Chapter 30
Chapter 30
banida lafiya yayata ce uwa daya uba daya amma tana da wani irin Hali da bana so ba wacce nake bud'ewa cikina na fada mata sirrina kamar Nuratu mahaifiyar Yesmeen shi yasa har gobe nake kukan rashin ta,tun muna Yara ciwona ciwonta ne,amma banda Yaya abu da kamar ma so take ta ganka a cikin masifa. Murmushi na aro na yafa a fuskata na hau musu sannu da zuwa Yaya Abu kuwa ta yatsine fuska tana "Sai da Kika ga dama kika fito saboda kunyi arziki Sajeeda ace tun dazu da muka zo sai yanzu zaki fito" "Kiyi hakuri Yaya Abu wlh ba ni da lafiya ne daga bacci ma na tashi" "Allah sarki ya jikin" "Da sauki Yaya Abu ya Kika baro su baba yaya Asmau ya yaran"? Nace Ina kallon Yaya asmau da take saar Yaya Abu Yar kanwar maman mu ce itama kusan halin su daya da Yaya Abu. Yaya Abu bata ko kalli ruwa da lemon da na ajiye musu ba ta mik'e ta hau kalle kallen palon tana "Sajeeda haka Kika samu duniya Ina Kabiru ya samo kudi haka naga ga katon gida ga katon mota" Murmushi yak'e nayi dan ba Wanda yasan Kabiru a baya da idan yaga yadda yayi kudi yanzu bai yi tambaya ba dole ayi mamakin yadda ya kudance dare daya,kunya ma nake ji a tambayeni Wai nace abokin sa ne ya taimaka Masa. Murmushi kawai nake ita kuwa Yaya abu ta washe baki tana "wlh na samu wajen zama ba Abunda zai maidani kauye anan zanyi zamana kayana kawai zan debo wanan uwar daula haka ace jinina ke da Wanan daular ni Ina can Ina fama a haya,Ina ai bari mijinki ya dawo dan ni ba kunyarsa zanji ba. Wanan Yana cikin abinda yasa bana kaunar Yaya Abu tazo wajen da nake dan ko kad'an bata san Mai ake cewa kunya ba. Nidai bance komai ba dan na fara Jin kaikaiyi sai da ta kurbi lemo tace "Ni Ina Yesmeen take ne ko taje makaranta dan nasan su saifullahi dai suna makaranta" "Tana daki dazu abu ya fado mata a ido bari na dubo ta nasan bata San kin iso ba" Na Mik'e nayi hanyar d'akin yesmen Ina Allah Allah na Isa na shige bandaki nayi susa dan kaikaiyi nake ji Kamar na zauce. Yesmeen A hankali ta sauke ajiyar zuciya a lokacin da ta hango Kabiru ya fice daga gidan da mota ta daga hannu tana godewa Allah daya bata ikon yin wanan dabarar da yanzu kila sai dai labarin wata ba ita ba. "Yau zata je makaranta inaso idan ta fito wayanda zaka Aiko su tsaya nesa da makarantar su suna hangota su sace ta dan Allah abokina a bar kasar nan da ita idan bazaa kasheta ba,bana so ko kad'an aji labarin ta,tunda nayi nayi ta kunna fiitlar dakinta ta makance na huta taki kunnawa gwara kawai na b'atar da ita na huta dan bazan iya ba Ook tom ai ko bazata je makaranta ba sai nasan yadda nayi na aiketa ta fito kaga da ace ta kunna fitilar da yanzu ta daina gani na huta amma tunda tak'i shegiya karamar mayya gwara a b'atar min da ita. Abinda ya girgiza Yesmeen da taje zubar da shara Koda ta koma daki safa da marwa kawai take a d'akin tana tunanin mafita. A lokacin da Kabiru ya kwalla Mata kira akan ta hadawa su Annur tea jikinta rawa kawai yake, tana Kara tsoron Kabiru a zuciyarta,tana gama hada musu shayi ta koma d'aki bata tsaya bata lokaci ba ta shige bandaki ta daura alwala tazo tayi sallah raka'a biyu ta hau rokon Allah kariyarsa a gareta. Zuciyarta cike da mugun fargaba Kamar kirjinta ya fado ta samo side drawer ta taka bakinta d'auke da Addu'a ta cire glass din a hankali cikin ikon Allah kuwa ta ga mulmulelen dutsen da akayi da Jan rubutu kamar glass sai kyali yake a wajen kwan hannunta d'auke tsumma da Addu'a ta d'auko dutsen ta ajiye a kasa ta dauki glass din ta rotsa a kasa ta sauka ta maida side drawer ta kunna fitilar dan wanan shi ne kawai dabarar da zatayi ta tsira da ranta,tunda burin Kabiru ta makance zata yi kamar ta makance din,duk da tasan hakan zai dagawa Sajeeda hankali amma bata da yadda za tayi dole tayi dan ta tsira da ranta. Ba Kuma kunya taga farinciki a fuskar Kabiru da yake tunanin makancewa zatayi,Wanda Allah ne ya bata hikimar tace dusu dusu take gani a gobe zata nuna bata gani. Tana Jin lokacin da ya kawo Yaya Abu da take cewa Mama da Allah ya saka Mata tsoronta kamar me a idonta ma gani take ta tsaneta Sajeeda ke yawan ce mata haka halin ta yake. Tana jiyo motsin Sajeeda tayo.dakin tayi sauri ta kwanta tana cigaba da mitsitsika idonta...... Assalamualaikum Barkanmu da wannan lokacin AUNTY ZEE TAKU CE ,Ina uwar gida Amarya da yanmata albishir gareku BONONZA; BONONZA;BONONZA; Nazo maku da SAHIHIN MAGANIN CIRE TUMBI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI,KINCI GAYU ANA TAMBAYARKI YAUSHE ZAKI HAIHU TUMBI YA HANAKI ADO DA KWALLIYA SHA KURUMINKI NAZO MAKI DA MAGANI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI ZAN DANDANA MAKU SHI AKAN RABIN KUDINSHI DAGA NAN ZUWA SATI DAYA 7K DUK ROBA DAYA KI BIYA 3500 KI MALLAKI NAKI NAN DA SATI DAYA ZAI KOMA 7K MAGANIN BREAST WANDA ZAICIKO MAKI DA TUWON NONO DAN ALLAH KIJARABA ZAKIZO KINA GODIYA DAN DUK WADDA TA GWADA SAITA DAWO MANYAN MATA SUKE GYARA KAMAR YANDA KUKASANI 8K YAKE ZANKARA TALLATA MAKU SHI KI BIYA 4K KI MALLAKI NAKI KI BIYA TA WANNAN ACCOUNT DIN KITURA MAN SHAIDAR BIYA 3968303018 ZAINAB SHU AIBU FCMB 08162859027 Assalamualaikum Barkanmu da wannan lokacin AUNTY ZEE TAKU CE ,Ina uwar gida Amarya da yanmata albishir gareku BONONZA; BONONZA;BONONZA; Nazo maku da SAHIHIN MAGANIN CIRE TUMBI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI,KINCI GAYU ANA TAMBAYARKI YAUSHE ZAKI HAIHU TUMBI YA HANAKI ADO DA KWALLIYA SHA KURUMINKI NAZO MAKI DA MAGANI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI ZAN DANDANA MAKU SHI AKAN RABIN KUDINSHI DAGA NAN ZUWA SATI DAYA 7K DUK ROBA DAYA KI BIYA 3500 KI MALLAKI NAKI NAN DA SATI DAYA ZAI KOMA 7K MAGANIN BREAST WANDA ZAICIKO MAKI DA TUWON NONO DAN ALLAH KIJARABA ZAKIZO KINA GODIYA DAN DUK WADDA TA GWADA SAITA DAWO MANYAN MATA SUKE GYARA KAMAR YANDA KUKASANI 8K YAKE ZANKARA TALLATA MAKU SHI KI BIYA 4K KI MALLAKI NAKI KI BIYA TA WANNAN ACCOUNT DIN KITURA MAN SHAIDAR BIYA 3968303018 ZAINAB SHU AIBU FCMB 08162859027 *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 14* Sajeeda bandakin Yesmeen ta shige da sauri ta hau susa a yanzu ba iya
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111