Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 94

Chapter 94

Rufaffen Sirri Book 1 Complete Hausa Novel 1,244 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

Sha jininta. Shugaban kibiyar sa ya nuna mudubin dashi,sai dai a madadin su ga Yesmeen sai dishi dishi suka ringa gani kamar mutum, shugaban ya dan ja baya cikin mamaki ya Kara nuna mudubin da kibiyar tsafinsa,dan zai iya cewa Wanan shine Karo na biyu da ya tab'a nuna mudubin bai hasko masa abinda yake so ya gani ba,Yana Kara nunawa mudubi ya tsage dishi dishin ya d'auke. Shugaban kuwa cikin mamaki ya fara magana Yana "Na kasa ganin Inda take,Anya yarinya nan ita kadai ce"?Anya yarinya nan ba mayya bace"?dan tun farko farkon da ta gano sirrinka naso a bada jininta dodo yak'i karba,yau bazan yi bacci ba sai nayi aiki akanta har sai na gano Inda take dan ba'ayi Wanda ya Isa ya fi karfin mu ba. Kabiru cije lebbe yayi dan har wani tsumma yake Yana hararo yadda zai yayyanka Naman Yesmeen dan duk wanan balain ita ta jefa shi a ciki,da ace bata tab'a leka shi ba da duk wanan masifar bai tsinci kansa a ciki ba,maganar shugaba ne ya katse Masa tunanin da yake, shugaba ya mik'a Masa wani tukunyar kasa Yana "ka shanye wanan jikinka zai dawo aiki yadda ya Kamata,ayanzu zaka iya neman mace ba abinda zai saka jikinka ya kwanta,gobe karfe uku ka tabbata ka kawo min kyallen da ka goge jikin duk wacce ka nema dashi,a yanzu zaka tafi da karya daya,yau kwana zaka yi kana saduwa da ita,karka wanke jikinka karfe biyu sai ka nemi mace ta bayanta da ta gabanta sai ka goge mata jikinta ka kawo min kyallen. Kabiru d'auke numfashinsa yayi Yana kallon jinin dake buga wari har da wani pad ma yake gani a ciki,ba abinda ke daga Masa hankali sama da ciye ciye da shaye shayen kungiya a ba yadda zai yi yake sha balle a yanzu da burinsa yaga asirinsa ya rufu,kafa kansa yayi ya shanye Yana Jin zuciyarsa na tashi,amma haka ya daure dan bai isa yayi amai ba. Shugaba ya jaddada Masa akan Kar ya wuce goben idan ba haka ba zaa samu matsala. Kabiru haka ya fito shi da Rabiu jikinsa duk a sanyaye dan bai San wacce zai iya samowa ya samu yayi duk aikin da aka saka shi ba,yaga matan banzan ba kowace ke yarda ya nemeta ta baya ba,Karin tashin hankalinsa karyar da akace ya kwana Yana saduwa da ita,duk a cikin aikin da ake bashi saduwa da Karen yafi daga Masa hankali dan azabar radadi yake sha. Rabiu ne ya kunto daya daga karnukan dake bayan gidan da aka dadaure. Kabiru Kamar ya rushe da kuka Yana k'ok'arin magana Kabiru ya daga Masa hannu Yana "karka ce komai wallahi duk abinan da aka baka mai sauki ne,ai shugaba na sanka dan ya maka da sauki,na dauka zai ce ka nemi Nusrah" Kabiru ido ya zaro Yana dafe kirjinsa Rabiu ya gyada kansa Yana "kafin nayi kudin nan ni nasan wahalar da na Sha,sai da na bada kannena uku da duk aka dauka rashin lafiya ce ta kashe su,ya cije lebbensa sai da yayi shiru na mintuna da ya tuna abinda ya kasa mantawa yace "na nemi 'yata Yar shekara tara har sai da ta mutu,na jefata a cikin rijiya har gobe mutane sun dauka dan ta fada rijiya ta mutu,na Sha wahala Kabiru,shi yasa bansan ya tausayi yake ba ko wa akace na kashe Zan iya kashewa indai zan samu kudi, nafika Shan wahala bazaka gane ba" Kabiru da yayi mugun girgiza da kaduwa jikinsa rawa ya dauka yana "Amma duk baka fada min ba Rabiu,baka fadamin wahalar ba sai yadda zan samu kudi ka kwadaita min ni kuwa da na nemi yata wallahi gwara na bar kungiyar na rantse da Allah wanan wane irin balai ne,tashin hankalina bansan inda zan samo macen da zata yarda dani nayi aikin nan ba kafinin sanin inda suke dan Allah ka nemo min mace kaga wayanda na samo duk kin yarda suka yi har mari sai da na Sha Wani irin dariya Rabiu ya kwashe dashi Yana "ita Yesmeen da kake so ka nema ba Yar mutane bace kenan,taya kana zaune komai sai dai ayi maka bazama zakayi ka nemo wallahi karka wuce gobe kai kake wahalar da kanka yanzu fa ba abinda zai kwantar da jikinka ka yi kawai da Sajeeda asirinka a rufe "Wallahi tausayin ta nake ji dazu fa likita cemin yayi saura kiris zuciyarta ya buga ba dan mun kaita asibiti da wuri ba,bazan iya nemanta a halin nan da take ciki ba ka taimaka ka nemo min yanzu da shugaba ya gano min inda Yar iskar yarinya nan take wallahi da fatafata zan mata har sai ta daina motsi zan kyalleta. "Tom tunda baka sameta ba kayi da wacce ka samu Sajeeda dan bazan wahalar da kaina nemo maka mace ba wallahi Kuma ya kwabe ma karka sake ka nemeni,haka kawai nima ka hanani zaman lafiya" Kabiru bai Kara magana ba dan har a kasan ransa ji yayi ya fara nadamar Shiga kungiyar. rayuwarsa da Sajeeda a baya cikin talauci Kamar yafi Masa kwanciyar hankali ba mai yarda yayi rayuwar zuwa massallaci rabonsa da Sallah har ya manta,gashi yanzu azumi na gabatowa ance Kar suyi,yama samu nutsuwar da zai samu kwanciyar hankali zuwa saudiya yaje d'akin Allah ya rage zunubin abin ya gaggara daga Wanan sai wanan. Yaja sirirn tsaki a daidai lokacin da suka karaso gida ya shige da Karen, Rabiu ya wuce da motarsa. Har cikin palon ya Kai Karen dan an riga an taba shi,ba motsin da zaiyi har ya gama aikin da zaiyi dashi gobe yaje ya wurgar da Karen Yayi mamaki da Gwaggo basu sake Kira ba ko a wane hali Yaya Asmau ke ciki oho. Wayarsa ya d'auko ya kira lambar nurse din da ya bawa kudi akan ta kula da Sajeeda,tana dauka ya tambayeta jikin Sajeeda tace Masa da sauki bacci take yanzu bugun zuciyarta yayi daidai kila ma gobe a sallameta. Kabiru yayi mata godiya akan gobe zai zo asibitin da wuri da haka suka yi Sallama. Sai a lokacin yaji Yana jin yunwa ya shige kitchen ya dafa indomie yaci ya hau sama yayi wanka ya sauko daga shi sai gajeran wando,jikinsa sai harbawa yake alamar ya samu lafiya yaso ace da mutum zai fara saduwa,amma ba yadda zaiyi haka zai yi ta saduwa da Karen. Har yanzu idan ya tuna yadda Saifullahi ya Masa magana sai yaji wani iri a zuciyarsa banda Allah ya rufa Masa asiri da tuni shi ma ya kira wani ya fada Masa sirrinsa. Har wani zufa ke keto masa idan ya hararo Wai asirinsa ya tonu mutane sun gano ta hanyar da yayi arziki,da wane ido zai kalli mutane ace wai shi ya jefa Sajeeda a wanan halin da take ciki. Haka ya tsugunna akan gwiwarsa ya kamo karyar yayi ta saduwa da ita har sai da aka Kira sallah Asuba ya raba jikinsa da karyar da ta daina motsi. Yesmeen Tunda Nusrah ta kashe wayar take ta rushe kuka,bata tab'a tunanin Nusrah zata kasa fahimtar ta ba,taya zata fito ta fadi sirrin Kabirun daya Sha alwashin kasheta,har sau biyu Yana gwada shaketa dan ya aikata lahira,taya idon Nusrah zai rufe ta zargi da gangan taki fada musu,akan Sajeeda ta

Table of Contents

Chapters

111 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});