Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 73

Chapter 73

Rufaffen Sirri Book 1 Complete Hausa Novel 1,225 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

damuna, istigari na fara yi a zuciyata dan zuciyata a kuntace take nasan Ina fara istigifari zan ji sanyi a zuciyata, nasan yanzu da wuya ya iya hana Gwaggo tafiya dani, ko yak'i yarda babba yalwa ba bari zatayi ba da kunya ya kalli kakata yace bazai barsu. Su tafi dani ba. Gwaggo Sai da ta fito daga d'akin Sajeedan hankalinta ya dawo jikinta ta fara karewa gidan kallo,jiki a mace suka karasa d'akin da Yaya Abu take Kamar tunanin da takeyi irinsa baba yalwa keyi dan suna Shiga d'akin babba yalwa tace "Wai wane irin aiki mijin Sajeeda ya samu haka yayi irin wanan kudin"?ba Sanaar gyare gyare yake bane"? "Babba nima kaina ya kulle bansan ya akayi Kabiru yayi kudi lokaci daya haka ba Kinga katon gidan daya Gina wancan shekarar ma ai bashi da komai" Babba yalwa bata kara magana ba zuciyarta ya hau mata sake sake Kamar yadda na Gwaggo ke mata. Shiru d'akin ya d'auka kowace da tunanin da take ko abincin da Sajeeda ta ajiye musu ba Wanda yayi yunkurin tabawa, Gwaggo yalwa kuwa tunanin yadda Kabiru yayi kudi lokaci guda kawai take Sajeeda ba baki ba ballantana ta tambayeta aikin Mai Kabiru ya samu haka. Shigowar Kabiru d'akin ya katse musu tunanin da suke. Kabiru ya zube a gabansu ya hau gaishe su,sai da suka gama gaisawa Kabiru ya fara magana cikin faraa Yana "Gwaggo kin k'i kwantar da hankalin ki har sai da Kika d'auko hanya ai da baki wahalar da kanki ba Gwaggo wallahi zata samu sauki yanzu haka ma Shirin da nayi asibitt zanje ganin likita dan Ina tunanin kasar waje zamu fita da Sajeeda likitan yace zamu dace da magani idan har muka je" "Ai Ina ga Kabiru ba sai ka wahalar da kanka ba tafiya kawai zamuyi da Sajeeda a ganin da nayi Mata a gaskiya larurarta bata asibiti bace zamu je mu gwada na gargajiya da Addu'a in Sha Allahu zamu dace dan da nasan haka larurarta take da tuni nasa an Kai ta can" Cewar babba yalwa Kabiru da yaji hankalinsa ya fara tashi da maganar tafiya da Sajeeda yafara magana Yana "babba yalwa larurar Sajeeda ba maganin gargajiya ne zai warkar da ita ba,dan kwarone ya cijeta yanzu haka fa asibiti zanje" "Karka damu tafiya zamuyi da ita zaa dace acan in Sha Allahu" "Karka sake ka tab'a yarda a kaita wani wajen da Sunan za'a mata magani idan har ka bari aka kaita wani wajen aikin ka na iya warwarewa idan aka hadu da kwararre"....... Mg's skincare Kunji takennan kunsake jinshi shin yar'uwa nace wai haryanzu baki jaraba products dinsu ba😵‍💫yar'uwa mace fa yar ado da kwalliyace koda kina dakyau akace kikara da wanka😍sufa kayan mg's basa bleaching duka kayansu 💯 natural ne sannan organic zasu gyara sukuma goge Miki jikine kawai yakara bayya ar da ainihin zallar Madarar kyawun halittar da Allah yayimiki🥰 Wai kinafama da pimples da spot afuska amma haryau baki nemi mg's ba🤔duk Mai tantama akan kayan gyaranjiki yacire mg's domin babu shakka sudin na dabanne indai problem dinki matsalan fatane yar'uwa kijaraba koda soap dinsu bi'iznillah zaki godemin👯‍♀️kayansu ga kamshi inkinjaraba kinga yanda suke na tabbatar bazakiso su Yanke Miki ba🤩08062991549 anatayi Baku sisters kusamu kugwada koda b duka kit din na gyaranjiki ba zakuga sauyin da fatarku zata samu cikin lokaci kalilan🥳jikin yazama so fresh ko Ina kikashiga kita glowing fatarki na walwali kamar madubi😘keda kanki zakina burge kanki balle wasu🤗08062991549 Adade anayi sai gaskiya sannan siyan nagari Maida kudi gida ❤️ Duk Mai bukatar products din mg's kutuntubi wadannan numbers din domin tasune kawai zaku samesu🙏 Chat 08062991549 07046881166,07067210195 Call 08064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Team glow🧖‍♀️ *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 55* Maganar shugaba da Kabiru ya tuna yasa yaji hankalin sa ya Kara tashi da yaga babba yalwa ta dage,dan a yanzu ma so yake yayi ta nuna musu magani yake nema mata Saboda ya d'auke musu hankali daga kanta sai gashi su babba yalwa na neman jika Masa aiki,yasan ma da wuya su iya Sama Mata maganin warakar amma Yana tsoron a dace da samun maganin asirinsa ya tonu, Ganin suna kallonsa suna jiran suji mai zai ce yasa ya kirkiro murmushi Yana "Babba bance Zan hana a Kai ta a nema Mata magani ba,Amma inaso ki gane cutar Sajeeda baya bukatar maganin gargajiya,dan idan aka ma hada da na gargajiya wallahi jikinta sai yafi haka rikicewa dan Bata magana ne da kin tambayeta kinji duk Sai da muka gwada na hausar baa dace ba a yanzu Kuma na samo kwararren likitan daya san Kan cutar ta inaso na Kai ta ya mata magani idan har muka je baa dace ba sai ki Kai ta Inda kike so ki Kai ta din" "Inda kuka je Ina ganin basu san Kan magani ba shi yasa da kuka jarraba na gargajiyar baku dace ba,amma nasan indai na samu na kaita wajen mai sallati da ikon rabbi zata warke" "Tom shikenan babba abinda za'ayi kibari na kaita mu dawo dan na riga na biya kudi mai yawa idan muka dawo sai ki kaita inda kikeso a Kai ta din" Duk yadda babba yalwa taso Kabiru ya bari su tafi da ita Kabiru k'i yayi ya kalamance su da maganganu Gwaggo Sam baa san ranta ba Suka bar shi akan sai sun dawo din inda ya nuna zasu tafi nan da kwana biyar masu zuwa,sai da yazo fita Gwaggo ta tsayar dashi tana "Anan Zan bar babba Ina ganin sai tafi Abu kula da Sajeeda idan na tashi tafiya gobe sai mu koma da Abu dan zamanta anan din ba tsari. "Gwaggo ai babba yalwa Kamar zamu dora mata wahala Kuma ta tsufa Yaya abun ce dai nake ganin zata iya hidimar Sajeeda da gidanan" "Zan zauna nima zan iya kula dasu tunda Allah ya hore min lafiya ba abinda nake so sama da na bawa Sajeeda kulawa mai kyau" "Toh shikenan babba Allah ya saka da alheri ya Kara Miki lafiya" Daga haka ya fice daga d'akin, Gwaggo ta saki ajiyar zuciya dan Sam ba haka taso ba,amma ganin babba yalwa zata zauna yasa ta dan ji hankalin ta ya kwanta balain tausayin Sajeeda take taso Kabiru ya barta ta tafi da ita,duk da Sajeeda bata iya magana tasan zata so ta tafi da ita din amma ba yadda zata yi tunda ya dage,sai ta tafi tunanin kasar wajen da yace zai Kai Sajeeda har wane irin kudine da Kabiru haka da zai iya fita da Sajeeda kasar waje,?abin na daure mata Kai zata so ta ji irin aikin da yake da ya samu kudi haka. Sajeeda Tunda Abban Nusrah ya fita nake jiran

Table of Contents

Chapters

111 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});