Chapter 92
Chapter 92
rashin kunya,Wlh zan turaki falo duk sanyin dake can yakare kanki daga an rufa maki asiri" Wata hararar ta danna mai tana neman abun salla,"kaga banda lokacinka" Ta nufi inda taga an killace shi donyin salla saidai kuma wandonta bai kai mata har idon sawuba,kuma abayar itama bata wuce guiwa ba. Kauda kai yayi yana dariya can kasan makoshi,yaga yadda xatai sallar ai dole dai yakawo wani taimakon.satar kallonsa tayi taga ya juya baya yana kashe alam din daketa ki faman kiran sallah. Ganin bata ita yake ba yasa ta dan waigo "don Allah........" Mikewa yayi ya nufota dan danan kuma gabanta ya fadi,runtse ido tai tana adduar karya iso inda take amman adduar bata ci ba daf da ita ya tsaya har yana goga goshinsa anata dan danan ta mamuke jikinta tana runtse ido. "Kaga fa salla zanyi lokaci yana tafiya kuma bacci nakeji" Kuncinsa ya dora bisa nata idonsa rufe kamshin dake jikinta yakeji yana sashi wani yanayi,don baisa ma meyake shirin yi ba. "Ban hanaki ba ai,kiyi sallar ki" Kamar zatai kuka tace"ai ka tareni ko" Murmushi yayi yana jaye abayarta ahankali ahankali har cinyoyinta suna bayyana ya dora hannunsa akai.........numfashinta taja tana rike hannunsa "ahaka zaki sallar xindir" Kasa ta silale tana soka kanta cikin cinya tana jin kunyar duniya tana rufeta,har yanzu jitake hannun nashi yana cinyarta. "Tashi na baki kayana kisa" Babu shiri ta dago tana kallonshi cike da zare ido. "Allah ya kyauta nasaka kayanka" Dariya yayi yana nufar wadrop din kayansa yana budewa. "Yanzu kuwa zaki ga ikon Allah" Kallonsa take ita duk gani take kamar bashi ba,duk ya canza gaba daya tashi tai tsaye tana raba ido ita kam yau taga haza harda haxihi. Jallabiya ce ya dauko fara kal sai kamshi take,kuma zata shigeta saidai tsawon ne zai mata yawa. Mika mata yayi daga ina take"zoki ansa kisaka kokuma yanzu kiga ikon Allah" Babu musu tataho tana rabewa gefe ita wlh duk ta takure ita yau wata irin kunyarsa takeji,kamar ta bace ko tashige cikin bango. Mika hannu tai zata ansa taji yajata dakarfi xuwa jikinsa ya matse...............abun yazo mata bazata gaba daya jikinta ya dau rawa,dan danan kuma taji ta nemi natsuwarta ta rasa mutsu mutsu kurun take tana son kwacewa amman yayi mata riko bana wasa ba. "Zaki saka ko ni nasa maki,gardamammiyar yarinya kawai daga yau idan nace ga abunda zakiyi banson musu just do it kawai." Daga kai take kamar kadangaruwa tana kermar baki"to kasakan wlh zansaka Allah zan saka" Murmushi yayi ya tallabo face dinta yana kallon yadda ta rufe dukan idanunta,saiyaji sha,awar ya sunbaci idon nata. Ahankali ya matso da bakinsa ya mata sunba kan kowane idon nata,sannan yace "oya open ur eyes" Girgirza kai tayi ahankali kuma saita fara budewa tana zube mashi idon nata akan fuskarshi,gira ya daga mata yace "are u oky" Daga kai tayi yace"oky bari muyi jam,i zakiyi dani ko" Nan ma daga kai tayi ya saketa yana nufar bayin shima. Wata nannauyar ajiyar xuciya ta saki tana nufar inda ake shiga asaka kaya taje ta cire na jikinta tana sauri karya zo ya sameta,fadin ya yi mata yawa amman daga kasanta hips dinta sun cika kasan,sai tsawon daya mata yawa shima. Kalon kanta tai ga mirrow din dake wajen taga kuma tai mata kyau,saidai saman ne ya mata yawa Allah yasota bata cire bra ba da kirjinta yawo zaitayi aciki. Jin anbude kofar toilet din yasa ta fito tana sanye da abayar,kallonta yayi yana murmushi ya je shima ya canza kaya xuwa jallabiya yajasu sallar,karatunsa gwanin dadi kamar ya daina ashe daman ya iya qira,a haka aikuwa nan gaba idan komi ya daidaita zairinga mata kari don ita inda yake jawowa ma bata kawo nan ba. Suna sallamewa kowa yaja gefe yana azkar dinsa,amman kadan kadan sun saci kallon juna. Idan ya kamata tana kallonsa sai yayi mata murmushi kawai,idan itace ta kamashi yana kallonta saita watsa mashi harara jinjina kai yake ya rabu da ita ahaka har suka gama,zaman cin tuwo yayi yana kallonta yace"good morning love" Sadda kai kasa tai tana jin yana kashe mata jiki,ashe dai darabon zasu sake ganawa ashe dai darabon su mallaki juna,aduk sanda ta tuna saitayi wa baba addua marar iyaka. Ahankali tana wasa da hannunsa da yasha kunshin biki tace"ina kwana" Jingina bayansa yayi da abun gado yana ajiyar xuciya yace"bani nafara gaidaki ba" Murmushi ya kubce mata ta sake boye fuskarta tace"ai babba baya gaida karami inko har karamin ya ansa to ya cika marar sanin girman na sama dashi" Dadi yaji ya kamashi yace"oky to as from 2 day damun gama salla inason gaisuwarki ta fara shiga kunnena,are u hear me" "Insha Allah" Shiru sukai kowa da tunanin dayake hannunta hake kallo kunshin yayi masifar daukar hankalinsa,kamar ya kamashi yayita lasa.kamar kurame haka suka zama,jawo system yayi yana dannawa bakuma don yasan me zai ba,kawai dai yana son ya dauke hankalinsa daga shagala da kallonta basu ankaraba Alam ya buga karfe takwas,xunbur tatashi taje ta cire jallabiyar ta ajiye mashi gefen gado ta nufi kofar fita. "Ina zaki" "Wai kitchen naga time yana wucewa koba ku break da wuri anan" Baisan meyasa gangar jikinsa takeson rusa mashi plans ba,runtse idonsa yayi sannan yace"xonan" Ahankali take dawowa ta rabe gefensa ya ajiye computer ya matso kusada ita,kamar zai rike hannunwan saiya fasa yace"keda kike amarya waye yasaki shiga kitchen?" Soke kai kasa tai batace komi ba. "Ko kin manta amaryace ke?" Girgirza kai tayi yace"halan kurma kika koma" Shagwabe fuska tai bata san ma tayi ba tace"to ni ai nasaba agidanmu ko" "Ai yanzu tattalinki ake idanma mami ta ganki kitchen nabani ai" Kallonsa take cike da tambaya "to miye" Zaro ido yayi yace"ai ita yanzu ma duk tunaninta kinan kwance babu lafiya me zai iya fiddoki" Har lokacin kwalwarta bata bata komi ba,kallonsa take yadda yake murmushi tace"nifa ban gane ba,mezai sameni to bacin na warke" Matsowa yayi yarage murya kamar wani yana jinsa yace"kin manta kenan,ina nufin ai kowa gani zai na angonce yau kinga ai zasuga kinan kwance ina..........bata san sadda ta tashi ta shige toilet ba ta rufe kofar. Me zai inba dariya ba rabonsa da dariya irin wanan bazaie ga lokacin ba. Knocking din kofar falon yaji anayi ya tashi ya fita yaje ya bude,ni,ima ce da kaya ga hannu tace"yaya ina kwana" "Lafiya lau wadannan kayan fa" "Anty safiyya mami tace akoma wa" Bata hanya yayi tashigo ta ajiye su bisan kujera tace"mami tace karfe tara kufito ayi break su Abbima har sun iso" Jinjina kai yayi yana daukar kayan yana wuce wa dasu ciki. Har lokacin tana toilet din ya ajiye ya isa bakin kofar yace"ki budemun na shigo wanka zayi idan ke bakiyi" "Don Allah yaya Abdoul katai falo idan na gama saika shigo nidai wlh kana sani jin kunya don Allah karka kara"tafada cikin muryar kuka har da kwallarta. Dariya yayi yace"oky kiyo wankan bazan sake ba natai falon ina jiranki" Ya haye gado yana dariya kasa kasa wankan ta tube ta shiga yi da ruwa mai dumi,tayi anfani da kayan wankanshi ta jima kafin ta fito daure da towel dinsa tunda yace mata yana falon,ko kadan batai tunanin yana nan ba,kanta tsaye ta fito bata kali gadon ba ta
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101