Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 21

Chapter 21

Rufaffen Sirri Book 1 Complete Hausa Novel 1,232 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

wanan da zaiyi yafi kowane wuya da hatsari Ganin Karen ya daina cin abincin ya sa ya daina shafa shi yaraf Karen ya zub'e a kasa bakinsa na fitar da kumfaa hankali a tashe Kabiru ya mik'e tsaye Yana kallon Karen tun Karen na motsi har sai da ya daina. Hankalinsa a mugun tashe ya girgiza Karen Yaga ko motsi baya yi babu ma alamar rai a jikinsa wani irin ja da baya yi cikin azabar tashin hankali ko baa fada Masa ba Karen dai mutuwa yayi. Wani irin ihuuu ya saka yana "Yesmeen kin kashenii............. Hmmm Yanzu aka fara labari ku biya 500 zuwa acct dinan 2029764071 ko katin mtn zuwa lambar Nan 08033719070 ku turo da shaidar biya ta layin Nan 08033719070 ko wanan layin 08064484400 Mutanen Niger ku tuntubi lambar Nan +227 96 82 89 84 Dan kuyi payment ku more karatu.. MG'S SKINCARE Dame akafiki yar uwata? Kyan fatar ko iya gyaran fatar? Ina riba g macenda t Maida kanta sauran mata? Shin haryenzu labarinmu kikeji ko kike bayarwa? Hajiyata miye matsalar? Fatar takice abun se lahaula? Kingwada kingwada harkinsare? Tsakanida Allah yaushe daren yayi balle wayewar garin? Inbakida labarin MG'S wacce tasanki tasansu, Gawurtaccen Kuma shahararren kamfanin gyaran fatane,duk lalacewar jiki,duk hautsinewar fata,duk yenda jikinki yazama abun kunya gareki, Ina tallata maki me gabadaya, Muntarkato,munwarwaro,munqullo duk wani Abu daze maidaki wanke hannu kataba mun qara a cikin kayayyakinmu,muncire,muntsife,munfidda,mun tantance mun hadamaku wasu irin hadaddun lafiyayyun kaya masu masifar goge fata,wallahi duk fitinar fatarki inshallah,kinzo bustop,kisiya kiyikyanda ko mace,kan juyo ta waiwayo ta dubi halittar Allah, Ga product din kamar hka, Sabulu 4k Mg's beauty kit 14k Herbal whitening soap Body cream Face cream Scrub Cleanser Glow oil Sannan akwai flawless skin beauty kit 16k Tsakanida Allah kigafa Duk wannan garabasar Kuma kinazaune hba taso a dama dake a harkar yar uwata, Ayi hakuri da sauyin farashi komi yatashine muma b hka mukasoba Chat:08062991549,07046881166,07067210195, Call,+2348064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Team glow😍 *RUFAFFEN SIRRI* *NA SADNAF* *ADABI WRITERS ASSOCIATION* *Page 10* A haukace Kabiru ya ringa girgia Karen Yana kuka wiwi,shi kadai yasan wahalar da ya sha kafin a iya hada masa abinda zaiyi ya samu cikar burin sa,sai a yau da zai samu cikar burin sa Yesmeen ta kashe masa arzikin sa. Ya dauki abincin ya kurawa plate din ido, zuciyarsa kamar tayi bindiga saboda bakin ciki,ba Mai Masa aika aikan nan sai Yesmeen ba wacce ta saka masa ido sai ita daga fita yayi fitsari shine ta Shiga kitchen taje ta masa wanan aika aikan. Shikenan duk burikan sa da wahalar da ya Sha ya tashi a banza, Yesmeen ta jawo mai Asara A wani irin haukace yayi cikin gidan jikinsa na wani irin rawa ba abinda zai hana ya raba Yesmeen da ranta a yau. Bugun da yayi wa k'ofar palon yasa Sajeeeda mik'ewa a tsorace tana "Abban Nusrah lafiya"? Ko kallon ta bai yi ba yayi hanyar d'akin yesmen Yesmeen kuwa tunda taga yayi waje ta shige d'akin ta ta kulle wani irin tsoro ne ya shigeta a lokacin da Suka hadu a k'ofar kitchen sai taji ta fara nadamar ma zuba shinkafar beran dan tasan indai Karen ya mutu atake dole Kabiru ya zargeta tunda yaci karo da ita a lokacin da take fitowa daga kitchen, kirjinta kamar ya fado saboda fargaba ta tsaya a window tana kallonsu. A lokacin da Karen ya zub'e a kasa taji Kabiru ya Kira sunanta bandaki tayi a guje dan tasan yau kashinta ya bushe kuka kawai take a jiya tayi mafarkin Karen na ta cizon Sajeeda har sai da Sajeeda ta daina motsi,sau biyu tana mafarki a jere hakane yasa ko da ta tashi,sai taji gabadaya ta kasa samun nutsuwa zuciyarta tayi ta rayya mata da ta zuba wa Karen maganin b'era dan daga mafarkin da take tasan karen su Kabiru ke so ya cutar da Sajeeda,bazata iya zuba ido tana kallo ba, dole tayi wani Abu. Bugun da Kabiru ya fara yiwa kofarta yasa ta saki ihu dan ba k'aramin bugu yake yiwa k'ofar ba ta tuna yadda ya ringa rantsuwar zai kasheta idan ta Kara masa shishigi. Sajeeda kuwa hankalin ta ba karamin tashi yayi ba da ta ga yadda Kabiru ke k'ok'arin balle k'ofar d'akin Yesmeen Yana rantsuwar sai ya kasheta. Cikin tashin hankali ta fara magana tana "Abban Nusrah Mai Yesmeen din ta maka haka dan girman Allah kayi hakuri karka manta marainiya ce ka rufa min asiri mai ta maka haka dan Allah" Cikin jajjayen idonsa ya kalli Sajeeda Yana "Kinsan Allah yarinya nan sai na kasheta sai dai duk abinda zai faru ya faru" ido Sajeeda ta zaro cikin tashin hankali tana " A hayyacin ka kake kuwa Kabiru Mai ta maka da zaka kasheta innalillahi wa Inna ilaihi rajiun" Tace cikin ihu a daidai lokacin da ya buga k'ofar da balain k'arfi ya balle,ya shige yana hucci kamar wani zaki bai yi wata wata ba ya fara buga k'ofar bandakin da karfinsa. Sajeeda ta saki ihu Kamar yadda Yesmeen dake cikin bandakin ke zunduma ihu tana azo a taimaka mata. Sajeeda kuwa ganin da gaske idon Kabiru ya rufe idan har ta bar shi ya shiga bandakin shaidan na iya cin galaba a kansa ya kashe mata Yesmeen. Jan kabirun ta farayi da karfinta tana rokon sa shi kuwa iya karfinsa yake tura k'ofar dan ya balla kofar ita kuwa Sajeeda ta Kankame shi duk yadda yaso ya tureta ya kasa dan ba karamin kankama ta masa tana ihu ba. Kabiru ya runtse idonsa jikinsa na cigaba da rawa hawaye sai zubo masa yake na asarar da Yesmeen ta jawo Masa yanzu duk mafarkin sa na yin kudi ya tafi a banza dan dak'yar idan shugaban zai Kara sauraransa dan Yana ta basu wahala a duk abinda aka ce yayi bai yi ba Sajeeda da zai samu komai yazo masa cikin sauki,ta bijire masa hanyar da ya rage Masa Yesmeen ta ruguje masa Anya Yesmeen dinan mutum ce kuwa"?ko dai tasan dalilin daya saka ya kawo Karen cikin gidan. Hucci kawai yake Sajeeda kuwa har lokacin tana Kankame dashi tana bashi hakuri kamar yadda yesmeen dake bandakin ke aukin bashi hakuri tana sharrin shaidan ne ya yafe mata. Baya Jin kwarin jikin sa saboda irin bugun da yayi wa k'ofar d'akin nata murya can kasa da tunanin daya darsar Masa na idan har ya dage zai yiwa Yesmeen wani abu,asirinsa na iya tonuwa a gaban Sajeeda dan Yesmeen na iya fadar wani Abu ko shi zuciya tasa ya Fadi wani abu asirin sa ya tonu. Ki cikani Sajeeda na fasa yi Mata komai Karen da na ce Miki ba nawa bane na abokina ne Yesmeen ta sakawa shinkafar bera baki ga yadda abokina ke ji da Karen nan ba dazu ma sai da muka yi waya na jadadda Masa zan maida Masa gobe yarinyar nan da ta tashi ta zubawa Karen shinkafar bera" Kabiru yace cikin dacin zuciya idonsa na Kara cikowa da ruwa dan dauriya kawai yake shi kadai yasan tashin hankalin da yake ciki da sai da komai yazo masa karshe Yesmeen ta Masa haka, duk saboda cikar burin sa yak'i sallah har tsawon sati daya,yayi wanka da jini,ya Sha jini yaje makabarta karfe biyun dare ya

Table of Contents

Chapters

111 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});