawan laulayi.. Da jinya yakamani sai Yayata ta dinga saida komai namu tana mun jinya, a haka har muka kusan rasa duk wani k’adara da mahaifanmu suka bar mana amma Allah bai nufa zan sami lafiya ba.. Haka Yayata takan sakani gaba tana hawaye tana fad’in kar na karaya in sha Allah zan sami lafiya.. A haka akace sai ta kaini asibiti a babban birnin tarayyar k’asarmu Wato Asmara.. Bamuda hanyar tafiya sai ta sayar da gidanmu dan shine ya mana saura.. Ta d’aukeni muka tafi Capital d’inmu Asmara. Toh a can asibtin akace sai an min aiki na samu lafiya.. Yayata Ta basu kud’in gidanmu da muka saida saidai wann kud’ad’en bazasu isa amun aiki ba.. Hankalin Yayata yakai mak’ura wajen tashi, ina asibiti tana fafutukan nemo kud’ad’en da za’a mun aiki na samu lafiya.. Wasu sukan yi yunk’urin nemanta da lalata dan kawai zasu taimaka dukda k’arancin shekarunta da shike taimako dan Allah yayi wuya a duniya.. Allah ya tsare Yayata bata saida mutuncinta ma kowa ba har wani mutumi yace zai taimaka mana, zai biya kud’ad’en amma idan na warke zamu masa aikatau dani da Yayata a gidansa, zai d’aukemu muje muyiwa matarsa aikatau.. Yayata ta amince da buk’atan mutumin cewa zamu masa aikatau duk tulin aikin kuwa idan dai har zai biya kud’ad’en da za’a mun jinya. Bayan da aka mun aiki cikin ikon Allah na samu lafiya.. Sai wann mutumin ya taho da buk’atarsa bayan da aka sallamemu a asibiti.. Bamuda wajen zuwa ma tinda gidanmu dake garinmu ma mun saida.. Hakan yasa dole mu amince mubi wann mutumin da ya taimaka mana.. koda mukaje gidansa abin mamaki Sai muka tadda ‘Yammata da dama ire irenmu sai wasu dattab’an mata wanda suke kula da ‘Yanmatan da kuma basu abinci.. Abin ya d’aure mana kai sabida tulin ‘Yanmatan da muka tadda a gidan.. Wad’ann dattab’an sune suka sanar damu cewa mu saki jikinmu wahala ya yanke mana.. Suka bamu tufafi wanda zamu saka naga sai duban Yayata suke suna maganganu k’asa k’asa suna cewa nida Yayata munada tsananin kyau sann za’a sami Kasuwa akanmu.. Tin daga nan hankalinmu bai nastu ba.. Musamamn Yayata data fahimci wann mutumin ba mutumin kirki bane kaman yanda mukai zato dan wad’ann dattab’an matan ma bana tunanin matansa ne.. A haka muna zaune cikin tsoro da d’ar d’ar wani rana aka Zo aka kwashi wasu daga cikinmu muna muka mu duka ‘Yanmatan dan mun kula wann mutumin cutar damu zaiyi.. Wad’ann Dattab’an matan su suke mana tsawa cewa muyi shiru ko Su jibgemu.. Haka Yayata take janyoni jiki tana lallashi gashi ban jima da mik’ewa daga rashin lafiya ba. A haka muka rage saura mu kad’an a gidan an kwashi ‘Yanmatan sahu sahu ana tafiya dasu yanda bamu sani ba, sann
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185
- 186 Chapter 186
- 187 Chapter 187
- 188 Chapter 188
- 189 Chapter 189
- 190 Chapter 190
- 191 Chapter 191
- 192 Chapter 192
- 193 Chapter 193
- 194 Chapter 194
- 195 Chapter 195
- 196 Chapter 196
- 197 Chapter 197
- 198 Chapter 198
- 199 Chapter 199
- 200 Chapter 200
- 201 Chapter 201
- 202 Chapter 202
- 203 Chapter 203
- 204 Chapter 204
- 205 Chapter 205
- 206 Chapter 206
- 207 Chapter 207
- 208 Chapter 208
- 209 Chapter 209
- 210 Chapter 210
- 211 Chapter 211
- 212 Chapter 212
- 213 Chapter 213
- 214 Chapter 214
- 215 Chapter 215
- 216 Chapter 216
- 217 Chapter 217
- 218 Chapter 218
- 219 Chapter 219
- 220 Chapter 220
- 221 Chapter 221
- 222 Chapter 222
- 223 Chapter 223
- 224 Chapter 224
- 225 Chapter 225
- 226 Chapter 226
- 227 Chapter 227
- 228 Chapter 228
- 229 Chapter 229
- 230 Chapter 230
- 231 Chapter 231
- 232 Chapter 232
- 233 Chapter 233
- 234 Chapter 234
- 235 Chapter 235
- 236 Chapter 236
- 237 Chapter 237
- 238 Chapter 238
- 239 Chapter 239
- 240 Chapter 240
- 241 Chapter 241
- 242 Chapter 242
- 243 Chapter 243