Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 71

Chapter 71

Rufaffen Sirri Book 1 Complete Hausa Novel 1,242 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

Wai kinafama da pimples da spot afuska amma haryau baki nemi mg's ba🤔duk Mai tantama akan kayan gyaranjiki yacire mg's domin babu shakka sudin na dabanne indai problem dinki matsalan fatane yar'uwa kijaraba koda soap dinsu bi'iznillah zaki godemin👯‍♀️kayansu ga kamshi inkinjaraba kinga yanda suke na tabbatar bazakiso su Yanke Miki ba🤩08062991549 anatayi Baku sisters kusamu kugwada koda b duka kit din na gyaranjiki ba zakuga sauyin da fatarku zata samu cikin lokaci kalilan🥳jikin yazama so fresh ko Ina kikashiga kita glowing fatarki na walwali kamar madubi😘keda kanki zakina burge kanki balle wasu🤗08062991549 Adade anayi sai gaskiya sannan siyan nagari Maida kudi gida ❤️ Duk Mai bukatar products din mg's kutuntubi wadannan numbers din domin tasune kawai zaku samesu🙏 Chat 08062991549 07046881166,07067210195 Call 08064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Team glow🧖‍♀️ *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 50* Yaya Abu Jiya ko kad'an bata samu ta runtsa ba saboda hankalinta yayi mugun tashi da Kabiru yace mata zai tura kudin aure gidan yarinya da yake so ya aura,taya tana zaune zata bari yayi aure,indai ya Kara auren nan ba abinda zai sa ya tab'a aurenta,dan haka dole tasan yadda zata kau da Sajeeda da wuri saboda ta samu cikar burinta,dan indai ta samu Sajeeda ta tafi,tasan mutuwarta zai d'auke Masa hankali daga zancen Karin auren,zuwa lokacin da zai fara tunanin auren zata san yadda zata yi wajen shigar da kanta wajen sa. Da wuri ta tashi taci kwalliya ta shige Kitchen dan ta dora musu abin karyawa,so take kafin Kabiru ya sauko daga sama ta samu Sajeeda taci abincin,tana ta d'aukar kwalliya dan ta fara d'aukar hankalin sa,amma ta lura bazai tab'a lura da kwalliyar ba saboda Yana tunanin ita yayar Sajeeda ce. Sauri sauri ta ringayi wajen hada abincin karyawar Tana gama hada shayi da dankalin ta d'auko maganin da ta boye a a zanin ta ta barbada a shayi ta jujjuya ko Sajeeda yau tak'i Shan shayin sai ta dura mata ta k'arfi Tana fitowa daga kitchen taci Karo da Gwaggo dake kwada sallama a bakin palo, Bayan ta kuma babba yalwa ce da take Kamar kaka a wajen su. Turus tayi ta zuba musu ido tana kallon su tama kasa amsa sallamar itama Gwaggo kallon ta take cikin mamaki yadda taci kwalliya dan har da dan Jan baki ta shafa,babba yalwa kuwa tace "Abu ce ta Zama matar gidan ne ko dai idona ke nuna min Abu ce"? "Itace babba Kamar fa itace matar gidan wai da Sunan tana kula da Mara lafiya take zuba wanan kib'ar ta samu waje, ya Kika tsaya kina kallon mu ko gane mu ne bakiyi ba"? Gwaggo tace tana cigaba da karewa Yaya Abu kallo tana mamakin yadda tayi fari tayi kib'a Kamar ma rashin lafiyar Sajeeda bai dameta ba,ita ta haifi Yaya Abu tasan halinta tun tana karama, tun jiya da suka yi waya da Kabiru taji Sam ta kasa samun nutsuwa burinta kawai taga tazo taga Sajeeda,ba yau tayi niyyar zuwa ba,sai dai mafarkin da tayi akan Sajeeda yasa taji idan bata zo ba bazata tab'a samun kwanciyar hankali ba,dama babba yalwa ta dade tana so tazo ta duba Sajeedan,tana Jin tace zata zo,tace itama zata biyota za Kuma ta zauna ta kula da Sajeeda,dan babba yalwa kanwar mahaifiyar Gwaggo ce tana balain kaunar Sajeeda dan duk sallah sai Sajeeda ta Mata Aiken turmin zani ko kudi,hakane yasa tunda taji ance Sajeeda na rashin lafiya tabi ta damu,yanayin da aka ce Mata Sajeeda na ciki yasa ta yanke zuwa ta zauna ta ringa kula da Sajeedan tunda har Kabiru ya kafe akan baza'a maida ta can ba, Gwaggo kuwa ba karamin dadi ta ji ba dan Sam Bata san zaman da Yaya Abu tayi a gidan Sajeeda da take kanwarta abun ya mata wani iri,ta Kuma san Yaya Abu ba hankali ta cika ba zata iya zuwa tayi ta zubarwa da kanta mutunci a gaban Kabirun, tun a jiya take Kiran Yaya Abu dan ta tambayi jikin Sajeeda ta Kuma yi mata kwatance taki dauka,ba Kuma tasan taga ta Kira Kabiru hakane yasa ta Kira Nusrah a waya ta fada mata unguwar da suka koma a Abuja dan dama tasan sun tashi. Yaya Abu da ke ji kamar ta fashe da kukan bakin cikin ganin Gwaggo da babba yalwa dake neman hanata samun cikar burinta cikin yak'e ta fara magana tana "Gwaggo sannun ku da zuwa ai mamaki zuwanku nayi da sassafe haka Kamar dama a garin nan kuka kwana"? "Ai jiya da na ringa kiranki dan naji lafiyar Sajeeda baki dauka ba na Kuma sake kiranki daddare baki dauka ba Kuma baki Isa kice baki ga kirana ba ganin damar dauka ne kawai baki yi,dan nazo da sassafe duba ta ba wani abu bane ba da zaki tsaya kina kallon mu Kamar wasu bakin da baki sani ba" "Nifa Banga kiranki a wayata ba akan me zan ki d'aukar wayarki"? Gwaggo na k'ok'arin magana Yesmeen ta fito daga d'akinta cikin lalube kanta a sama tana "Gwaggo kece kika zo"? Murmushin Gwaggo ta saki zuciyarta fal da tausayin Yesmeen da ke matashiyar budurwa amma kaddara rashin gani ya fada mata,ta karasa wajen Yesmeen dake laluben iska,ta tarota tana "Nice Yesmeen yanzu nan nazo" Baba yalwa kuwa sallati ta saki dan dama tana da labarin makantar Yesmeen ganin tana laluben yasa ta saki sallati tana "dama da gaske ne yarinya nan bata gani innalillah wa Inna ilaihi rajiun wai Mai ya jawo Mata rashin ganin"? "Allah masani baba Allah shi ya barwa kansa sani,Sajeeda dai taga jarrabawa sai dai muyi addua Allah ya bata ikon cinye wanan jarrabawa dan autan ta ma baya magana dare daya aka wayi gari baya magana,ita Kuma Yesmeen ta daina gani, Sajeeda Kuma bansan wane irin cuta ke damunta ba ance kwaro ne ya cijeta sai kin ma ganta,wai tana Ina ne? Yaya Abu dake Jin kamar tayi bindiga dan bacin rai,da hannu ta nuno d'akin Sajeeda tana ga d'akin ta can yanzu ma zan shiga wajenta ne na bata abincin karyawa kuka shigo bari na zubo muku abincin" Daga haka ta koma kitchen din da sauri,ta zubar da shayin da ta hadawa Sajeeda cikin zink zuwan Gwaggo ya matukar b'ata mata rai da yanzu ta samu ta bawa Sajeeda shayin nan,ko mai itama babba yalwar tazo nema oho. Taja siririn tsaki,ta fara hada wani shayin tana Addu'a Allah yasa a yau zasu juya ko gobe kafin su tafi ya zama dole ta dage wajen kula da Sajeeda har dasu Gwaggo ta hadawa shayi ta jera a faranti ta fito tayi d'akin Sajeedan. Sajeeda Duk maganar da suke Ina jiyo su daga daki,Allah Allah nake na ga mahaifiyata sai motsa bakina nake naga ko

Table of Contents

Chapters

111 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});