Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 66

Chapter 66

Abdoul Nasser Alfa Book 1 Complete Hausa Novel 1,295 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

Allah don inagani bazan bari wani ya cutuba,koda hakan yana nufin nizan cutun. Akarshe ina rokon Alfarma wajenka inhar kadaukeni da daraja arayuwarka yaya Abdoul kamance da komi,kayafe komi aranka ka hakura da duk wasu kudiri daka dauka akan abunda yafaru da rayuwarka ka auri zakiyya,sannan ka yafewa mahaifinka don shima abunne yafi karfinsa,zakaji anan gaba zakace nafada maka.yaua Abdoul Allah ma muna masa laifi mummuna kuma mutuba munemesa afuwa ya kuma yafe mana,saimune tsakanin mu kuskure zai gifta ace bazamu iya yafewa junan mu ba,idan ba,a yafiya taya ubangiji kai zaiyafe maka. Nidai inhar inada kima inda muhimmanci arayuwarka inhar inada alfarma wajenka.........muryarta ta karye sosai rawa take domin abunda take furta wa yana cutar da ita cikin ranta,amman dole hakan zatai don zakiyya tafita bukatar Abdoul tunda har tana kirarin wani yamutu saboda kishinsa. Jiyowa yayi gabaki dayansa yana zuba mata rinannun idonsa,yayinda idanunsu suka nitsa cikin najuna,wasu abubuwa masu girma suna shigar kowane acikinsu..........kwallarta datake boyewa bata san sadda suke anbaliya ba,har lokacin tana kallonsa don gani take shine kallo na karshe da zatai mashi. Girgiza mata kai yake bakinsa yayi nauyi matuka,muryarta sosai take rawa tace. "Yaya Abdoul inhar kana son faranta mun ka.....aur......ka auri zakiy.....zakiyya" Kuka ya ci karfinta tasaka hijab dinta tana rera abunta,wanda jinsa yake har cikin karshen ransa kamar ya jawota ya matse yana lallashinta,riko hannunta yayi sosai yanajin yadda kirjinsa yake halbawa..........yace"safiyyah" Kasa ansawa tai tana son amshe hannunta "kasakan zan shiga gida kar aga na dade" "Zan sakeki amman why are you crying,kefa kika fada da bakinki cewar baki dace dani ba,itace tafi dacewa dani,har kina rokona akan in aureta,to kuma kuka namiye kike" Tarage sautin kuka tace"babu komi" "Akwai komi,meye cikin xuciyarki inaji ajikina kamar kin kwari kanki,kamar kin cutar da xuciyarki amman bazan iya gane haka ba sainaji daga gareki" "Aa babu komi sai anjima" Rike hannun yayi sosai yana sanyaya muryarsa yana rage mata sauti,cikin wata murya da tasaka ta lumewa cikin kujerar yace " *did u love Abdoul-naser*" Jitai har numfashinta yana niyyar barinta,maganar ta daketa sosai da sosai kawar dakai tayi tana aro jarumta tasaka ma ranta ahankali tace" sorry i don't lov.......love u" Lumshe idonsa yayi baice komi ba,ya dan kai hannun bakinsa ahankali kamar zai mashi kiss suka hada ido yasaki hannun yace"sai anjima" Fita tai yaja motar yabar wajen. Kafafunta kamar ba nata ba haka takejinsu kamar mai koyon tafiya ta nufi cikin gidan. [9/21, 3:59 PM] Mom Muhseen: 💞💞💞💞💞💞💞 *ABDOUL-NASSEER* *(ALFAH)* WRITTEN BY MRS BB MOM MUHSEEN FOR SALE 300 NAIRA ONLY 09034722970 🅿️..........48 "Yajikin naki uwata" Cewar baba kenan bayan shigowar fiya ta zame saman cinyar mama ta kwanta,tana jin kamar taita risgar kuka ko zataji saukin abunda yake damun xuciyarta da gangar jikinta. Idonta arufe tace"na samu sauki sosai baba,ya naka jikin kaima" Yace"yanzu muhseen yace zai koma ya taho daku ashe kuma kun taho" "Uhm" kurin tace don bata son ma ko maganarsa aimata. Mama tace"kasan yaron nan nagidan Alh muazzam ne ya taimaketa,akan idonsa aka saceta Allah yarufa asiri yabisu tare da yan sanda" "Wane yarone na gidan Alh muazzam?" "Malam har kamanta yaron nan Abdoul nasser" Canxa fuska yayi yace"madalla ya kyauta sosai,ana son irin haka" Daga haka sai mama tayi shiru don taga baison maganar. Tunda koma gida ya shige dakinsa bai ake fitowa ba,yarasa abunda yake mashi dadi magananunta kurin suka mashi yawo cikin kai,meyasa takeson cutar da xuciyarta saboda wata wadda bata san darajar mutun ba,bata san karamci da mutunci ba.har ta buda baki yace mashi ya auri zakiyya,tsaki yaja yana dukan bedside drower dinsa da hannunsa ko zafi bayaji. Nizata kalla tace bata sona,to daman waye yace yana son nata ita nan har zata ja ma mutane rai.idan tana ganin hakan daidaine shikenan bai shirya ansar zakiyya ba amman tunda ta nuna itace tadace da rayuwarsa fine. Wani zafi yakeji aransa to inba ta sonsa kukan ubanme yake mashi amota,mtsss yaja dogon tsaki kamar zai fito da halshensa don haushi. Knocking ake mashi yasake jan taki cikin tsawa yace"waye nan,banson takura" Yasan itace don malik baya nan. "Yaya kabude kofar nan pls muyi mgn" "Bana son maganar nikuma,pls out" Marairaice murya tai tace"yaya don Allah mana" Cike a haushi ya tashi yabude kofar kamar zai kifa mata mari yake kallonta. Tsaye yayi bai bata damar wuce wa ba yace"fadi inaji" Langabar da kai tayi cikin sigar da zata jawo hankalinsa tace"yaya magruba ta taho babu kyau bacin yamma" Wani jakin kallo yake mata yace"sai akace maki bacci nake ko,pls go i need to rest" Matsowa tayi sosai kusada shi kamar zata rungumeshi,wani takaici ya cikashi miye haka zakiyya keyi,ko dacan bata mashi wannan iskancin balle yanzu da baya jinta aransa. "Yaya Zan debe maka kewa nasan kana cikin damuwa." Wani kullutun haushi yazo mashi wuya,yadda take wani kusantoshi abun yake kona mashi rai. Fixgo hannunta yayi damugun karfi yayo wajeda ita bai ajeta ko ina ba sai waiting falo,yayi wurgi da ita saman kujera yace cikin fushi. "Stay away from me,inbacin iskanci nizaki ringa turowa kirji,angaya maki dan iska ne ni.kokuwa danake sonki sha,awarki nake,zakiyya!zakiyya!!zakiyya!!! Kinji uku ko kita idona wane irin haline kika aro kika yafama rayuwarki.shekarun baya ban sonki da wannan abun ba,ban sonki da sonkanki ba.ban sonki da wofintar da darajarki ba.ban sonki da rashin kunya ba,why yanxu kike yi just bcos of her Imagine!kinji kunya yarinya kankanuwa tafiki sanin meyadace da rayuwarta,tasan darajar kanta gata da kawaici da hkr da kauda kai.saike dakika kusan haihuwarta kike aikata abubuwan da basu dace dake ba.to last worning kitsaya iya matsayinki kafin na yanke mummunan hukunci akanki." Yajuya afusace yabar wajen. Kuka ta rushe dashi tana data sanin daukar shawarar da xuciyarta tabata,ita kanta yatoshe kaunar Abdoul ta rikitata hanyar dazata shawo kansa take nema,gashinan tasake bata rawar ta da tsalle. Malik bai dawo gida ba yana tashi daga wajen aiki ya wuce gidan dady sunyi waya akan su hadu gidansa,su gama sauraren wadanna recording din. Baima biyo ta gida ba don karya sake bata lokacin yau yake son duk dare sai sungama sauraren komi,kafin asan wadda ake ciki. Falon dady ya shiga da sallama tv ce keta surutu yasamu waje ya zauna yana turawa Alfah text din cewa karyaga bai dawo ba suna tare da ddy. Dadyn ne yafito suka gaisa suna dan tattauna abunda ya gabata sannan ya miko system din yace ya kunna. Shiga yayi inda suke ya lalubo gudan audion da basuji ba,ya kunna. Muryar ummu ce ta sake fitowa ras kamar lokacin take maganar. "Zakiyya muddin kika bata mun shiri Allah ya isa ban yafe ba,ke ba Allah ya isa kadai ba zan maki ba tsine maki zan kishiga duniya,inhar nice uwarki duk abunda na tsara maki shizaki yi saba mani kamar kin zabi tsinuwata ne,duk lalacewa ta dai uwarki ce ni dole kuma kiyi abunda nace" Shashshekar kuka zakiyya keyi tana cewa"umma kiban umurnin komi amman ban wannan,bazan iya yiwa Yaya Abdoul karya ba muddin wani abu yasamai ta silata Allah saiya saka mai,nikuma bazan yafe ma kaina ba.umma kiyi hkr ki ji tsoron Allah karki aikata abunda kike shirin yi" Ji kake tas tas tas,an wanke zakiyya da kyawawan maruka har uku cikin bala,i umma kecewa. "Harna haifi dan zai mun gardama,kedin wacece don

Table of Contents

Chapters

101 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});