Chapter 36
Chapter 36
ya burgesa ba macen da za,akamace da wuriba........."yaya malik inata magana ko baka nan,gashi nazo maka da labari mai shegen dadi." Ajiyar xuciya yasauke yana murmushi yace"oh qanwata a u serious." Tana dariya tace"yes yaya malik,I'm serious,kayi nisa ne." "Gani nan bayanki ai" Juyawa tayi tana rike da wayar ga kunnenta. Tana ganinsa ta ya mutsa fuska kamar karamar yarinya tace"kai yaya malik,shine zaka cinyemun dan katina." Dariya yayi yana nufar kofar shiga gidan karamar yana cewa"abu mai sauki ba samarinki na nan ba ai saisu sakamaki wani." Binsa tayi ciki tana cewa"uhm,kai kasan wasu samari yaya malik,Allah yasa wannan dan giyar baya nan kasan har yanzu tsoronsa nake karfin haline irin nawa." Dariya yake Mata yace"naga alama ai,Amman ai kina kokari ko ni bana mashi tsage tsage kamar yadda kike mashi,kinga kuma ai muna samun cigaba" Yau wani part din daban suka shiga shima yasha kayan more rayuwa,don yafi yi mata kyau sosai akan wancen data tab'a shiga. "Zauna qanwata mezan kawo maki tukun?" "Uhmmm,barshi yaya malik sauri nake ance Karna yo Dare kasan yau muka hadu da zakiyya." Dalalo idonsa yayi yana kallonta cike da mamaki"dagaske kanwata?Allah yasa komi ya tafi lafiya lau" Gyara zama yayi yana saurarenta.jikkarta ta zuge ta did do wayarta tana cewa"ai bakina ma bazai iya baka wanan labarin ba yaya malik gara in kunna maka kaji da kunnenka." Ta fada tana danna wayar don gano recording din datayi dasuna magana da zakiyya,har taci Sa,ar ganoshi takunna mashi ta kure ma shi volume.........muryoyinsu suka fito tar cikin speaker wayar,kanajin komi dalla dallah har kukan zakiyya data keyi gashinan Kamar gabansa take yinsa. Shiru yayi yakama habarsa ya rike cike da mamaki da al,jabin abunda yakeji bakin zakiyyar,har Zuma karshen tattaunawar da sukai ya gama ji yana kallon fiyah,shi tsabar iya Lauya maganarta da Ku ma kaifin tunaninta yake mamaki,yajin jina kokarin ta don kau ba kowane zai iya wannan dubarar ba balle yatsaro irin kalamanta,yasan tahada dawayau da dubara harta yarda da ita ta kuma bata amanarta.duba da yadda zakiyyar tayi saurin yarda da ita. "Gaskiya qanwata kinyi bala,in burgeni naji dadin wannan lamarin ba Kadan ba nake gaya maki Allah yayi maki Albarka yakuma baki miji nagari wanda zai kula dake har illa masha Allah." Sadda Kai tayi tana murmushi aranta tace Amen yaya malik,Amman afili kasa ansawa tayi. "Yanzu kenan in share waje na zauna najiraki, komi kenan zanji daga gareki" "Insha Allahu yaya malik,Aikomi yataho karewa kasan har na k'agu na kammala aikin nan." Murmushi yayi yace"nima zanso komi ya kammala Amman kuma banson rabuwarmu dake,mun saba sosai sai nakejin kamar yar gidan muce ke." Dariya tayi batace komi batana sadda kanta,hakika kamar yadda yace sun saba haka a bun yake itama cikin ranta sun saba sosai,duk randa suka rabu zasuyi kewar juna.......koba komi yaya malik ya iya zama da mutane,ga barkwamci da Fara,a. "Yaya malik Zan wuce gida kasan har yanzu inacan wajen Anty sai anyi suna zan koma gida,Wanda daker kuma in nakoma in ringa fita inba school zanjeba." "Ba damuwa ba,arasa yadda za,ai ba muje saina tarar maki taxi don nasan baza kiso inkai kiba." Fitowarsu kenan aka bude get din gidan motarsa zata shigo,wani lugude kirjinta yake mata. Bata shirya haduwa dashiba ahalin yanzu don Sauri take shidda tayi takoma gida hakan,gashi Anty ta tsirar mata hada wani abun banza saboda wani muhseen. Tsaye sukai itada malik,ita tana tararrabin yadda zasu rabu shikuma yana murnan zai samu damar hada su. Cikin rawar murya tace"yaya malik karka barshi ya tabani wlh sauri nake idan ban koma gida da wuri ba Anty fada zatayi mun." "Ki kwantar da hankalinki bazai maki komi ba,shizan saka ya mayar dake gida yanzu." Xaro kyawawan idanunta tayi tana kallon sa cike da tsoro tace"bana so wlh so kake mutai ahanya yaje yayi cinikina wani waje aa barni infita salin alin." Fitowa yayi daga cikin motar cikin kayansa kana na masu masifar kyau,fesincap ce Sam an kansa kalar rigarsa light blue da rubutun *ME&YOU* ajikin rigar fuskarsa da walwala ba kamar yadda tayi tunanin ganinsa ba,direct wajensu ya mufo idosa akan ta hannunsa guda rike da briefcase dinsa,ya ratayota ta kafadarsa said gudan Hannun kuma yana rike da wayarsa.shan mur fiyah tayi tana kauda Kai harga Allah yayata Kyau babu karya. "Malik tsayuwar me kuke,halan jirana kuke inzo inbata giyar tasha" Murmushi malik yayi yace"Aa ita ai batasha ko sOfiyyah." *"SOFIYYAH!!!"* Alfah ya maimaita sunan cikin ransa kasan ransa yana cewa"nice name" Hanyar fita tanufa tana dalla masa harara tace"angaya maka kowa ma irin kane,mtsss!" Kankace tak Alfah ya fincikota yadan sha mur yace"ke kullum bakinki da magana ko,da alama kinsha rishin kunya kin koshi inbakiyi wasa ba Allah kinji na rantse zan danneki saina baki kinsha." Yadda ya damke Mata hannun yasa idonta yakawo kwallah cikin rawar murya tace"dallah can sakemun hannu Kai inbanda mugunta babu abunda ka iya,kaima din da gani kashata ka koshi muguntar." Sake damkar hannun yayi yana mamakin taushin fatarta kamar ta jarirai, Kara ta saka tana kwalama malik kira wanda yaja gefe yana smile, "Abdoul karfa ka karya Mata hannu." "Babu ruwanka malik kabarni na koya mata hankali,tunda ita kullum.bakinta baya mutuwa." "Wlh aka mun fada acid allah ya isana ban yafe ba,Kuma saina Kai kararka wajen Allah." Yatsa yasaka ya d'alle Mata baki yana sassauta muryarsa da gajiya tasaka tayi laushi tubus kamar fulawa. "Nima saina Kai karar taki kina mun sharri da abunda banba." Kokowar kwatar kanta take idonta jagejage da hawaye"dallah malam ka kyaleni,aiba karya akai makaba inyanzu aka duba motarka sai ansamu kwalaben giya,waya sani ma ko harda wiwi.......sake d'alle Mata bakin yayi yana guma mata goshinsa ga Nata goshin. Kuka tasaka mashi tana kiran malik,shikau yau abun dadi yake mashi,ganin Alfah yamai da abun nishadinsa. "Harda koken ma duk za,a samu Amman in har ba samu kogudaba mezan maki." Cikin jin azaba tace"ban saniba mugu azzalumi baka iya komi ba sai mugunta............kafarta yatake da kafarsa dake sanye cikin wasu combus hadaddu white and light blue. "Wayyo kafata nabani na lalace wallhi ban yafeba Allah ya isana,yaya malik kana gani ko kana gani zai karyani kace masa ya kyaleni intai gida Anty fada zatayi min,na bani kafata Hannun zai ballemun.............hakanan haji bai kyauta ba sauke kafarsa yayi ya sassauta rikon hannunta daya malkashe shi tabaya,numfashi takeja tana zubar da kwallah. Samun kansa yyi da kalonta yana kallon fuskarta data baci da ruwan hawaye,hanky dinsa yafiddo cikin aljihun wandonsa yana tsane mata hawayen......juye juye take alamun bata so yadaina,Amman bai dainan ba saida ya goge su Tas sannan yace "daga yau kisake mun rashin kunya,hamisu budemun get din nan zanfita." Ya kwalama maigadin su kira. Bai saki hannunta ba har aka bude get din,maido kallonsa yayi gareta yana dage mata girarsa guda sama yace"muje badan halinki ba na saukeki gidan" Da harararsa zatai saita fasa takauda kai tana cewa"ban so." "Ashe kau zaki kwana nan gidan,,kuma duk dan iskan kwarton ki daya biyoki nan saina guntile kafarsa alqur an." Malik dariya ya zauna kasa yanayi don wlh yau abun yabashi nishadi sosai. "Karka sake cemun kwartayena niba yar iska bace" Fizgota yayi daga jikin bangon ya nufi motar sa yana cewa"anje ance maki kwartayenkin karya akai maki wace macen kirkice zata ringa yawo gidajen maza
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101