Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 23

Chapter 23

Rufaffen Sirri Book 1 Complete Hausa Novel 1,201 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

"Abban Nusrah da ma hakura kayi da kawo Mana Kare cikin gidanan malaikun Rahama basa shiga gidan da ake da Kare wallahi" "Karki damu wlh wanan Bai Kai wancan girma ba Mai kyau ne Sajeeda gidanan fa sai da Kare saboda gadi nidai fatana ki jawa yarki kunne Kar ta sake ta cutar min da Karen nan wlh idan ta tab'a wanan ba kyalle ta Zan yi ba" "Ai bama ta gidanan saboda ta tsorata saboda yadda kayi fushi shi ne nace sai ka dawo na baka hakuri naga ka hucce sai ta dawo" "Haba ba komai tayi dawowar ta" "Na gode Abban Nusrah" Hira muka Dan tab'a har bacci yayi awon gaba dani. Kabiru Wajen karfe biyun dare ya tashi ya fice daga d'akin yayi waje ba jima wa ya dawo cikin sand'a ya nufi d'akin Yesmeen Yana murnar yadda komai yazo masa da mugun sauki zai aiwatar da aikinsa Yesmeen bata nan. Yana Shiga d'akin Yesmeen ya taka kujera ya cire glass din fitilar dakinta Yana zuba murmushin mugun ta mulmulen abunda shugaba ya bashi ya saka a fitilar kwan ya maida glass din Kamar Bai saka komai ba ya kashe fitilar Yana "ke da gani Yesmeen sai dai a lahira ke da gani sai dai idan baki dawo cikin gidan nan kin kunna fitilar nan ba shegiya tsinaniya" Ya fito daga d'akin ya rufo k'ofar ya koma d'akin Sajeeda. Washegari da yamma sai gashi ya kawo wani Karen sai dai wanan Karen bai Kai Wanda ya mutu muni ba. Sajeeda kanta da ta ga Karen bata wani ji ta tsorata ba da sassafe ta kira Yesmeen akan ta dawo Abban ta ya hakura. Wajen karfe biyu ta dawo gidan Dan haka kawai taji ta matsu ta dawo dan Bata so Kabiru yayi wa Sajeeda wani abu. A lokacin da Kabiru ya dawo da hijabin ta har kasa ta fita ta gaishe shi. Bai nuna mata komai ba ya amsa cikin faraa ta Kara bashi hakurin abinda ta masa ya saki murmushi Yana "kinci darajar abokina ya hakura bai yi fushi ba yanzu ma na sake kawo wani Karen saura ki Kara kashe min shi" Yesmeen sunkuyar da kanta tayi dan tasan akwai mugun abun da yake so ya aikata A ranar bata ji motsin sa a bayan gida ba har aka kwana biyu sai taji hankalin ta ya kasa kwanciya tasan dole da wani abu. Salo kawai Kabiru ya canza dan ba yadda za'a ya yafe Mata cikin sauki ya Kuma k'i yi mata wani abu. Haka kawai ta tsiri Azumi,Kamar dai wancan Karen Yana kaiwa Karen abinci da komai Amma baya zuwa biyun dare yayi Abubuwan daya Saba yi, Yesmeen kuwa tunda ta dawo bata tab'a kunna fitilar d'akin ba dan tana iddar da Sallah asuba zata hau mafarkin tana kwance wata ta shigo ta kunna fitilar glass din ya fashe Mata a ido tana ihu sau uku tana mafarkin hakane yasa take tsoron Kuna fitilar a zahiri idan dare yayi sai ta kunna hasken wayarta tayi uzurin ta. A yau ma bakin ta d'auke da azumi wajen karfe hudu bacci yayi awon gaba da ita. Sai ta fara mafarkin wata ta shigo d'akin ta taka abu tana ta addua ta cire glass din fitilar ta Ciro wani mulmulallen abu ta Kai bandaki ta fito. Ko da ta farka gani tayi kamar a gaske wata ta shigo d'akin. Ta rasa mai yasa take irin wanan mafarkin. A haka ta sha ruwa zuciyar ta cike da tunani. Kabiru Sau uku Yana zuwa wajen shugaba Yana fada masa ba abinda ya samu Yesmeen har yanzu bai ga wani Abu ya same ta ba,gashi lokacin da aka bashi yayi aikin yayi Yana tsoron yaje yi Yesmeen ta gan shi. Shugaban ce Masa yayi yaje har Yanzu Yesmeen Bata kunna fitilar bane idan har ta kunna ita da gani sai dai a lahira Kuma a yau ya tabbatar da yayi abinda Suka saka shi ko Yesmeen ta gan Shi zasu gani ta nan suyi maganin ta,da haka ya samu kwarin gwiwa ya dawo Yana ta mamakin Yesmeen yarinya kamar mayya ta gagare shi yayi mamakin tsawon lokacin nan yadda taki kunna fitilar dakin ta kamar wacce tasan abinda ke faruwa ai ko taki kunnawa sai ya mata dole ta kunna dan ba wacce ya mugun tsana kamar ita idan ya makantar da ita bata da idon da zata cigaba da saka masa ido. 2am Wajen karfe biyu dare Yesmeen ta farka saboda Haushin karen daya dameta. Tunda Kuma ya kawo wanan Karen bai tab'a irin wanan Haushin ba,tashi tayi zaune tana Jan tsaki ta jawo buta ta daura alwala sai dai ko da ta tadda sallah sai taji ta kasa ma nutsuwa tayi sallah saboda Haushin da Karen yake yi. Ko da ta sallame taji Karen na cigaba da haushi. A hankali ta nufi wajen window dan ta leka dan tasan dai yanzu Kabiru ya daina zuwa bayan gidan. Koda ta leka abinda ta gani ne yasa numfashin ta d'aukewa. Kabiru ta gani a durkushe akan gwiwarsa ya daure karen yana ta saduwa da karen. Rawar da jikinta keyi yasa ta zubewa cikin tashin hankali abinda ta gani...... Wanan page din yaja hankalina na fara rubuta labarin nan dan akwai Abubuwan ban alajabi a cikin novel dinan Allah ya tsare Mana imaninmu Anan na kawo karshen free pages din RUFAFFEN SIRRI Shin Yesmeen na kunna fitilar dakinta Shin Kabiru na samun cikar burinsa ? Menene makomar Sajeeeda RUFAFFEN SIRRI akwai ban tausayi da alajabi shin Yesmeen ce abar tausayi ko Sajeeda ku biyo sadnaf a cigaban labarin ga Mai san ta samu cigaban sai ta biya 500 ta acct dinan 2029764071 first bank nafisa Nuhu ko katin mtn ta layin Nan 08033719070 ko ta layin Nan 08068484400 sai a turo da shaidar biya ta Wanan layin 08033719070 ko wanan layin 08068484400 mutanen Niger Kuma ku tuntubi wanan layin +227 96 82 89 84 *Ahayye wata tafi wata💃🏼 Hajjaju kike ko kuma yar rakiyar hajiyoyi🤗 kina amsa sunan mace ko muna mata kika rako🤔 Kan sanyi dai nake magana kar kice ina ci miki fuska🫣 Cikin nau'in sanyin wanne matsalar ki ❓ NI MAMAN HIDAYA KANO na zo muku da maganin SANYI gangariya Wanda bashi da illa ga Babba da yaro zaku sha ku godewa Allah ku gode muni domin kuwa duk wani nau'in sanyi da ya addabi rayuwar ki ya hana ki sukuni da rawar hantsi to ga maganin sa da yardar Allahu . Rashin Jin dadin xxx Rashin gamsuwa Rashin dandano🤦🏻‍♀️ Hajiya farin ruwa ne ko kuraje🤗 budewa ce matsalar ko rashin saukar ni'ima in shaa Allahu kukan ki ya kare👌🏻 Zan baki maganin da a kalla sai kin kai kimanin wata guda kina amfani da shi zai shiga lungu lungu Sako Sako na jikin ki ya wanko shi yayo waje da shi daga sannan kema sunan ki ya canja a fara lissafa ki cikin mata. *Dan Allah Mama na ki gyara ba sai ya gaji ya dakko wata ba ki rasa makama.* Naira 3000 ne maganin mu amma ina mai tabbatar miki da cewa in shaa Allahu zaki gode zaki dariya kuma ki kawo wasu ma dan samun tasu maslahar *Akwai kuma sabulu da zai wanke ya tace

Table of Contents

Chapters

111 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});