Chapter 65
Chapter 65
cikin maganarta,. "Muje to muhseen inka kaini saika dawo naga ma ko gaisawa bakuyi ba." Yesmin tace"mama zan biyoku sai mudawo tare zan tahoma da Adda kaya zatayi wanka" Fiyah kallon qanwar tata take sosai,don taga wani abu tare da ita tunda muhseen din yazo,saitaita kallonsa tana murmushi anya ba akwai wani abuba,kuma tasan mama ada bata yin haka inda dane ma bazata yarda tabarta da wani namiji ba,amman meyasa yanxu. Fita sukai suka barta ita daya tana shiga kogin tunani,amman maimakon tunanin abunda kefaruwa da yan gidan nasu sai xuciyarta tatafi wajen wanda idan tana tunaninsa,takejin kamar tama yawo saman gajimare,wani bakon yanayi yake bakuntarta. Tajima idonta arufe tana cikin wannan yanayin,taji budewar kofa. Kamar ance bude idonki tana budewa idonsu ya sauka cikin najuna..............[9/20, 3:41 PM] Mom Muhseen: 💞💞💞💞💞💞💞 *ABDOUL-NASSEER* *(ALFAH)* WRITTEN BY MRS BB MOM MUHSEEN FOR SALE 300 NAIRA ONLY 09034722970 🅿️.............47 Tsura ma juna ido sukai yana tsaye bai shigo ba yajingina da bangon kofar,yayi crossing legs dinsa hannayensa cikin aljihu. Baisan meya shagaltar dashi kallonta ba,kawai dai yasan yanajin wata magana disu tana jawo xuciyarsa xuwa gareta,ganin kallon sa bazai kare mata ba kuma idan ta biyesa zatai abunda bata shirya ma haka ba,shissa saita juyar da fuskar ta gefe tana kokowa sa kwayar idon ta akan karta cigaba da kallonsa. Hakika bata ma taba ganin kyansa ba irin yau,har wani daukar mata ido yake.lumshe ido tayi kamshin sa daya cika dakin yana nausawa cikin hancinta. Takowa yayi xuwa cikin dakin yana kallon drip din wanda ke digowa kadan kadan,hannu yasa ya murza yar tayar da ruwan zai zubo dayawa yana cewa batare saya kalleta ba. "Ya akai har yanzu bai kare ba kusan awa guda darabi" Itama bata kallai ba tace"nurse din data Samunce ta dawo tarage gudunsa bansan dalili ba" "Gashinan ni na sakeshi yayi ya kare kokinje gida" Zaro ido tayi gabaki daya tana kallonsa yana danna wayarsa tace"karka jamun wata matsalar,kaifa ba likita bane ko nursing nidai gaskiya ka mayar dashi yadda yake" Dago ido yayi yana kallonta cikin sassanyar murya yace"bazanyi abunda zai cutar dake ba don't mind" Lumshe idonta tai bata sake magana ba,suduka sai sukai shiru kamar ruqa yacisu. Wayarsa yake dannawa yace"ya kikejin jikin naki yanzu" Idonta rufe saboda yadda yanayin ya canza baki daya kamar suna wani filin sahara ita dashi, "Inajin ma nawarke" Murmushi yayi yace"sure?" Shagwabe fuska tai tace"yes 100% sure ma ni kaje kace suxo sucire mun kurin..........shigowa akai dakin da sallama yesmin ce da muhseen.......runtse ido tai tana karanta innalillahi,meyasa zasu dawo yanxu nashigesu ni fiyah. Kallo daya Alfah yayi mashi yaganesa wanda yaketa nan nan da fiyah ranar daya kaita gida,babu mamaki yana neman gindin zama.hade rai yayi sosai yesmin tace"sannu da zuwa yaya kadawo kenan" Yake yayi mata kurin ya cigaba da danna wayarsa,muhseen yabashi hannu yana mashi sallama. Kamar bazai bayar ba saida ya mula sannan yabashi suka gaisa,direct wajen gadon fiyah muhseen ya tsaya daidai kanta yana murmushi. "Dear bamu gaisa ba dazun yajikin naki" Wayyo jitai kamar ya maka mata guduma a tsakar kai,kamar ta rushe da kuka takeji,fuskarta babu walwala tace"nasamu sauki,yanzu ma za,a sallamemu aida baku dawo ba" Murmushin ya sake yi yace"to dear waye zai kaiki gida idan ban dawo ba,bayaga gaka ma sauri nake nazo naji muryarki don nashiga dimu kwana biyu" Tsaki taja kadan tana kauda kai tace"ga wanda zai mayar dani nan bayanka,na huttasheka kilan ma kana da abun da zakai" Saurin girgiza kai yayi yace"wlh koda indashi baikai ki muhimmanci ba,zan ajiye koma miye din nabaki lokacina" Kuka ne kurin batai ba don wadannan kalaman jinsu take kamar anwatsa mata yaji,satar kallon Abdoul tayi still yana kan phone dinsa inba kasanshi ba bazaka tabagane yanayinsa ya canza ba,amman kallo daya tai mashi ta hango wata jijiya bisa goshinsa,fuskar nan fara tas ta koma jaa abunka da farin mutun. Runtse ido tai tace"yaya muhseen kaga akwai ma wani ruwan da za,asake sawa bn tunanin yanzu zan tai kadawo anjima saika tafi damu." "Indai ba zaman naune bakiso ba wlh zan ita jiranki har lokacin" Muryarta tafara canza wa kamar zatai kuka tace"plsss mana nidai katai bana son kazo ka tsareni kamar wata yarka" Numfashi yaja yace"sorry dear na bata maki rai,yesmin kikula da ita kinjiko idan anjima zan dawo din dear karfe nawa ne sallamar" Banza tai dashi don tuni kwallarta tafara fitowa hakanan xuciyarta bata son Alfah ya dora ma ransa wani abu,sannan yadda yabi ya canza abu. Ya tabata,duk ta rikice taya zata daidaita masho mode dinsa,wani haushin muhseen ya kamata.........gajiya yayida jiran ansarta yafita. Banta san yadda akai ba kukanta ya fito,amman ko kallonta Abdoul baiba saima tashi da yayi yafita. Yesmin tace"Adda menene kuma na kuka,ke kuka baya maki wuya Adda.wlh yaya muhseen yana sonki kidaina mashi haka babu kyau" Wata harara ta banka mata tace"rufe mun baki malama ni bana sonsa idan dole sai qanwar Anty zai so ke yasoki mana,ni bansonsa" Shiru sukai da sukaji sallamar dr tare suke da Abdoul din. Har lokacin fuskarsa babu walwala "yallabai yama kare ruwan bari acire kuna iya tafiya yanzu Allah ya kawo sauki" Uffan baice ba yesmin dai na gefe tana zare ido,fiyah kuwa har lokacin kwallarta bata tsaya ba. Sallamar yabasu ya fita Abdoul ya kalli yesmin yace"kufito ina waje" Yafita kallon fiyah yesmin tayi tace"saiki tashi ko Adda" Yunkura wa tai daker tatashi cikin kayan da yesmin ta taho mata dasu ta dauki abaya tasaka,ahankali take tafita har suka fita daga dakin. Tsaye yake jikin wata mota bazakace a nigeria akwaita ba,yana hangosu ya bude yashiga kurin,bai wani tsaya bude mata ba. Kamar zata kifa haka ta isa gaban motar tashiga yesmin ma tashiga,kamar motarce ta bata mashi rai daya figeta saida goshinta yabugi gaban motar. Dan juyowa yayi kadan yace"sorry" Ya cigaba da bata wuta ko kadan baiji wani dar na dosar unguwarsu ba,ko kadan jiyake xuciyarsa adake take koda suka isa bakin get din maigadi yana hada ido dashi,ya zaro manyan idanunsa yayi saurin budewa yana durkusawa yana kai gaisuwa.ko kallonsa baiba ya shige ciki. Kofar gidan su fiyah yayi parking ko inda gidansu yake bai kalla ba,amman kasan ransa yanajin wani irin yanayi. Har hakan ya nuna cikin idonsa,yesmin tafice tabarsu anan. Kauda kai yayi gefe kurin ita kuma ta tsura mashi idonta yana jin kallon nata har cikin yan cikinsa,amman ya share daya gaji uace"karki cinyeni" Bata san tayi murmushi ba taja ajiyar xuciya tace"nagode da ceton rayuwata karo na farko,ngd sosai Allah ya saka da alkairi.sannan ina rokon Allah ya daidaita maka lamurranka.wannan xuciyar taka ina rokon Allah ya nuna man randa zatayi sanyi,sannan kace da zakiyya ta maida wukarta acikin kubenta,ta kwantar da hankalinta Abdoul-nasser nata ne domin ta mallaketa aka halittaka,don haka kullatata datai bashida anfani don on ready anmun miji agida.koba haka ba ma ni kafi karfina,ni diyar malam ce jikar malam bankai matsayin da zan maye gurbin zakiyya ba acikin xuciyarka,baya ga haka ma ni banda ra,ayinka kaima baka da ra,ayina shaidanne ya xuga xuciyarta hartake ikirarin inhar itace zata kaini asibiti saidai na mutu.imagine zakiyya take fadan haka saboda soyayya,banga laifinta ba sannan ni abunda nai maka banyi don neman tukuici ba,nayine domin Allah shine nake bukatar tukuici awajensa.itama kuma na taimaketa ne saboda
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101