Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 49

Chapter 49

Rufaffen Sirri Book 1 Complete Hausa Novel 1,222 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

saduwa ranan, kafin lokacin na tab'a ganin sa Yana zagaye wuta a tsirara Yana surutai,umma Abba kungiya ya Shiga Dan yayi kudi" Kalma daya ce ta ringa maimaituwa a kunne na rawar da jikina ke yi yasa na saki kafadarta na zube akan gado d'akin kawai naji Yana juya min kafin na rasa hankalina"..... Assalamualaikum Barkanmu da wannan lokacin AUNTY ZEE TAKU CE ,Ina uwar gida Amarya da yanmata albishir gareku BONONZA; BONONZA;BONONZA; Nazo maku da SAHIHIN MAGANIN CIRE TUMBI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI,KINCI GAYU ANA TAMBAYARKI YAUSHE ZAKI HAIHU TUMBI YA HANAKI ADO DA KWALLIYA SHA KURUMINKI NAZO MAKI DA MAGANI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI ZAN DANDANA MAKU SHI AKAN RABIN KUDINSHI DAGA NAN ZUWA SATI DAYA 7K DUK ROBA DAYA KI BIYA 3500 KI MALLAKI NAKI NAN DA SATI DAYA ZAI KOMA 7K MAGANIN BREAST WANDA ZAICIKO MAKI DA TUWON NONO DAN ALLAH KIJARABA ZAKIZO KINA GODIYA DAN DUK WADDA TA GWADA SAITA DAWO MANYAN MATA SUKE GYARA KAMAR YANDA KUKASANI 8K YAKE ZANKARA TALLATA MAKU SHI KI BIYA 4K KI MALLAKI NAKI KI BIYA TA WANNAN ACCOUNT DIN KITURA MAN SHAIDAR BIYA 3968303018 ZAINAB SHU AIBU FCMB 08162859027 💧💥 *DA MA ACE.....!* *TAGWAYE BIYU 2023*🔥🔥🔥 *SLIMZY* *FEEDHOM* *DAGA HAZIK'AN MARUBUTANKU WADANDA KE NISHADANTAR DAKU DA KAYATATTUN LABARANSU DA KUKE MARARI WATO RUD'ANI DA KUSKUREN SO* *DAMA ACE....* Labarin Nadiya! Nadiya...... Labari ne da aka gina bisa halin mu na yau da kullun, ba kuma gama garin labari ba! NADIYA, matar aure, yayin da ƙaddara ta afka mata to soma soyayya da wani mutun daban, wanda ta ke jin inda babu shi, ba zata taɓa rayuwa ba, gefe guda kuma Sadeek, wanda ya mutu a kan ƙaunar ta kuma ƙani ga Alaji....! Bai taɓa haihuwa ba! Hasali ba zai haihu ba! Kwatsam sai ga ciki daga matar shi? Shin ɗan waye? Hmmm m... Soyayya, tausayi, cin amana, duka a littafin DAMA ACE..... 🔥🔥🔥🔥 Kin shirya? Ki biya kuɗin ki domin tafiyar da ke, tafiya ce da zata jijjiga zukatan makaranta, Naira 500 ne 9994468172 Access bank fiddausi musa tare da shaidar biya ta 08036953516 ko 07042277401. *AKWAI SPECIAL DISCOUNT DA MUKAYI DAGA YAU ZUWA RANAN DA FREE PAGES ZASU KARE GAREKU MASOYANMU DIK WANDA YAKESON SHIGA WANAN TAFIYA TO YA BIYA 400 DAN SAMUN DAMAR DA ZAA DAMA DAKU A LABARIN *DAMA ACE ....* Kuma kin san wani abin ɗaɗin, ba zamu dakata da posting RUƊANI da KUSKUREN SO ba, ko da ace saura basu samu ba, ina tabbatar maku da waɗanda suka biya zasu samesa maza ku hanzarta *SLIMZY* *FEEDHOM* *TAGWAYE BIYU 2023*🔥🔥🔥🔥🔥 *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 17* Yesmeen hankali a tashe tayi Kan Sajeeda da numfashinta ke sama da kasa,ta hau girgiza ta tana "Ki rufamin asiri Umma nasan bazaki iya jurewa ba shiyasa naki fada miki dan Allah ki tashi innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Tayi bandaki a guje ta debo ruwa ta fara yayyafa wa Sajeeda Dogon numfashi kawai ta ringa ja tana saukewa Yesmeen ta ringa girgiza ta tana kuka Sajeeda A hankali na bud'e idona Ina Jin kamar a wata duniyar nake,dan muryar Yesmeen can nesa nake jinta Kamar tana kuka,dishi dishi ma nake ganin ta sai da nadade kafin na fara ganin sosai. "Yauwa Umma dan Allah ki tashi, nasan dole hankalin ki ya tashi amma Kika dage sai na fada Miki" Maida idona nayi na rufe Ina k'ok'arin tuna Inda maganarta ta dosa,Kamar an doka min guduma dana tuna kalmar da Yesmeen tayi min Wanda daga hakane na fita a hayyacina "Umma Abba kungiya ya Shiga dan yayi kudi" Hawaye tuni ya fara zubomin na mik'e jikina na balain rawa na kalli Yesmeen da itama take kukan,Kamar itace Abban Nusrah haka na zuba mata ido,ta fara magiya tana "Umma dan girman Allah Karki fadawa Abba rantsuwa yayi akan duk ranar da na tona sirrinsa sai ya kasheni,kwanaki har wani waje ya kaini ya nuna min wuka umma bana so na mutu ki taimaka mu b'oye sirrin nan sai mu dage da Addu'a,akan nasan sirrin sa yaso na kurmance sabida Kar na samu bakin da zan tab'a fallasa sirrin ga kowa,sai Allah ya kaddarta bani na Sha yoghurt din ba Annur ya shanye yoghurt din,yanzu Kuma karyar da kika ga nayi na makanta abu ya saka a fitilar dakina akan idan na kunna Zan makance duk wani abu da zai faru umma sai na gani a mafarki,mafarki kawai nake na kunnq fitilar na makance hakane yasa naki yadda na kunna har daki ya biyoni akan lailai sai na kunna nak'i shine shekaranjiya da safe naje zubar da shara naji Yana waya akan zai b'atar dani bashi da nutsuwa da ya san nasan sirrinsa,shine ni Kuma na tsorata nayi karyar makantar ko hakan zai saka yak'i b'atar dani" Ta karashe tana rushewa da kuka Na kasa yarda da abinda nake ji Yana fitowa daga bakin yesmeen duk taya akayi Yesmeen duk tasan abinda Abban Nusrah ke aikatawa Kirjina ciwo kawai yake min Ina so na nutsar da duk maganar da Yesmeen ta gama mun yanzu biri yayi Kama da mutum ashe mijina uban yayana shi ya Kamata na dasawa ayar tambaya sai na tafi tunanin abokinsa ke da mumunan dabia. Na lumshe idona hawaye na gudu a fuskata idona a rufe duk da numfashi wahalar shaka yake min haka na daure nace "Yesmeen tun tsawon wane lokaci kika San duk Abubuwan nan"? "Umma tunda Muka dawo gidanan" Shiru nayi na tafi tunanin yadda rayuwar mu ta ringa tafiya daga dawowar mu gidanan,na sha farkawa banga Abban Nusrah a gefena ba,tashi daya Abban Nusrah ya zama Mai kudi,tunda muka dawo gidanan ban Kara samun cikakken lafiya ba,dare daya Abban Nusrah ya tsiri nemana ta baya,Ina cikin jini ya dage zai sadu dani, Abban Nusrah ya daina fita massallaci ya ringa wasa da Sallah abu kadan sai ya tsiri fushi dani dan ya aikata Abubuwan sa batare da na sani ba,har akan neman duniya Abban Nusrah ya kurmantar mun da yaro, tunanin daya fado min na neman pant dina da na nema sama ko kasa yasa ni mik'ewa zaune da sauri kirjina na bugu fiye da misali,masu yin kudin jini sukan yi amfani da pant din Mata,suna amfani da always din da akayi amfani dashi,shiyasa mafi akasari mata basa yarda pad dinsu suke flushing na nemi nawa na rasa daga shiga bandaki na Kuma san ni dashi ne kawai a d'akin, masu kudin jini sukan nemi mace ta duburar ta duk wani Abu na Kauce hanya sai sun aikata shi ba dai Abban Nusrah ne ya sace min pant ba,ba dai shi ya d'aukar min audugar da na cire ba a bandaki. Tunanin nan yasa

Table of Contents

Chapters

111 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});