Chapter 94
Chapter 94
Sha jininta. Shugaban kibiyar sa ya nuna mudubin dashi,sai dai a madadin su ga Yesmeen sai dishi dishi suka ringa gani kamar mutum, shugaban ya dan ja baya cikin mamaki ya Kara nuna mudubin da kibiyar tsafinsa,dan zai iya cewa Wanan shine Karo na biyu da ya tab'a nuna mudubin bai hasko masa abinda yake so ya gani ba,Yana Kara nunawa mudubi ya tsage dishi dishin ya d'auke. Shugaban kuwa cikin mamaki ya fara magana Yana "Na kasa ganin Inda take,Anya yarinya nan ita kadai ce"?Anya yarinya nan ba mayya bace"?dan tun farko farkon da ta gano sirrinka naso a bada jininta dodo yak'i karba,yau bazan yi bacci ba sai nayi aiki akanta har sai na gano Inda take dan ba'ayi Wanda ya Isa ya fi karfin mu ba. Kabiru cije lebbe yayi dan har wani tsumma yake Yana hararo yadda zai yayyanka Naman Yesmeen dan duk wanan balain ita ta jefa shi a ciki,da ace bata tab'a leka shi ba da duk wanan masifar bai tsinci kansa a ciki ba,maganar shugaba ne ya katse Masa tunanin da yake, shugaba ya mik'a Masa wani tukunyar kasa Yana "ka shanye wanan jikinka zai dawo aiki yadda ya Kamata,ayanzu zaka iya neman mace ba abinda zai saka jikinka ya kwanta,gobe karfe uku ka tabbata ka kawo min kyallen da ka goge jikin duk wacce ka nema dashi,a yanzu zaka tafi da karya daya,yau kwana zaka yi kana saduwa da ita,karka wanke jikinka karfe biyu sai ka nemi mace ta bayanta da ta gabanta sai ka goge mata jikinta ka kawo min kyallen. Kabiru d'auke numfashinsa yayi Yana kallon jinin dake buga wari har da wani pad ma yake gani a ciki,ba abinda ke daga Masa hankali sama da ciye ciye da shaye shayen kungiya a ba yadda zai yi yake sha balle a yanzu da burinsa yaga asirinsa ya rufu,kafa kansa yayi ya shanye Yana Jin zuciyarsa na tashi,amma haka ya daure dan bai isa yayi amai ba. Shugaba ya jaddada Masa akan Kar ya wuce goben idan ba haka ba zaa samu matsala. Kabiru haka ya fito shi da Rabiu jikinsa duk a sanyaye dan bai San wacce zai iya samowa ya samu yayi duk aikin da aka saka shi ba,yaga matan banzan ba kowace ke yarda ya nemeta ta baya ba,Karin tashin hankalinsa karyar da akace ya kwana Yana saduwa da ita,duk a cikin aikin da ake bashi saduwa da Karen yafi daga Masa hankali dan azabar radadi yake sha. Rabiu ne ya kunto daya daga karnukan dake bayan gidan da aka dadaure. Kabiru Kamar ya rushe da kuka Yana k'ok'arin magana Kabiru ya daga Masa hannu Yana "karka ce komai wallahi duk abinan da aka baka mai sauki ne,ai shugaba na sanka dan ya maka da sauki,na dauka zai ce ka nemi Nusrah" Kabiru ido ya zaro Yana dafe kirjinsa Rabiu ya gyada kansa Yana "kafin nayi kudin nan ni nasan wahalar da na Sha,sai da na bada kannena uku da duk aka dauka rashin lafiya ce ta kashe su,ya cije lebbensa sai da yayi shiru na mintuna da ya tuna abinda ya kasa mantawa yace "na nemi 'yata Yar shekara tara har sai da ta mutu,na jefata a cikin rijiya har gobe mutane sun dauka dan ta fada rijiya ta mutu,na Sha wahala Kabiru,shi yasa bansan ya tausayi yake ba ko wa akace na kashe Zan iya kashewa indai zan samu kudi, nafika Shan wahala bazaka gane ba" Kabiru da yayi mugun girgiza da kaduwa jikinsa rawa ya dauka yana "Amma duk baka fada min ba Rabiu,baka fadamin wahalar ba sai yadda zan samu kudi ka kwadaita min ni kuwa da na nemi yata wallahi gwara na bar kungiyar na rantse da Allah wanan wane irin balai ne,tashin hankalina bansan inda zan samo macen da zata yarda dani nayi aikin nan ba kafinin sanin inda suke dan Allah ka nemo min mace kaga wayanda na samo duk kin yarda suka yi har mari sai da na Sha Wani irin dariya Rabiu ya kwashe dashi Yana "ita Yesmeen da kake so ka nema ba Yar mutane bace kenan,taya kana zaune komai sai dai ayi maka bazama zakayi ka nemo wallahi karka wuce gobe kai kake wahalar da kanka yanzu fa ba abinda zai kwantar da jikinka ka yi kawai da Sajeeda asirinka a rufe "Wallahi tausayin ta nake ji dazu fa likita cemin yayi saura kiris zuciyarta ya buga ba dan mun kaita asibiti da wuri ba,bazan iya nemanta a halin nan da take ciki ba ka taimaka ka nemo min yanzu da shugaba ya gano min inda Yar iskar yarinya nan take wallahi da fatafata zan mata har sai ta daina motsi zan kyalleta. "Tom tunda baka sameta ba kayi da wacce ka samu Sajeeda dan bazan wahalar da kaina nemo maka mace ba wallahi Kuma ya kwabe ma karka sake ka nemeni,haka kawai nima ka hanani zaman lafiya" Kabiru bai Kara magana ba dan har a kasan ransa ji yayi ya fara nadamar Shiga kungiyar. rayuwarsa da Sajeeda a baya cikin talauci Kamar yafi Masa kwanciyar hankali ba mai yarda yayi rayuwar zuwa massallaci rabonsa da Sallah har ya manta,gashi yanzu azumi na gabatowa ance Kar suyi,yama samu nutsuwar da zai samu kwanciyar hankali zuwa saudiya yaje d'akin Allah ya rage zunubin abin ya gaggara daga Wanan sai wanan. Yaja sirirn tsaki a daidai lokacin da suka karaso gida ya shige da Karen, Rabiu ya wuce da motarsa. Har cikin palon ya Kai Karen dan an riga an taba shi,ba motsin da zaiyi har ya gama aikin da zaiyi dashi gobe yaje ya wurgar da Karen Yayi mamaki da Gwaggo basu sake Kira ba ko a wane hali Yaya Asmau ke ciki oho. Wayarsa ya d'auko ya kira lambar nurse din da ya bawa kudi akan ta kula da Sajeeda,tana dauka ya tambayeta jikin Sajeeda tace Masa da sauki bacci take yanzu bugun zuciyarta yayi daidai kila ma gobe a sallameta. Kabiru yayi mata godiya akan gobe zai zo asibitin da wuri da haka suka yi Sallama. Sai a lokacin yaji Yana jin yunwa ya shige kitchen ya dafa indomie yaci ya hau sama yayi wanka ya sauko daga shi sai gajeran wando,jikinsa sai harbawa yake alamar ya samu lafiya yaso ace da mutum zai fara saduwa,amma ba yadda zaiyi haka zai yi ta saduwa da Karen. Har yanzu idan ya tuna yadda Saifullahi ya Masa magana sai yaji wani iri a zuciyarsa banda Allah ya rufa Masa asiri da tuni shi ma ya kira wani ya fada Masa sirrinsa. Har wani zufa ke keto masa idan ya hararo Wai asirinsa ya tonu mutane sun gano ta hanyar da yayi arziki,da wane ido zai kalli mutane ace wai shi ya jefa Sajeeda a wanan halin da take ciki. Haka ya tsugunna akan gwiwarsa ya kamo karyar yayi ta saduwa da ita har sai da aka Kira sallah Asuba ya raba jikinsa da karyar da ta daina motsi. Yesmeen Tunda Nusrah ta kashe wayar take ta rushe kuka,bata tab'a tunanin Nusrah zata kasa fahimtar ta ba,taya zata fito ta fadi sirrin Kabirun daya Sha alwashin kasheta,har sau biyu Yana gwada shaketa dan ya aikata lahira,taya idon Nusrah zai rufe ta zargi da gangan taki fada musu,akan Sajeeda ta
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111