Chapter 40
Chapter 40
koda soap dinsu bi'iznillah zaki godemin👯♀️kayansu ga kamshi inkinjaraba kinga yanda suke na tabbatar bazakiso su Yanke Miki ba🤩08062991549 anatayi Baku sisters kusamu kugwada koda b duka kit din na gyaranjiki ba zakuga sauyin da fatarku zata samu cikin lokaci kalilan🥳jikin yazama so fresh ko Ina kikashiga kita glowing fatarki na walwali kamar madubi😘keda kanki zakina burge kanki balle wasu🤗08062991549 Adade anayi sai gaskiya sannan siyan nagari Maida kudi gida ❤️ Duk Mai bukatar products din mg's kutuntubi wadannan numbers din domin tasune kawai zaku samesu🙏 Chat 08062991549 07046881166,07067210195 Call 08064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Team glow🧖♀️ *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 19* "Ina zata je ita da bata gani dama nasan saboda ita Sajeeda ke ta wanan kukan" "Sai a yanzu na gane Ashe a zuci nayi maganar ba'a fili ba" Har ga Allah so nake kawai na tonawa Abban Nusrah asiri amma sai bakina ya gaza bani hadin kai,sai maganar zuci nake. Yaya Abu kuwa masifa kawai take Abban Nusrah shi ma ya ringa bambamin fada Yana "Ina zata je ita da bata gani,wanan wane irin masifa ne wlh na fara gajiya da halin yarinya nan Yaya Abu" "Dan ruko nada wahalar sha'ani idan ba iskanci ba Ina zata je ita da ba gani take ba,iyayin Sajeeda ma ya ja mata da ta dage zata rik'e ta gashi nan ma dangin mahaifinta sun manta da ita Cewar Yaya Abu, nidai kuka kawai nake kamar yadda Nusrah ke magana cikin kuka tana "ya akayi wai Yesmeen ta daina gani,wai me ke faruwa ne,?Annur ko wata biyu bai yi da kurmancewa ba yanzu Kuma Yesmeen ce ta daina gani innalillahi wa Inna ilaihi rajiun" "Nima na fara tsoro ta Aunty Sajeeda yanzu ba wanan ba fita zamu yi muje mu nemo Yesmeen bamu ga ta zama ba" Daga Haka su Saifullahi suka yi waje. Abban Nusrah kuwa ya juya ya nufi d'akin sa Yana masifa Yaya Abu kuwa cewa take "Sajeeda kinsan Allah ki tattara yarinya nan ki maidata wajen dangin ubanta tun kafin ta jawo Miki wani masifar,Yar iska yarinya tun jiya take daga Mana hankali idan ba iskanci ba Ina zata je ita da ba gani take ba,yanzu idan mota ya bugeta fa" Ni dai shiru nayi ban magana ba dan ban ji hankali na ya tashi ba tunda nasan Yesmeen na gani, tsorana daya bansan hannun wa zata fada ba yesmeen bata jin magana ita bata san ma gudun da tayi ne zai saka Abban Nusrah ya zargi ko fada min tayi ba,Ina tsoron ma ya cutar da ita,dan daga labarin da ta bani,Yana sanin duk halin da take ciki tunda kila ta hanyar tsafi yake gane wa,Ina tsoron ya gano ma karyar makanta tayi, Yesmeen bata yi tunani ba,sai a yanzu duk nagane akwai dalilin daya saka naji bana iya dogon Addu'a daga lokacin da na fara munanan mafarki da naso taimaka wa kaina da Addu'a shine ya yi abinda Ina fara wa zan ji bacci ya d'aukeni. Kabiru Yana shigewa daki yaji zufa na keto masa ba dai Yesmeen ta tona sirrinsa ga Sajeeda ba tunda Yaya Abu tace tunda ya fita suka shige d'aki Suka ringa juyo kukan Sajeedan,ba dai Yesmeen karyar makanta ta Masa ta mishi shigo shigo ba zurfi ba,amma idan har ta tona masa asiri baya Jin Sajeeda zata iya hakuri bata tunkare shi da maganar ba dan yasan halin Sajeeda,ji yayi gabadaya kansa ya kulle zuciyarsa cike da fargaba jiki na rawa ya d'auki wayar sa ya hau neman lambar shugaban su sai da ya masa Kira biyar ana shidda ya d'auki wayar. Kabiru yayi kasa da murya Yana "Shugaba ka taimaka ka duba min yarinya nan idan har dagaske ta makance ka Kuma duba mun ko ta fadawa matata sirrina dan Ina zargin Kamar ta fadawa matata shi yasa ta gudu,dan idan har bata gani ba abinda zai saka ta gudu a taimaka min Dan Allah a Kuma Kara min aiki akan matata Ina gudun tonan asirina" "Ina wani aiki yanzu Zan duba ma karfe daya na dare" Da haka suka yi sallama ya ajiye wayar Yana goge zufar dake ta keto masa har rigar jikin sa ta jike da gumi taya zai yarda asirin sa ya tonu a yanzu da ko fara morar kudin sa baiyi ba. Muryar Abu da ya jiyo cikin bambamin masifa tana "Dan ubanki Ina Kika je ke da bakya gani"? Da sauri yayi waje a daidai lokacin da Yaya Abu ta kwashe Yesmeen da idonta ke kallon sama mari , Saifullahi kuwa na rike da ita, Sajeeda kuwa ta mik'e tana "Dan Allah Yaya Abu ki rabu da ita ba gani take ba" "Tasan da bata gani ta fita dan uban ta kiga yadda ta daga mana hankali gidan uban wa zata je da ta fitan da yanzu mota ta kade ta fa"? "Saifullahi a Ina kuka ganta"? Abban Nusrah yace fuskarsa a mugun hade Saifullahi ya fara magana Yana " a wajen shagon dake kasan layin nan muka hangota tana bin bango wai auduga taje siya" "Haba Yesmeen akan me zaki fita bayan kinsan larurar ki kinsan yadda kika daga Mana hankali kuwa ?yanzu da mota ta bige ki fa"? Cewar Sajeeeda tana zubda kwalla kasan zuciyarta Kuma tana Jin dadin da ba guduwa Yesmeen tayi ba Kabiru kuwa cikin wani irin bacin rai ya fara magana Yana " Yaya abu na gaji da zaman yarinya nan a gidanan idan ban da tashin hankali ba abinda take jefani,dan haka Zan tattara ta na maida ta wajen ubanta bazai Yu Ina zaman zamana tazo ta jawo min magana ba" "Kayi daidai da kaina Zan maidata wajen ubanta Dan daga jiya zuwa yau nasan jinin Sajeeda ya hau ya Kai sau Dubu haka kurum ana zaune kalau" "Wallahi ba inda zata je idan har Yesmeen barin gidanan za tayi wallahi sai da mu bar gidan a tare "Aikuwa maida ta za'ayi tun jiya take saka ki kuka,banda iskanci wa ta gayawa tana bukatar auduga Yesmeen yarinya ce ita" Wani irin bakin ciki da takaicin Yaya Abu ne ya rufe Sajeeda duk da tana iya k'ok'arin ta wajen danne zuciyarta taga bata mata wani abu taji a ranta kamar Raina ta tayi saboda tazo wajenta ganin yadda ta hakikance tana sai an maida Yesmeen yasa ta fara magana cikin bacin rai tana "Yaya abu ba inda Yesmeen za taje,Yesmeen Yata ce kema yarki ce banga dalilin zaa ce zaa koreta ba,mai tayi?laifine dan an tausayawa halin da take ciki,tashi daya Muka wayi gari ta daina gani, iya wanan bai Isa yasa a tausaya mata ba sai ace zaa koreta,yau kina tunanin da Nuratu na rayye zata ji dadin irin yadda kike yiwa
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111