Chapter 9
Chapter 9
gidanan Mai tarin tarihi" Tsaki yaja Ya juya min baya ya hau magana kasa kasa ban ji Mai yake cewa ba. Tun bai zama mai kudin ba ya canja hali Abban Nusrah ya zama wani iri sai na tsinci Kaina da Addu'ar ina ma abokin Abban Nusrah yace ya fasa ba mu gidan. Ana Kiran sallah asuba na tashi nayi alwala duk tashin da na masa akan yayi sallah bai tashi ba har yanzu mamaki yake bani,dan Ina Jin karar bude gidan wanda nasan su Saifullahi ne suka tafi massallaci. Koda na iddar barin dakin nayi dan wani zazzabi zazzabi naji Yana Neman rufeni na kwanta a dogon kujerar dake Palo. Ina kwanciya bacci yayi awon gaba dani,Kamar dai mafarkin da nayi jiya haka na sake mafarki da abokin Abban Nusrah ihu kawai nake a mafarki dan Jana kawai ya ringayi Abban Nusrah na tsaye Yana kallona bai motsa ba girgizani da aka yi da k'arfi ana ummaa!! Yasa na bud'e idona da sauri na Mik'e zaune Ina waige waige "Umma lafiya kuwa"? Yesmeen ta kara rikeni Na dafe kirjina da hannu biyu Ina sallati a raina ya zaayi nayi mafarki iri daya sau biyu Sai da na dan samu nutsuwa na mik'e na nufi dakina. A zaune na tarar dashi a gefen gado na zauna a gefensa Ina "Abban Nusrah wlh yau na sake mafarki da abokin ka sau biyu kenan Ina mugun mafarki dashi Abban Nusrah bana jin mutumin nan akwai alheri a tare dashi dan Allah ka Kara bincike a kansa. "Tunda kin ringa kin dasa mugun nufi a zuciyarki ai dole kiyi ta kananan mafarki ban taba ganin matar da take bakin ciki da ci gaban mijinta ba sai ke,wato kin fi so mu cigaba da zama a gidan haya kinfi so kiga na cigaba da yawo a machine da karfuna Ina bin mutane Ina musu gyara kinfi so yarana su cigaba da zuwa suna neman abu a wajen ki ni Kuma na cigaba da zama hoto,Sajeeda baki isa ba sabida wani banzan tunanin ki bazan k'i karbar arzikin da Allah ya nufa zan samu ba idan Kin ga ke ba za ki iya ba za ki iya cigaba da zama a gidan nan amma ni da yara na a yau za mu bar gidan nan ba fashi" Ya fice daga d'akin a fusace. A takaice Ina ji Ina ga ni muka bar gidan ba dan raina na so ba yara na kuwa murna kawai su ke. Ban tsorata ba sai da na ga tafkaken gidan da abokin Abban Nusrah ya ba mu kyauta,gidane katon gaske da wawakeken fili komai na gidan sabo ne, da ido kawai nake bin gidan yarana kuwa cikin murna suka ringa zagaye gidan su fito daga wanan d'akin su fada wanan,tuni suka rabawa kansu daki, daki daya mutum biyu Nusrah kuwa ta dage kwana zata yi sai murna take tana zabgawa abokin Abban Nusrah godiya. Yesmeen itama katon daki ta zaba. Abban Nusrah kuwa sai washe baki yake shima Yana nuna min dakinsa na can karshe yace na d'auka shine d'akina. Ba abinda ya burgeni a gidan duk da kyau da haduwar sa ko dan murnar da na ga yarana na yi na so na saki raina amma sai naji na kasa haka dai nayita yake har lokacin kwanciyar mu yayi muka kwanta. KABIRU Ya kasa yarda da canjin rayuwar da ya fara tsintar kansa a ciki da Rabiu yace masa somin tabi ne wanan iya farinciki kawai da yaga yaran sa a ciki yasa ya Kara daura damarar yin koma mene ne dan ya samu kudi,a yanzu sai ya daina jin wani tsoro zuciyar sa a dake take da yake Jin zai iya komai indai zai zama Mai kudi,kananan surutan da Sajeeda keyi kuwa haushi kawai take bashi abinda ma aka ce yayi jiya bai samu yayi ba saboda tak'i tayi bacci ko a yanzu da yake kwance lek'a ta kawai ya ke ya ga ko tayi zurfi a bacci dan Rabiu na ta Kiran sa akan ya tabbata yayi abinda aka ce yayi. Karfe biyu na dare yaji saukar numfashin ta alamar tayi zurfi a bacci sai da ya lekata yaga baccin ta take shara. Ya sauko daga kan gadon a hankali ya bud'e k'ofa ya fice cikin sand'a. Yesmeen. Motsin da taji yasa ta bud'e idon ta a hankali ta ji takun tafiya ta bayan d'akin nata dan d'akin nata Yana ta wajen bayan gidan. Wani irin tsoro ne ya rufe ta kirjinta na bugawa dan Sajeeda korar Nusrah tayi akan bazata kwana ba. Jikinta na karkarwa ta mik'e zaune ta nufi wajen window dake ta bayan d'akinta dan fitilar d'akin a kashe take. A hankali ta daga labulen d'akin ta hango Kabiru a zigidir Yana zagaya tukunyar kasar da tsakiyar sa ke ci da wutar kyandir. Kirjinta kamar ya fado ta gwalo ido tana cigaba da kallon Kabiru dake ta surutai yana zagaya tukunyar kasa. Jikin ta rawa kawai yake a san ta dafa window saboda rawar da jikinta keyi, abin karfen labulen dake Kan windown ya fado. Kabiru yayi sauri ya juyo hankalinsa a tashe...... Novel din RUFAFFEN SIRRI na kudine biya 500 zuwa acct din nan 2029764071 first bank nafisa sai ku turo da shaidar biya ta Wanan layin 08068484400 ko katin mtn ta layin Nan 08033719070 : Assalamu alaikum wa rahmatullah. Na ce bara in tunasar daku cewar na shirya aji tsaf don ci gaban mata iyayen gida,A wannan lokacin da sanyi yayiwa mata yawa a matsayin ki na mace yaya kike kula da kanki don kariya daga ɗaukar cutar sanyi ko da mai gida ya na ɗauke da shi? : Shin kinada labarin sai kin isa ake tafiya dake? Aure nawa ke suke mutuwa saboda mazaje sun gaji da rashin damun isashiyar gamsuwa awurin matayensu? Da yawan mata basuda labari game da kansu ma bare su nemi maganin matsalar su abu ɗaya suka sani sanyi ko dryness Kina zaune kinashan maganin da ba shine matsalar taki ba Kiyi ƙoƙarin shiga wannan ajin da naira dubu ɗaya jal, inda zaki mallaki ilimin da babu mai ƙwace miki shi har abada; A wannan ajin namu zamu baki ilimi akan sanin wace kalar macece ke acikin mata, menene matsalar ki a ɓangaren jikinki, yanda zaki kula da kanki a lokacin saduea da bayan saduwa, dabarun samun gamsuwa yayin jima'a musamman da ragon namiji. Hanyoyi inganta tukunyar gidan ki, zamu kawo daɗaɗan abubuwan da zasj taimakawa mai gida idan kin mishi ya dawo da ƙarfinsa. Bamu tsaya anan ba zamu koyar da ke yanda zaki haɗa kayan mata 'yan gaske da hannunki, kama daga dahuwar kazar amarya da uwagida, dahuwar 'yan shila, haɗin tsumi kala lala kai abin dai ba'a magana. Duk fa wannan akan kuɗi naira dubu ɗaya kacal! To me kike jira? Maza hanzarta biyan kuɗinki ta wannan asusun akawunt ɗin Tallafawa tukunyar azuminki ta hanyar koyar dake ƙayatattun girke girke, shu'umar humrah da kuma kulacham ga turaren tsugono don zama tauraruwa👍🏻👍🏻👍🏻 Duk fa wannan akan kuɗi naira dubu ɗaya kacal! To me kike jira? Maza hanzarta biyan kuɗinki ta wannan asusun akawunt ɗin Saiki tura shaidar biya ta nan👉🏻 07084161619. Na gode. 2073065733 UBA BANK SHA'AWA IBRAHIM *RUFAFFEN SIRRI* *NA SADNAF* *ADABI WRITERS ASSOCIATION*
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111