Chapter 56
Chapter 56
tayi,idan har Sajeeda ta tari Kabiru da zancen yasan itace ta fada mata,dole ta gudu kafin ya dawo gidan,dan tasan Sajeeda tace bazata fada masa bane kawai saboda ta zauna. Da wanan tunanin ta fara tunanin yadda zata gudu batare da kowa ya ganta ba. Tana kwance Yaya Asmau ta shige bandaki Yaya Abu Kuma ta tashi tana bari taje kitchen ta d'auko Madara. Tana ganin ta fita daga d'akin ta mik'e da sauri ta fice daga d'akin da gudu ta bar gidan Koda ta fara tafiya haka zuciyarta tayi ta Mata sake sake tana tunanin Anya gudun ta shine mafita a gareta,?Anya idan ta gudu bata tonawa kanta asiri asan tana gani ba? Watakila Sajeeda zata iya daurewa taki fada Masa,tana nan awani lungu taga wucewar Nusrah a Napep,ba jimawa ta ga shi ma kabirun ya dawo a mota,tuni tunanin ta ya bata akan gudun kamar tonawa kanta Asiri zatayi hakane yasa ta fara tunanin hanyar da zata bi ta koma gida da bazasu zargi komai ba,tana nan tana sake sake ta hango fitowar su Saifullahi suna dube dube kafin su juyo wajen da take tsaye sai ta fara bin bango tana kallon sama,har Suka karaso wajenta. Daga maganganun da da Sajeeda tayi da suka dawo tasan bazata fada ba, sai a lokacin ta dan samu nutsuwa sai dai har ga Allah taso Sajeeda ta yarda a maida ta wajen dangin mahaifin ta dan kullum cikin fargaba da zulumi take,yanzu haka zatayi ta tunanin kila ya gano ta tona masa asiri. Kabiru Koda ya Shiga daki ji yayi hankalin sa ya tashi da maganganun Sajeeda sai yake ganin kamar k'ok'ari take ta gano sirrin sa,so kawai yake dare yayi karfe daya ya kirawo shugaban nasu ko a yanzu kasa hakuri yayi sai da ya Kira Rabiu duk ya bashi labarin abinda ke faruwa. Sai daya gama bashi ya kyalkyale da dariya Yana "Wai wanan yarinya da take daga ma hankali haka nawa take Mai zai Hana ka kau da ita kawai ka huta,idan ba Aljanna bace ita taya zata gane wani Abu da har zata maka karyar makanta, abokina idan har kasan yarinya nan ta zame maka kaya a wuya ka kau da ita kawai ka huta"? "Taya Zan kau da ita batare da an Zargeni ba ni fa yanzu tsoron Sajeeda nake wallahi yadda take magana Kamar tasan wani Abu" "Ba dai Yesmeen din yanzu ta nuna bata gani ba,ba sai ka jira shugaba ba da kanka zaka gano tana gani ko bata gani. "Tayaya Zan gano kasan Allah idan har yarinya nan karya tamin bata gani wallahi wallahi sai na kasheta"? Rabiu dariya ya saka ya hau fada Masa abinda zaiyi da zai gano Yesmeen ko bata gani. Da wanan tunanin Kabiru ya samu kwanciyar hankali sosai yaji dadin shawarar da Rabiu ya bashi ranar a d'akin sa ya kwana dan so yake ya nunawa Sajeeda fushi yake da ita,Dole ma yasa a Kara masa aiki a kanta yadda duk abinda zai yi bazata iya Buda baki ta Masa magana ba. Washegari karfe bakwai ya fito Palo ya zauna sai da ya ga fitar su Annur Yan makaranta ya nufi d'akin Yesmeen Da sallama ya shiga d'akin su Yaya Abu na kwance da Yesmeen na can karshen gado a kwance shigowar sa yasa Suka mik'e zaune dan ba bacci suke ba Hira suke,sai da suka gaisa Yaya Asmau ta fara magana tana "gobe Zan tafi idan Allah ya kaimu wlh Abban yaran nan ya Kira akan na dawo ita dai Abu tace anan zan barta" "Aikuwa anan zaki barni dan ba abinda zai maidani can sai dai idan kanina bayasan zamana" "Kai haba Yaya Abu wallahi ki Sha zamanki ni nafiso ma ki zauna kici arziki kema" Tuni Yaya Abu ta hau washe baki Kabiru kuwa yace "toh tunda gobe zaki koma mai zai hana ki shirya ki tafi kasuwa Yaya Abu ta raka ki ki siyo kayan tsaraba ai bakya tafi haka ba komai ba" Tuni suka washe baki su biyu Suka hau godiya da Addu'a Kabiru cikin tsananin murna ya tashi ya fito daga d'akin Dan da wanan zai samu yayi abinda zai yi dan yasan Sajeeda na can kila ta kasa tashi duk da bai lekata ba Dubu hamsin ya d'auko daga dakinsa ya koma d'akin Yesmeen ya mikawa Yaya Asmau su kuwa sai godiya suke masa yace ba komai ya koma palo ya zauna. Sai da sukayi wanka Suka karya suka fito Suka leka Sajeeda dake ta numfarfashi idonta jajjur dan ko bacci bata yi ba. Sannu kawai Suka mata suna sauri suke zasu je kasuwa su dawo ko magana basu bari tayi ba Suka yi waje. Kabiru dake labe a daki Yana ganin sun fita bai yi wata wata ba ya nufi d'akin yesmeen..... Assalamualaikum Barkanmu da wannan lokacin AUNTY ZEE TAKU CE ,Ina uwar gida Amarya da yanmata albishir gareku BONONZA; BONONZA;BONONZA; Nazo maku da SAHIHIN MAGANIN CIRE TUMBI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI,KINCI GAYU ANA TAMBAYARKI YAUSHE ZAKI HAIHU TUMBI YA HANAKI ADO DA KWALLIYA SHA KURUMINKI NAZO MAKI DA MAGANI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI ZAN DANDANA MAKU SHI AKAN RABIN KUDINSHI DAGA NAN ZUWA SATI DAYA 7K DUK ROBA DAYA KI BIYA 3500 KI MALLAKI NAKI NAN DA SATI DAYA ZAI KOMA 7K MAGANIN BREAST WANDA ZAICIKO MAKI DA TUWON NONO DAN ALLAH KIJARABA ZAKIZO KINA GODIYA DAN DUK WADDA TA GWADA SAITA DAWO MANYAN MATA SUKE GYARA KAMAR YANDA KUKASANI 8K YAKE ZANKARA TALLATA MAKU SHI KI BIYA 4K KI MALLAKI NAKI KI BIYA TA WANNAN ACCOUNT DIN KITURA MAN SHAIDAR BIYA 3968303018 ZAINAB SHU AIBU FCMB 08162859027 *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 14* Sajeeda bandakin Yesmeen ta shige da sauri ta hau susa a yanzu ba iya kaikaiyin take ji ba har ruwa mai kalar ruwan ke jikata Kamar tana period ko da take tsaye tana iya Jin yadda ruwan ke wari,bata san lokacin da ta saki sallati jikinta na rawa ba taya zaace a jikinta wanan ruwan ke fita,tana Jin Yesmeen na buga k'ofa tayi saurin toshe bakinta tana k'ok'arin maida hawayen dake zubo mata, dan bazata iya kallon Yesmeen tace mata ga halin da take ciki ba bata Jin zata ma iya jiran Kabiru a yanzu zata shirya ta tafi asibiti tana daga bandaki tace wa Yesmeen taje Palo su Yaya abu sun zo. Yesmeen kuwa waje tayi da jajjayen idonta da ta murzawa rob,dan dagaske take so ta nuna ta samu matsalar ido,tunda har kau da ita kawai Kabiru ke so yayi,idan tace ma zata gudu,kabiru zai iya sawa a nemota,gwara ta makance din, hankalin ta bai Kara tashi ba sai da taji Sajeeda na ce mata
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111