Chapter 31
Chapter 31
fara saukowa duk wanda yaga nashi sai ya je ya tare sa,har zuwa sanda idonta yakai ga wani balarabe yana saukowa yasha suit dinsa bakake,amman ya cire ta saman yana rake da ita ga hannu,sai side bag dinsa idonsa da bakin glass bayansa wasu mutane guda biyune suna dauke da akwatinsa biyu.......saukowa yake cikin jarumta da natsuwa iya haduwa nasser ya hade tau,sai yasake yin fresh gashin fuskarsa sai daukar ido yake,haskensa ya karu tunda ya sauko idonsa ya kai ga su malik,iska ya shaka yafesar yana sake dire idonsa akanta.......ayadda yake kallonta yagano tsoro da shakku atare da ita,baisan ma wani killer smile ya kubce masa ba.......yana ayyana wa aransa cewa"yarinya zaki gaya masu." Mrs bb ce Mom muhseen. [9/17, 3:37 PM] Fauziya Madaki: 💞💞💞💞💞💞💞 *ABDOUL-NASSER* *(ALFAH)* WRITING BY. MRS BB MOM MUHSEEN. WATTPAD NAME HUMAIRA7531. *DEDUCATED TO ZAUREN MRS BB AND ALFAH FANS* 🅿️.........23 "Masha Allah laquwata illa billah,gaskiya Abdoul ya karo kyau zuwan sa Australia,baki gani ba fiyah?" Malik ya Sanar da ita yayinda ta tabbatar wannan balaraben da take ta faman yaba wa cikin ranta she Abdoul dinne,babu hassada kam yakaro kyau da haske wannan idan ya shiga cikin larabawan ma bazaka tantance sa ba idan ba hausa akaji daga bakin sa ba. Amman da yake bata haushin sa da tsanarsa yasa taja tsaki tace"idonka dai bai gani daidai ba yaya malik,ina abun yake wai maye yaci jariri." Dariya yayi yana mik'o mata flower yace"banda dai jealous ansafiyya kifadi gaskiyar abunda yake ranki." Gabanta ya fadi karfa ya gane ta yaba kyansa,sake shan mur tayi tace"mts Allah na tuba koni dai nafisa kyau." Ganin yana tunkaro su yasa baice mata komi ba,nan fa gabanta yaci gaba da lugude,ta rasa da fuskar da zata anshe sa. Rungume juna sukai shida malik,yayinda fuskarsa ta sake ba kamar yadda tayi zato ba,hannunta banda rawa babu abunda yake kallon flower take tana jin bakin cikin mik'a masa ya yi watsi da ita,runtse ido tayi tana karanta duk adduar data zo bakinta sannan ta bude,tana saka dauriya aranta ta fara takawa zuwa garesa,tayi jarumtar saka kyakkyawan smile mai kyau a fuskarta........jerowa sukai shida malik yana rike da side bag dinsa daya ansa,duk idonsu akanta yake amman haka ta maze tana sake sakin murmushi,hakoranta suna bayyana kallonsa ta soma yi aslowly tun daga kasa zuwa sama,tana yi tana juya idonta ta sigar kallon banza,sanna cikin siririyar muryarta data sake fidda sauti mai dadi tace. "Ur highly welcome drinker guy." Ta fada tare da saka duka hannayenta biyu tana tallabe da flower ta mika masa,tana sake nitsar da idonta cikin nashi.don yana isowa ya jare glass din. Wani dakikin murmushi ya sakar mata,yana tsareta da kyawawan idanunsa ya juya gefensa yayiwa yaronsa guda nuni da flower hannunta yace atakaice"take this john." Zuwa yayi zai ansa ta janye daga garesa tana dan matsawa daga garesa cikin kallon banza tace"ai bashi na kawo ma wa ba,bacin haka taya zan rike abu arene ya rik'e it's not possible." A bun mamaki da al,ajabi dariya suka gayi yana isa wajen john yana dafa kafadarsa cikin nishadi yace"kina kyamarsa ne?" Juyar da kai tayi gefe tace"fadi bacin baki." Jinjina kai yayi yana ciro hankcif daga aljihunsa ya nade hannun sannan ya isa gareta kamar zai koma cikin cikinta yana kallon cikin idonta yace"tunda kin matsa saina ansa ba laifi,asar yayi yana gogata ga fuskarta,muryarsa kamar yana rad'a yaci gaba da magana still yana gogamata flower ga fuskar,hakan yasa mata tilas runtse idonta don karya tsole mata shi. "toni nafi kowa kyamarki,dana ta6a abunda kika taba gara naci abinci da wancen da kike kyamar,kin ga kau su basa tsarki amman na gwammace hakan.saboda kinfisu datti." Wadannan kalaman na Abdoul sun rushe mata duk wani juriya da take ciki,sun narkar mata da zuciya ta yadda har takejin d'acin su akan halshenta,hawaye suka taro tab cikin kwarin idonta ta rasa yadda za tai ta mayar dasu.......saboda kalaman sa suyi nasarar jefa zuciyarta cikin kunci sai taji inama dukanta yayi basu ya gaya mata ba,ashe daman akwai kalaman da zakaji gara ayita dukan ka da agaya maka su..........murmushi ya saki ganin yayi nasarar cusa bakinciki cikin ranta,kila ta fita daga rayuwarsa yanzu ya samu weakness dinta,dungure mata kai yayi saboda yadda jikinta babu kwari saida tayi taga taga zata fadi,kafin taci nasarar tsayuwa daker........tunda suka iso wajenta malik yaja gefe wajen mota yana kallonsu,da farko yaga kamar za,a rabu lafiya har yana murna ........sai kuma yaga abun ya cakude. Har Alfah yakai jikin mota anbude mashi zai shiga yaji takunta bayansa,tsaya wa yayi bai juyo ba cikin raunin murya wadda da kaji kasan kuka kiris yake daya subuce mata tace "Duk mutumin dake fifita kafiri akan musulmi yayi asara ba yar karama ba,kuma wannan mutumen ya cancanta duk wanda yake tare dashi ya nisancesa,sai akai sa,a bayan fifita kafirin mutun da kayi akan musulma. ka kasance wanda Annabi ya tsinewa ya la,ancesu don duk mashayin mutun wanda keshan abunda zai gusar masa da hankali Allah yana fushi dashi.kuma Annabinsa ya tsine masu,kaga kuwa wannan ba baurgewa bane asarace ta sameka kuma ina maka fatan Allah ya shiryeka.don Annabinmu yayi mana hani da la,antar la,ananne saboda zai sake lalacewa don haka ina sake maka addua Allah ya shiryeka,ya maidoka hanya madaidaiciya in kuma baka shiryuba Allah yayi mana tsari da kai da masu take maka baya." Malik daskarewa yayi a inda yake tsaye,don ba ma Abdoul ba shi kanshi malik kalamanta sunyi bala,in daure masa kai ya kuma ji dadi data rama don aga yau zaisa cewa idan baki yasan me zai furta bisa me za,a maido masa ba. Idanun Abdoul sunyi jajawur har fuskar sa saida tayi jaa saboda yadda ransa ya b'aci.......tabbas ya san kalamanta gaskiyane akan sa,amman ba wai ya furta mata haka bane don hkan yana nufin har cikin ransa ba,aa don ya kuntata mata zuciya yadda take masa,amman sauran kalamanta dasuke nuni da cewa giyar da yake sha sunyi mashi tsayuwar giginya cikin ransa.....inama zai iya gaya mata cewar rabonsa da giya tun anan kasar,inama zai iya shaida mata yabar shanta amman yadda yakejin zafin kansa bazai iya sanar da ita ba,hakan yana nufin kamar yana tsoronta kamar ya ji zafin zagin da take masa ne ya daina,bacin tsoron Allah ne yayi masa kwaranya lokaci guda.duk da hada gudun mawar kalamanta ayadda yakeji yanzu bazai iya ce mata komi ba kuma bazai iya kai hannunsa jikinta da sunan duka ba,ya ma rasa ta kamaimai abunyi don kuwa yadda mutane ke kallonsu idan yace yadauki action to sunan sa sake baci zai,kuma ba hakan yaso. Lumshe idonsa yayi na seconds ya bude ya sake xuba mata su yayinda kwallarta ke mata zarya kan kuncinta........duk tsirarun mutane kallonsu ake sai yayi anfani da wannan damar ya isa gareta kamar zasu zama abu guda. Sunkuyowa yayi sosai daidai fuskarta abun mamaki da al,jabi da kuma rud'ani jitai halshensa yanabin kuncinta har zuwa saman idonta,dayan gefen shima yayi masa haka........cikin rudani da tsoro ta ja baya afirgice yayinda mutanen suka fara bajewa,daman haka ya keso kurin sai juyawa yayi yabarta nan tsaye kamar gunki.......daman malik na ganin haka ya shige mota maimakon naga canjin yanayi da nuna haushi akan fuskar mali,sai naga murmushi mai kyau akan fuskarsa.ya shiga yazauna ya kwantar da
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101