Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 44

Chapter 44

Rufaffen Sirri Book 1 Complete Hausa Novel 1,232 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

hanani nutsuwa" Rabiu kafadar Kabiru ya kaiwa duka Yana "Sajeeda ce ta jawowa kanta abokina, dan da ace ta barka ka nemeta ta bayan da ba yadda za'ayi ayi maka aikin da sai ka sadu da kare zaka nemeta ta gabanta, ita Kuma saa da kake magana ai matarka tafita taurin Kai,dan Ina marairaice mata ta amince na nemeta ta bayan kaga tunda ta kwanta rashin lafiya ko sau daya bata tab'a zargina ba,amma ita kuwa matar ka dole jikinta ya gaya Mata tunda har tak'i yarda" "Kana nufin ba abinda za'a iya yi ta daina fitar da ruwa mai doyin"? "Idan bata fitar da ruwa mai doyi Taya aikinka zaici,akan Karen daka kwanta fa akayi aiki,ko saduwa da kayi da Karen akace ka sadu da ita,da sauran maganin a jikinka ka kwanta da ita,ai dole taji ba daidai ba" Kabiru bai Kara magana ba har Suka isa wajen shugaban dan sam ba haka yaso ba,yaso yadda matar Rabiu ke kwance a zuke waje daya haka Sajeeda zata kwanta,bayaso Sajeeda ta zarge shi. Koda suka isa wajen shugaban ayyukan da zai ringa yiwa kungiya duk aka fada masa, Kabiru dake zaune ya jike da gumi har aka sallame su bai dawo daidai ba sai da suka d'auko hanya ya fara magana cikin tashin hankali Yana "Yanzu duk wata sai na kwanta da Kare kenan"? "Wai Kai Mai abin daga hankaline yanzu da ka kwanta da Karen akwai Wanda yasani,?kasan naka Mai sauki ne kuwa"?akwai Wanda sai dai ya ringa Kai sabon jariri ko ya kwanta da akuya ko mahaukaciya,kana san kudi Kuma ka samu ni banga abin daga hankali anan ba,indai kana san kudi ai sai ka Sha wahala kafin ka samu,yadda ake neman halal da wuya haka ma ake neman haram din da wuya ka more rayuwar ka abokina ka zama dan gari,ita Kuma Sajeeda ka ringa nuna Mata kulawa fiye da da bazata tab'a zargin ka ba" Kabiru har ya sauke Rabiu a gida ya wuce hankalinsa baa kwance yake ba sam bai san akwai sauran aiki a gaba ba,tunanin daya darsar Masa ya saka shi sakin dan murmushi da Yesmeen zai kwanta idan ya kwanta da Karen dan yanzu ba gani zata ringayi ba,ya mugun tsanar Yesmeen ko ganin ta baya san yi. Sajeeda Kaikayin da ya dameni ya sa na bar su Yaya Abu a daki na koma dakina na kwanta na shige cikin bargo ina susa Ina kuka,gabana yabi ya kumbura Ina iya Jin warin dake fita a gabana,a yanzu na gama tsayar da tunanina a ranar da Abban Nusrah ya sadu dani naji gabana ya dau sanyi a ranar na kamu da wanan larurar gwara ya dawo ya fada min inda ya samo wanan cutar da ya zuba min akwai tambayoyi da nake so na masa so kawai nake ya dawo,bani da haufi a jikinsa na dauki wanan abin kila ya fada harkar neman mata wata ce ta goga Masa cutar yazo ya goga min yafi damuna ne saboda ni macece shi kuwa namiji ne ba lailai ya dame shi ba. Koda ya dawo duk yadda naso na Masa tambayoyin sai naji na kasa sau uku Ina gwada bud'e bakina sai naji na kasa magana kuka kawai nake ya ringa min sannu ya ballo min magunguna akan na Sha kar na damu gobe zai kaini asibiti. 9am Ihun Yesmeen yasa na farka daga baccin daya d'aukeni Dan Daren jiya gabadaya ban wani samu baccin kirki ba. Koda na mike sai da na Fadi ya Kai sau biyu kafin na isa d'akin Yesmeen cikin bugun zuciya na tadda Yaya Abu da Yaya Asmua a ririke da Yesmeen dake wuwula hannu tana laluben iska da "Na daina gani bana gani umma ku kawo min agaji innalillahi wa Inna ilaihi rajiun ummana bana gani" "Wani irin bugu naji kirjina yayi da sai da naji numfashina na Neman d'aukewa hankali a tashe na isa wajen Yesmeen ina "Bangane bakya gani ba yesmeen ,Yesmeen yanzu kina nufin bakya ganina"? "Bana ganin ki umma kina Ina"? Yesmeen tace tana lalubar iska a daidai lokacin da Abban Nusrah shima ya shigo Yana sallati,rawar da jikina keyi yasa ni zubewa a kasa Ina k'ok'awa da numfashina,Yaya Abu kuwa tace "Wai kamar ya bata gani bayan gashi Nan idonta a bud'e yake, Kabiru inaga mu wuce a kaita asibiti" Gaban Yesmeen ne yayi mumunan faduwa da taji Mai tace tasan indai aka je asibiti likita sai ya gano tana gani. Sumewar da Sajeeda yyayi yasa suka yi kanta a gigice dan numfashin ta d'aukewa yayi. Yesmeen kuwa tuni ta daina kallon sama cikin tashin hankali ta fara k'ok'arin sakin ihu tana kallon Sajeeda ...... Sister's duk wacce batayi anfani da sabulun mg's ba ko kit dinsu inamai shaidamuku anbarku acan baya domin duk wnd yajaraba mg's sai sanbarka duk wani Mai tantama Akan kayan gyaranjiki toh tabbas yacire sabulun mg's domin yahadu bakarya zegyarajiki yafidda dattin fata Dama duk wani matsalan fata duk Wanda kefama da matsalan fata walau pimples ko spot, sunburn acne,stretch mark dama dukkan wani prblm yajaraba mg's bi'iznillah komai zaizama labari bayan jikinku yy fresh zaisa jikinku yy smooth yadinga glowing,gawanda basa San anfani da Mai zaku iya using mg's batare da kunbukaci wani Mai b🤗nd wnn new soap din💣ne,😯 bama cika Baki kujaraba kugane ma idanku domin ance gani yakoriji Kuma siyan daya maida kudi gida You can check pic👇for the soap reviews🥰 Soap price:4k maiso yy mgn 08062991549 07046881166 07067210195 Call 08064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook: mg's skincare Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki Small 14k Babba 16k Munatura Kaya kowani gari dayardar Allah Amma delivery is not free Be part of the glow team😍karkubari abaku lbr👏 Assalamualaikum Barkanmu da wannan lokacin AUNTY ZEE TAKU CE ,Ina uwar gida Amarya da yanmata albishir gareku BONONZA; BONONZA;BONONZA; Nazo maku da SAHIHIN MAGANIN CIRE TUMBI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI,KINCI GAYU ANA TAMBAYARKI YAUSHE ZAKI HAIHU TUMBI YA HANAKI ADO DA KWALLIYA SHA KURUMINKI NAZO MAKI DA MAGANI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI ZAN DANDANA MAKU SHI AKAN RABIN KUDINSHI DAGA NAN ZUWA SATI DAYA 7K DUK ROBA DAYA KI BIYA 3500 KI MALLAKI NAKI NAN DA SATI DAYA ZAI KOMA 7K MAGANIN BREAST WANDA ZAICIKO MAKI DA TUWON NONO DAN ALLAH KIJARABA ZAKIZO KINA GODIYA DAN DUK WADDA TA GWADA SAITA DAWO MANYAN MATA SUKE GYARA KAMAR YANDA KUKASANI 8K YAKE ZANKARA TALLATA MAKU SHI KI BIYA 4K KI MALLAKI NAKI KI BIYA TA WANNAN ACCOUNT DIN KITURA MAN SHAIDAR BIYA 3968303018 ZAINAB SHU AIBU FCMB 08162859027 *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 15* Yesmeen ganin Kabiru na k'ok'arin dagowa dan ya nemo ruwa yasa tayi saurin maida fuskarta sama hawaye

Table of Contents

Chapters

111 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});