Chapter 75
Chapter 75
tabbatar bazakiso su Yanke Miki ba🤩08062991549 anatayi Baku sisters kusamu kugwada koda b duka kit din na gyaranjiki ba zakuga sauyin da fatarku zata samu cikin lokaci kalilan🥳jikin yazama so fresh ko Ina kikashiga kita glowing fatarki na walwali kamar madubi😘keda kanki zakina burge kanki balle wasu🤗08062991549 Adade anayi sai gaskiya sannan siyan nagari Maida kudi gida ❤️ Duk Mai bukatar products din mg's kutuntubi wadannan numbers din domin tasune kawai zaku samesu🙏 Chat 08062991549 07046881166,07067210195 Call 08064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Team glow🧖♀️ Yauwa nace ba masu bukatar zuma original munadashi mekyau ba hadi Mai bukata yayimin mgn 08062991549 *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 29* Kaina kawai nake girgiza wa Ina gurnani da k'arfi,wai ko zan samu mai kawo min agaji,dan Abban Nusrah da gaske yake so ya nemeni ta baya,kuka kawai nake Ina rokon Allah Agajin sa a gareni,Abban Nusrah indai har ya nemeni ta baya nasan mutuwa Zan yi, kila wani tsafin aka ce yayi dani tunda har yanzu ban mutu ba,duk da girgiza kaina da nake Ina gurnani da k'arfi haka ya jawoni,ya kifar dani dama wando ya daina zama a kuguna saboda ramar da nayi,naji ya Kai hannunsa ta wajen bayana da alama so yake ya ji wajen da zai Shiga,sai yayi saurin cire hannun sa dan a jike jikina yake da ruwan dake fita a gabana,ya mik'e yayi hanyar bandaki a tsirara ba Kaya a jikinsa,ni kuwa na cigaba da Addu'a a raina,sai naji dama akwai Wanda shigo d'akina yanzu,duk da nasan kowa yayi bacci dan wajen Sha biyune na dare,Yesmeen wani zubin tana shigowa ta dubani daddare sai na hau addua Allah ya jefo min ita,duk da nasan ba iya taimaka min zata yi ba,duk da bana iya motsi haka na zubawa bandakin Ido har ya fito Yana murza jikinsa dake tsaye kyam,sai naga kamar Abu ya shafa a jikinsa,take bakin Daren da ya kwanta dani,Wanda daga ranar rayuwata ta canza na Zama Kamar mataciya ya fadomin,kila ma ta bayan da zai nemeni Kara kwanciya yayi da Karen yazo zai kwanta dani,dan nasan ko mahaukaci ne bazai gani a haka yayi shaawata ba,dan dagaske gabana wari yake,wai a haka zai kwanta dani sai na fara motsa bakina Ina "Kabiru mai na maka haka da na cancanci irin wanan zaluncin daga wajenka iya gabana daka rarike bai ishe ka ba sai ka nemeni ta baya, Kabiru karka manta zaka mutu ka tada Allah zaka tafi ka bar kazamin kudin nan da kake nema, Kabiru iya ibada kawai da bana yi ka dauki alhakina Kabiru Ina rokon Allah ya tona maka asiri yadda ka wulakantani kaci amanata Allah ya wulakantaka Allah ya Isa tsakanina da Kai Kabiru" Gurnani na fara yi da k'arfi a daidai lokacin da ya sureni Kamar Yar sa yayi bandaki dani yana "Sajeeda harkar nan bazai yu ba sai na wanke miki jikinki ki daina kuka haka wai idan banzo wajenki ba wajen wa zanje"? Ya direni a cikin ruwan da ya hada mai dumi,ya Sakani a ciki haka ya d'auko sabulu ya ringa shafawa a gabana Ina Jin wani mugun radadi da sai da na cije lebbena dan azabar da na ringa ji,har ta bayan nawa haka yasa sabulu ya wanke ya fito dani,ya kwantar dani Yana "Yauwa Kinga kinyi tsaf tsaf yanzu zan iya samun nutsuwa dake,dan Allah ki bar gurnani nan karki tashi mutanen gidan, ya dora siraran kafafuna a Kan kafadarsa ya daga kuguna da hannu daya,kaina kawai nake girgiza Masa shi kuwa sai cemin yake "Yanzu nan Zan kawo kiyi hakuri" Gabansa kawai nake kallo Ina Addu'a Allah ya dau raina,dan na gwammace na mutu da wanan rayuwar da nake,a haka Ina kyankyamin kaina,Ina ga ya bud'e min bayana nasan ko rik'e Kashi bazan iya ba haka zai ta zubowa,gabansa tsaye yake Kamar an hura balam balam,Yana k'ok'arin manne jikinsa da nawa yayi lagwaf Kamar an sace shi,bansan rik'e numfashina nayi ba sai da naga ya sace na hau sakin ajiyar zuciya Ina godewa Allah,Abban Nusrah kuwa ya cikani Yana "Kai mai haka"? Ya hau jijiga jikinsa Yana mulmulawa, ganin Yana tayi tak'i ta mik'e yasa ya mik'e ya nufi gaban mudubi ya d'auko vasline Ina kallonsa ya mulka ya hau jijigawa,sai dai duk a banza bata tashi ba,sai da ya kwashi minti talatin Yana fama Yana tsaki, ni kuwa godewa Allah kawai nake dan nasan shi ya amsa min Addu'a ta a daidai lokacin daya zo ya cutar dani,Allah yayi ikon sa ya kwanta. Mik'ewa yayi da ya gaji ya fita waje ba dadewa ya dawo da wani roba kamar na faro Ina gani nasan maganin karfin maza ne dan nasan a baya Yana Sha,Yana Sha Nan da Nan yake mik'ewa,sai dai har ya kwankwade maganin ya cigaba da jijjigawa bata tashi ba, ransa a bace ya mike ya d'auki wandonsa ya saka, ya fara magana "Sajeeda mun tafi shekara daya a haka,kina kwance,kinsan Kuma rayuwa bazata tab'a yuwa a haka ba na kwashi shekara ban sadu da mace ba,ba inda banje nema miki magani ba,ba'a dace ba dan haka Aure zan kara nan da wata daya,bazan auro wacce zata raina ki ba yarinya Zan auro,karki dauka zan Kara Aurene dan bakya iya biyan bukata ta ko dan larurarki Zan Kara Aurene dan kar na fada hallaka,Allah ya baki lafiya bari naje na kwanta sai da safe" Daga haka yayi hanyar waje Godiya kawai nake yiwa Allah da bai samu ya nemeni ta baya ba,auren da yace zai Kara bai daga min hankali ba dan na riga da nasan zai Kara auren, yanzu burina naga na samu hanyar da Zan bar gidan Koda ban warke ba bana kaunar ganin sa,Ina addua kafin Allah ya dau Raina na samu bakina ya bud'e na iya magana Ina rokon Allah ya ara min tsawon rayuwa naga asirin Abban Nusrah ya tonu,amma kasan zuciyata sai naji kamar bazan Kai labari ba kamar na ma kusa mutuwa dan kullum Kara karewa nake. Kabiru Yana fitowa daga d'akin Sajeeda ya haye sama Yana Jin Kamar ya fashe dan bakin ciki,bai san yadda zai yi ba idan bai kwanta da Sajeeda ta baya ba,yarinyar da yake nema ta baya,ya daina samun ta a waya, a Yanzu gani yake bazai iya Neman mace ta gabanta ba dan ta bayan yafi Masa mugun dadi,so kawai yake ya samu yayi aikin da aka saka shi,ganin Sajeeda ba iya magana take ba Kuma ba kwarine da ita ba yasa yayi tunanin gwara kawai ya nemeta ta bayan in yaso ya toshe hancin sa sai dai Duk yadda yaso yayi jikinsa ma yak'i bashi hadin kai dan kyankyamin Sajeeda kawai yake,wayarsa ya d'auko ya nemo lambar Rabiu dan shi ya bashi shawarar ya nemi
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111