Chapter 37
Chapter 37
Inba kwartuwa ba." Kuka tafashe dashi cike da kunan xuciya,wannan kalmar takwartanci tana bakanta zuciyarta,sosai take kukan tana ma malik magana"Wallahi yaya malik inbaka mashi magana ba bazan idasa abunda kakeso ba, wannan ai cin fuskane gaban ka yake zagina yana aibata ni kanaji kakasa takawa." Sai lokacin malik yataso yana daidaita fuskarsa yana son yadaina dariyar wajensu ya isa yana cewa"Itafa ba yar iska bace Abdoul kadai na cemata kwartuwa Haba don Allah." Shikanshi dariyar yakeson yi amman ya danne yasha Mur yace"oh babu dadI Keenan nida take ma sharrin giya,bazan daina ba har sai Rana data daina gaya mun kalaman da banso." "Shikenan zata daina amman saketa tatai gida dare yayi fada za aimata" Wani kallo yayi Mata yace "tashiga nakaita kasan Dai ba abun hawa zata samu yanzuba saboda duhu yafara,inba dan arxikin kaba wlh bazata shigarmun mota ba kucaka kawai." Saboda takaicin sa kasa agana tayi don ganin ma maganar kular da ita take,gashi anata Kiran salla ga wayarta akahe tasan anty nacan nakiranta hankalinta yatashi,bata san ma karyar da zatayi mata ba inta je,tsoran ta guda karta kira mama ta tambayeta kona biya gidan hakan zaisaka mama tayi tunanin yawo natai hankulansu yatashi daganan kashinta yagama bushewa wlh. Malik ya kalleta yaga duk ta zama so coll banda kwallah babu abunda take cikin tausayawa yace "kiyi hkr ya kaiki kinga kinyi dare zakufi isa da wuri akan kice zaki hau taxi ya zu,kafinma kisameta kin kara bata wani lokacin." Ba tace mashi komi ba don shima ya gama kular da ita over,bude mata gaba yayi tashiga kamar ta babbake takeji don haushi. Saida tashiga San an Alfah ya tilla mashi key dinsa yace"ban ma kaiwa kaida takejin maganarka saika kaita ba shikenan ba ." Kifa kanta tayi tana kuka tana data sanin zuwanta gidan. Binsa malik yayi da sauri yarikoshi cikin yadan canza fuska yace"Wanda yace kace kaizaka kaita shizaisa ka kaitan yanzu wlh ban kaiwa saidai takwana bisa titi," ya aje mashi key din yashige yabarsa don yasan dole zaikaitan shi kawai so take su shirya kansu. Fiyah kau ta gudirci cewa ita da sake xuwa gidan har abadan abada,cin kashin ya isa haka sai idan yasake ganinta sannan zai mata duk wulakancin daya ga dama. Fuska babu walwala ya dauki key din yawucr ya shiga yatada motar sukabar gidan. Kukanta take sosai saboda tasan yau Anty saita mata rashin mutunci. Kasa jure sauraren kukan yayi yakalleta cikin sanyin murya yace"aini zanyi kuka bake ba,amman shine don ke raboce shine kike kuka don kijaman sharri,nida ban iya kukan ba Ko" Kamar daman jiransa take tahau faa sa masifa tana cewa"Don kana ganina gidanka shiyasa kake mun duk cin kashin da ranka yake so ko,tau daga yau har gaban abada bazaka sake ganina ba balle har kaci zalina,kuma idan nace ban yafe ba kiran da karuwa da kake sai Allah yasakaa man." Murmushi yayi yana kallon waje yana son kar murmushin ya bayyana yace"gaya man inda zan kaiki kokuma na kaiki kasuwar siyar da mutane." Kirjinta yasake dukan tara tara babu arxiki tai saurin gaya mashi,sannan yadauki hanyar unguwar. hankalinsa kwance yake tukin hannunsa gudane yake juya sikiyarin dayan kuma yana shafa kansa sannan ya jujjuyashi gefe da gefe alamun dai kilan ciwo yake mashi kokuma gajiya ce ke dawainiya dashi. Baisake mata magana ba haka itama bata sake mashi magana ba don cike take dashi,don ita tashin hankalin da zata. tadda agidan shine damuwarta. Juyowa yayi yana kallonta harararsa tayi ta gefe ya miko hannunsa kamar zai tsole mata ido Mata saurin janyewa tana turo baki tana magana kasa kasa Unguwar suka shigo tafara mashi kwatancen gidan har suka zo kofar get din. wanda mutane suka tarar cikinsu har uncke yahya da muhseen sai wasu abokansu,wani rugugin tashin hankaline ya taso mata kallonsa tai shima ita yake kallo hawaye suka wanke mata fuska tace"hankalinka ya kwanta yau za,ai ferfesuna gaidanmu burinka ya cika to bari kajii muddin labarin yaje ga babana har yayi silar dana bar makaranta ta kaida Allah,wlh baxan yafe maka bah" Mrs bb ce Mom muhseen. [9/17, 3:38 PM] Fauziya Madaki: 💞💞💞💞💞💞💞 *ABDOUL-NASSER* *(ALFAH)* WRITING BY. MRS BB MOM MUHSEEN. WATTPAD NAME HUMAIRA7531. *DEDUCATED TO ZAUREN MRS BB AND ALFAH FANS* 🅿️..........27 Kuri yayi da idonsa akanta,yayinda kalamanta suke masa zafi cikin xuciya,yadda take furta mashi Allah ya isa take cemasa shida Allah.jinsu yake kamar ana zuba mashi dalma cikin ransa,dandanan zuciyarsa ta hau ransa ya b'aci baiso bayyana bacin ransa ba,yaso su rabu lafiya yadda bazata rikesa ba,shima kuma daya riketan zai yafe mata idan xuciyarsa ta huce,amman ta wargaza komi bazai iya jure zafafan kalamanta akanshi ba. "Kabar kallona haka kabude mun nafita inyaso kome zasuyi mun suyi mun din........hannusa ya cire ya dalla ma fuskarta mari,idonsa yana rikid'ewa cikin muryarsa data canza amo yace"karkiga nayi sanyi kidauka ko lusari nakoma,inanan ayadda kika sanni nabarki da wannan kilan yazama silar fitar cikin rayuwata,ficemun amota ballagaza ya sunkuyo ta wajenta yana bude mata kofar wanda har gashin kasunbarsa saida ta shafi hancinta da bakinta,,,,,wani irin tsammm taji tsikar jikinra tatashi yana gama budewa,duk idon mutanen akanta. Jitake inama ta tsaga kasa tashiga dawane idon zata kallesu ga hawaye share share sun bin ta,wane kallo zasuyi mata. Bata da wani zabi daya wuce tafito,haka ta fiton jikinta a mace kafarta daya take dazun take ciwo har yaja mata d'ingisawa. Mai mako taga yaja motar ya tafi saitaga ya fito yana nufo su uncle dke tsaye suna kallonta......"nashiga ukuna mezai gaya masu,karyaje yaja mun sharri zai iya yin komi don ya bata mun suna,suna ganina da mutunci suzo sudaina,kamar ta fizgoshi takeji amman ina yayiriga ya isa har suka gaisa dasu uncle ita dai tana tsaye kamar antsamota daga ruwan zafi,innalillahi kurin take kira don itace zata kawo mata dauki. Can tajiyo muryarsa yana cewa uncle"na dawo daga wajen aiki shine tsotsai ya gitta na banketa,so sai na kaita asibiti aka duba ta ko tayi rauni,to Allah dai ya kiyaye kafarce ta dan bugu babu mummunan ciwo......tanata kuka bazata biyoni ba naga yadace na daukota don kar asamu matsala,kuyi hkr don Allah." Uncle mamakine ya kamashi ganin Alfah don yasansa sosai,friend dinsa ne lokacin da sukai karatu Spain,amman ya lura baigane sa ba. "A haba ba komi wlh ai tsotsai baya wuce rana,mu munanan hankula sun tashi anata nemanta,ga wayarta kashe abunda duk ya sake tada mana hankali kenan,ai angode Allah tunda komi lafiya xoki shige gida sofiyyah,sannu kinjiko." Muhseen da ya kafeta da ido ya isa inda take yana ansar jikkarta yana mata sannu kamar zai dauketa,idon Abdoul yana kansu har suka zo suka rabasu zasu shige. Uncle yahya yace"bazaki masa godiya ba." Kallon cikin idonsa tayi kwalla tab ga idonta tace"thank you"ta wuce mujseen na biye da ita kamar jela. Maido hankalin sa yayi ga uncle yahya suka sake gaisawa har zai wuce yace masa"kamar Alfah ko." Jiyowa yayi da murmushin karfin hali yana kallon uncle din sosai. Kafin yace"yahaiya quru!!" Dariya sukai suduka suna sake sabunta gaisuwar cike da jin dadin ganin juna,nan fa suka hau hirar yaushe rabo kamar bazasu rabu ba karshe sukai exchange din contact yatafi. Bayan shigarta gida Anty na ganinta ta ajiye babyn tana nufota cikin masifa zata mareta muhseen yayi saurin tarewa, "Haba
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101