Chapter 35
Chapter 35
dashiba,hargobe tana nan tana dokon kaunarsa,tana renon soyayyarsa taya ni Safiyya Zan iyaceto da wadannan masoyan masu tsananin begen juna. Na tabbata yadda zakiyya take cikin wannan yanayin na shauki da begensa haka shima yanajin wannan feeling's din,saidai taurin xuciyarsa da kafewa bazai barshi asan DA haka ba. Kukan yayi kasa sosai tana shashshekar kukan kasa kasa, Wannan lokacinne fiyah ta Fara magana cikin natsuwa da furta kalma dalla dalla. "Sunana safiyyah kabir El-ladan wadda mutane sukafi kira da fiyah...........ta zayyane Mata tas tushiya mafarin dawa,daga lokacin da ta hadu dashi sanda akaban keshi tatasho makaramta,zuwa sanda sukai rigima da feea da mafarin shigarta rayuwarsa komi ta zayya nema zakiyya,wadda kukanta yadawo sabo jin halinda masoyinta abun kaunarta yake ciki. "Nasha wuya,konace inacikin shan wuyar akan lamarin Alfah.don yadda yake da xuciya tunkararsa wani tashin hanakine,badan Allah yakiyayeni ba zakiyya Abdul karya kafafuna zai tas.Amman nima inada tawa kafiyar idan nasa kaina Abu,shiyasa duk abunda yakemun nake shanyewa,tunda har malik yajure abunda yake yi nima naji Zan jure.saida nafetsare idona na fitsare kafafuna sannan lamarin Abdoul Allah da ikonsa yafara dawowa cikin natsuwarsa,Amman har yanzu da saura.zakiyya banda wani buri daya wuce na maido ma mami d'anta,na dawo maki da masoyinki na dawoma Da ABBI dansa.Wanda malik yaban labarin rayuwarku dana soyayyarku,amman haryau basu san farin wannan tashin hankali ba.......da nazauna nayi tunani nayi dogon nazari naga cewar,babu Wanda Zan iyatunkara da wannan maganar na tsira saike dubada tsarin soyayyarku da kuma yadda abun yazo kema bada son rankiba." Tana kuka tace"wlh fiyah bada son raina ba,Allah shike ganin xukatan bayin sa na tabbata yaga tawa xuciyar ban so ba.........." Katseta fiyah tayi tace"nayarda zakiyya bada son rankiba Amman da saninki,kinsan komai duk wata kullallaiya da kunshe kunshe kinsani kuma dake akai,anyi anfani da karfin iko an jaki ciki kuma kin aikatan." Tana kuka sosai tace"fiyah,wlh duk hasashenki haka yake ba aikin kowa bane sai na mahaifiyata umma da yaranta,saboda kiyayyar da sukewa Abdul da mahaifiyarsa............."ya isa naji wannan zakiyya,Amman yanzu matsayin ki na masoyiya wadda Abdoul yaso soyayya Mai inganci,wace irin gudunmawa zaki bashi kasancewarsa cikin wannan halin,sannan nasan kece wadda Abban su feea zai Aura watau Alh kwangila,kuma basai na tambaye ki ba nasan bakison wanan auren akwai dalilin kullashi ko nayi karya." Share kwallarta tayi tace"bakiyi ba fiyah,tabbas aurena da Alhaji kwangila duk shirinsune shida umma ta........muryarta tayi rauni sosai tace"wlh safiyyah Ina bakincikin halin da umma tajefa kanta kuma tajefa mu,Alh kwangila dadiron umma ne Abdoul ne ya tab'a ganinsu sau daya,mafarin suka Fara shirya masa tuggu.daman ga kiyayyar da suke mashi sai a bun ya zame ma shi biyu.Zan sanar dake komi Safiyya don kuwa nasan zaki taimaka mun,kuma bazaki Bari Abdoul ya wulakanta ba,Amman Zan so kiban lokaci zuwa jibi sai musake haduwa zanzo da abun recording kidauki duk hirarmu,koda bayan raina nasan Abdoul ya wanku mutanen dake masa kalon dan iska mashayi zasuzo suna dasun Sani." Cikin jin tausayinta tace"zakiyya mezai tsayar damu har jibin,karki manta aurenki fa sake matsowa yake." Tace"haka ne,inason binciko wasu abubuwane,domin ahalin yanzu umma a bun tsoroce safiyyah.akwai abunda suke shiryawa ita da yaranta zuwairat DA Ameenah DA haulat. Khadija ce kurin shiryayya,itama bayan barin abdoul Naringa janta da nasiha da kwatanci har nayi nasarar jawota jikina,yanzu so nake nasan mesuke shirya wa Wanda zan recording komi nabaki ajiye." Jinjina Kai safiyya tayi tace"wannan ma dubara ce,Amman inajin tsoron kar suganeki suyi maki wani abu." "Ai yanzu sun dauka na mance da komi,nashiga cikinsu,ganin na anshi auren hannu biyu ban nuna kiyayyata dashi ba,ina anso masu kudi wajen Alh sunayin yadda sukeso. Daman nashirya daukar recording komi naje naba mami mahaifiyar Abdoul.don nayi alkawarin Ana gobe daurin aure Zan gudu inshiga duniya." Sai gashi Allah ya turo Mani ke,naji dadin hakan kuma naimaki alkawarin baki hadin Kai dari bisa dari,koda Abdoul bai auran ba nayi abunda ya dace." Fiyah tace"balle ma insha Allah nadauki nauyin wanan cikar burin naki zakiyya." Kallon agogo fiyah tayi tace"inason naje na ga malik,inkoma gida da wuri kome kenan zakiyya zamuringa waya kafin jibin. Rungume juna sukai suka nufi motar zakiyar wata dankareriya tace"Alh kwangila yasiya mun,saboda farin cikin zan auresa mafarin fa yasaki matarsa uwarsu rafeea." Fiyah tace"ta gaya mun shiyasa ai na zage insha Allah aniyarsu zata koma masu." "Muje na kaiki gidan inma zansamu ganinsa." Murmushi fiyah tayi tace"zakigansa harma saikin ringa korarsa" Dariya tayi tana tukin ta na cewa"Allah ya nuna man wannan rana." Fiyah tace"Amen summa Amen tanajin wani abu yana yin raga ragada zuciyarta da ruhinta. *plssss sorry kwana biyu kunji shiru wlh banda lfy ga ciwon ido I need ur prys* Ina alfahari daku masoyan ABDOUL-NASSER ALFAH. MRS BB CE MOM MUHSEEN. 09034722970 [9/17, 3:38 PM] Fauziya Madaki: πππππππ *ABDOUL-NASSER* *(ALFAH)* WRITING BY. MRS BB MOM MUHSEEN. WATTPAD NAME HUMAIRA7531. *DEDUCATED TO ZAUREN MRS BB AND ALFAH FANS* _WANNAN PAGE DIN KYAUTANE GAREKU ALFAH FANS,KUYI YADDA KUKESO DASHI MALLAKIN KUNE SABODA IRIN KAUNAR DA NAKE MAKU_ππππ π ΏοΈ.........26 Zakiyya ta sauke fiyah tajuya badan ranta ya so zata tai ba,saidan batasan mezata yiba kuma tafi bukatar indan komi ya bayyana sai su hadu alokacin zata gane cewar idan yana kan turban soyayyarta kobaya bisa,Amman yanzu tabbas idonsa yasauka akanta tashiga ukunta yadda taji fiyah tana gaya Mata yadda Abdoul yakoma yanzu saurin fushi dazafin xuciya. Kwallarta tashare tafurta"kayi hkr masoyina bayadda na iya da mahaifiyata muddin nace zan Saba Mata ratuwata zata lalace,hakika nayi kuskure abaya da har bari akai anfani dani wajen lalata maka rayuwa Abdoul,Amman yanzu kam ko hakan zayyi sanadiyyar rayuwata wlh saina bayyana gaskiya domin maidomaka da hasken rsyuwarka daya disashe,Abbi yana cikin tashin hankalin rashinka Abdoul,bazai dai iya fitowa fili yanuna ba,don bala,in umma bazai barshiba.nayi imanin cewar duk randa kasan cewar abunda Abbi yayi maka bayacikin hayyacinsa zaka mashi uziri,zaka hucedaga kullatarsa dakai.insha Allah muddin Ina numfashi cikin ikon Allah komi zaizo ya warware." Hawaye takeyi natausayin kanta DA shi kanshi abdoul din. (Nikau nace bakisan YAN ALFAH FANS suna can suna kare maki tanadiππ) Malik yini yayi yana tunanin Anya ba fushi fiyah tayi ba,ganin tun safe yake nemanta baya samun ta. Soyake yabata hkr da abunda Alfah yayI mata airport,kartun yanzu tace tagama aikin bacin akwai saura,duk da ganin cewa canjin da Alfah yazo dashi maigirma ne bai dace tace zata barsa a haka ba,zaiso muhimmin al,amari maigirma yawanxu cikin xukatansu,abunda yaketa ma fafutuka kenan don ahalin yanzu baiga wadda tadace da Alfah ba bayan safiyyah.Amman yaga babu hakan tattare da ita to balle shi da Idan yabotsare babu mai iya daidaitashi bayan itan. Gajiya yayi da kwanciyar yatashi yayi wanka San an yawuce masallaci,don Alfah tun bakwai da rabi na safe yana company. Yana kan hanyar dawowa daga masallacin ya hango kamar tsayuwarta,wani dadi ya kama shi ganin dagaske itance tana kokarin kiransa,murmushi yyisaddakiran yashi go mashi dauka yayi yana cewa"nayi tunanin kinyi fushi qanwata" Sautin murmushinta yajiyo yana kallo fuskarta data Kara yin kyau sosai. Jiyai wani iri cikin ransa,inama baiyyi alkawarin hadasu da amininsa ba,da babu abunda zai hana yayiwa kanshi kamu,da ace sannan kwanakin dasuka wuce da tsotsai yasa salon da yake mata ya Kama ta tuntuni,to tabbas a bun nasu zaijuye yarikide ya koma zazzafar kauna,Amman saita kibashi hadin kai Wanda shi kanshi hakan
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101