Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 35

Chapter 35

Rufaffen Sirri Book 1 Complete Hausa Novel 1,243 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

muma b hka mukasoba Chat:08062991549,07046881166,07067210195, Call,+2348064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Team glow😍 Assalamu alaikum iyayen yara. Ko kuna da labarin shahararriyar mai saida kayan yara a garin Katsina wato BEEMYS_KIDS🤔 To tana nan tana saida kayan yara tun daga kan su riguna, wanduna, takalma, da duk wasu kayan kyale-kyali na yara da kuka sani daga sabuwar haihuwa (newborn) har matasan yara wato toddlers. Kayan ta akwai sauki dai-dai da yanayin rayuwa duba da yadda ta canja abun sai dai hamdala. Tana kawo kaya daga China, Turkey da Bangladesh. Ku hanzarta iyayen yara masu alfarma a dama daku wannan sallar kar ayi babu ku. Muna maraba da masu sayen daya ko sari duk a farashin da bazai gagari aljihu ba. Nagode🥰🥰🥰 https://wa.me/message/FMUET45HVY52N1 *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 16* "Kina gani Yesmeen?kina gani fa kika ce"? Hawaye ne ya hau zubowa Yesmeen ta hau gyadawa Sajeeda Kai,Sajeeda kuwa cikin mamaki ta tashi tsaye tana so taga ko zata bita da Ido, sai taga Yesmeen din ta daga kai tana kallon ta alamar dai tana ganin ta Sajeeda cikin mamaki da bacin rai ta Kara nuna kanta tana "Yesmeen kina nufin kina ganina yanzu?dama ganin da kika ce ba Kya yi karyane"? Yesmeen Kai ta Kara gyada mata tana danne kukan da ke Neman kwace mata, ta nunawa Sajeeda tana gani ne saboda ta samu kwanciyar hankali,dan damuwar da ta Shiga akan makantar karyar da tayi yayi yawa tunda har sumewa tayi aka Kai ta asibiti,ganin sun dawo ta Kuma kasa bacci sai kukan da take yasa taji bazata iya jure ganin Sajeeda a damuwa ba,tana da hawan jini bata San jinin ta ya hau,sai Kuma da ta nuna mata tana gani,ta gano kuskuren da tayi dan dole sai ta fada wa Sajeeda dalilin daya saka tayi karyar makanta, Marin da Sajeeda ta watsa mata ya katse mata tunanin da ta tafi Sajeeda da ranta yayi mugun b'aci ta fara k'ok'arin magana Yesmeen cikin zafin nama ta mike tsaye ta daka tsalle tana neman rufe mata baki dan bata so tayi magana Kabiru ya jiyota idan har Kabiru ya gano tana gani tasan kashinta ya bushe, Sajeeda kuwa hannun ta ta buge da ta kai bakinta dan ranta yayi mugun b'aci taya Yesmeen zata musu karyar makanta duk tashin hankalin nan da ta Shiga har tana Jin bugun zuciyarta na wuce misali ashe duk karya Yesmeen take. "Wane irin rashin hankali ne wanan Yesmeen akan me zaki mana karyar makanta? Yesmeen zubewa tayi akan gwiwarta ta daga hannu alamar roko tana "Ki daina daga murya umma dan Allah ki Rufa min asiri bana so Abba ya jiyoki idan har ya gano Ina gani kasheni zai yi" Yesmeen tace tana rufe bakinta dan a yanzu tana tsaka Mai wuya,tasan a yau dole ta tona sirrin Kabiru ga Sajeeda dan tasan dole ta fada mata mai yasa Kabiru ke San kasheta. Idan har ta Kuma fadawa Sajeeda tasan dole Kabiru yasan ta tona sirrin sa a sani,Mai ya kai ta nuna wa Sajeeda ta na gani,da ta sani ba ta bude idon ta ba,tasan damuwar bazai wuce na yan kwanaki ba har ya zame wa Sajeeda jiki, Amma sai taji ta kasa jure ganin ta cikin damuwa ita Kuma haka tata kaddarar tazo mata a tsaka mai wuya. Sajeeda kuwa cikin daurewar Kai da mamaki ta zubawa Yesmeen ido,da jikinta ke rawa tana danne kukan dake neman kubce mata,shayar da Yesmeen ne kawai bata yi ba amma daga wanan kukan da take tasan akwai wani gaggarumin abun da Yesmeen ke b'oyewa da Kuma dukan alamu Yesmeen na cikin tsananin damuwa ya aka yi duk tsawon lokacin nan bata tab'a ganowa ba. Gefen gado ta samu ta zauna tana "Yesmeen wane Abban ne zai kashe ki idan ya gane kina gani"?mai yasa Kika yi karyar kin makance"?Mai ke faruwane Yesmeen"? Yesmeen bakin kofa ta kalla tayi kasa da murya tana "Umma zan fada miki gobe dan Allah a yanzu bana so a jiyo muna magana dan Allah umma ki Rufa min asiri karki nuna kinsan Ina gani" "Bangane ba yesmeen ai kin Kara Sakani a cikin duhu ki fito ki fada min abinda ke faruwa kin manta ni mahaifiyar ki ce taya kike tunanin Zan samu kwanciyar hankali idan baki fada min ba?Yesmeen mai yake faruwa ne Abban ki akan me zai kashe ki idan ya gane kina gani,kin daure min Kai Yesmeen ki fada min ba Wanda zai jiyo mu yanzu karfe biyu kowa bacci yake Yi" "Yesmeen hannu ta dora akai dan bata san taya zata fadawa Sajeeda sirrin Kabiru ba,bata san ya akayi Kabiru ya gane ta leka shi ba kwanaki sai gashi har daki ya biyo ta ya kusa kasheta,yanzu idan ta fadawa Sajeeda dole Kabiru ya gano,ta tuna yadda ya Sha alwashin sai ya kasheta idan ta tona masa asiri,Allah ne yayi da tsawon rayuwarta da karfin adduar da take yi tasan da tuni Kabiru yaci galaba a kanta,idan har zata bawa Sajeeda labarin abinda ke faruwa tamkar ta saka wa kanta tafiya lahira ne,idan Kuma tak'i fada Sajeeda bazata tab'a barin ta ba har sai ta fada Mata,idan Kuma ta fada Mata,tasan Sajeeda bazata tab'a shiru ba Koda Kabiru Bai sani ba sai Sajeeda ta tare shi da maganar "Yesmeen daga kukan nan da kike na Kara tabbatar wa da kaina akwai wani gaggarumin abun da kike boye min har mai zai saka ki mana karyar kin makance Yesmeen idan har baki fito kin fada min abinda ke faruwa ba wallahi yanzu ba sai gari ya waye ba Zan taso kowa na fada musu kina gani,taya Zan daukeki a matsayin 'Ya ni baki daukeni a matsayin uwa ba saboda me zaki ringa min b'oye b'oye" Yesmeen hannuwa ta fara yarfawa tana k'ok'arin magana suka ji bugun k'ofa. Yesmeen ta mik'e a gigice tana kallon bakin k'ofar a daidai lokacin da aka Kara buga k'ofar da k'arfi Yesmeen ta fada jikin Sajeeda da ta zuba mata ido tana mamakin yadda Yesmeen ke neman shidewa cikin rada Yesmeen ta hau magana tana "Ummana na miki alkawari Zan fada Miki dan girman Allah Karki nunawa Abba Ina gani ki Rufa min asiri" "Sajeedaa" Kabiru ya kwalowa Sajeeda Kira Sajeeda da Yesmeen ta Kara daga mata hankali ta kwantar da Yesmeen tare da gyada Mata Kai,kasan zuciyarta rawa kawai take ta rasa tunanin da ya Kamata tayi kanta ya kulle da lamarin Yesmeen duk yadda akayi abinda Yesmeen ke b'oyewa Yana da nasaba da Kabiru tuni taji hankalin ta ya Kara tashi taji tana neman Rasa nutsuwarta ji take idan Yesmeen bata fada Mata Mai take b'oyewa ba bazata tab'a samun kwanciyar hankali ba" Kiran da Kabiru ya Kara kwalla mata

Table of Contents

Chapters

111 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});