Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 25

Chapter 25

Abdoul Nasser Alfa Book 1 Complete Hausa Novel 1,289 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

karshe sai murna tae tace kafin ta dawo kowa ya ajiye mata gift dinta.Tare suka tai saida suka ajiye yasmin sannan suka isa makaranta. Suna kan hanya text din malik yashigo wayarta dubawa tayi da murmushi akan fuskarta . _INA FATAN MA,ABOCIYAR MURMUSHI TA TASHI LFY,I KNOW U ON UR WAY TO SCHOOL,ALLAH YA BADA SA,A IDAN KIN DAWO I WANT SEE._ Kallonta feea tayi tace"duk da ban sani ba kuma baki gaya man ba da alama dai fiyah tayi sabon kamu,kinsan kuwa maganar mu tana da nasaba da haka zanso nima kimun wannan hanyar." Kallon waje fiyah take tana sauraren kalamanta tana komarin dorasu bisa ma,auni amman iyakar tunaninta tagaza hasaso komi. *aradu nagaji sorry mu hafu gobe* Mrs bb ce Mom muhseen. [9/17, 3:37 PM] Fauziya Madaki: 💞💞💞💞💞💞💞 *ABDOUL-NASSER* *(ALFAH)* WRITING BY. MRS BB MOM MUHSEEN. WATTPAD NAME HUMAIRA7531. *DEDUCATED TO ZAUREN MRS BB AND ALFAH FANS* *INA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA WANNAN LABARIN DA KUKA NISHAD'ANTU DASHI WATAU _ABIN CIKIN RUHINA_ TO KU MATSO KUJI GA WANI SABON SALON KONACE SABUWAR TAFIYA,KONACE TAKU NA BIYU ACIKIN WANNAN LABARIN WATAU CIGABAN ABIN CIKIN RUHINA MAI TAKEN _SANYIN IDANIYA_ SABODA IRIN KAUNAR DANAKE MAKU YASA BAZANSO WANNAN DAMAR TA WUCE KU BA,DON KUWA WANNAN KARON SAI KUNCE KHAIRAT DA AREEF BASU IYA KOMAI BA.DAURE KI FIDDA NAIRARKI DARI 200 KACAL DOMIN MALLAKAR NAKI,KUNSANI MOM MUHSEEN BATA LITTAFIN BANZA.INA KASA KUNNE DON SAURARENKU.* 🅿️..........19 Wani lungu ta samu ta shige tana haki,kirjinta d'agawa kurin yake saboda tention.silalewa tayi k'asa ta fashe da kuka kalamansa suna sake dawo mata ras ga kunne,babu abunda yayi bala,in kuntata mata zuciya irin yadda yakirara karuwa tana biyo maza har gida..........cikin kuka tace"Allah kana gani niba haka nake ba,wlh niba yar iska bace kaga zuciyata kaga abunda ke cikinta,kasan niyyata ban fara wannan aikin don kusanta kaina da malik balle shi,hasalima banda abunda nake k'yama kamarsa.Allah kasani bana kaunarsa wannan kalamin ya sake jefaman k'insa,natsani kalamr karuwa balle a alak'anta ni da ita,kaida Allah Nasser wlh sai Allah yasaka man.bazan yafe maka ba.......kuka take iyakar karfinta tana kallon yadda guyawunta duk suka guggurje,banda zafi da rad'ad'i babu abunda suke mata,wani hamami da ya nusar mata hanci shine ya tuna mata da giyar daya antaya mata ga fuska,runtse ido tayi tana jin zafin hakan har cikin ranta. Hawaye suka sake b'alle mata "d'an iska matsiyaci wlh Allah ya isana." Tashi tayi tana d'an gasa k'afar ta fito titi,wani shop ta gani ta gangara taje ta siyo ruwa ta wanke fuskarta tas,amman har lokacin tanajin warin giyar yana nusarta,har wani tashin zuciya takeji. Daker da taimakon mai wajen ta samu abun hawa,ganin yadda take bukatar taimako shiyasa yaga yadace ya taimaketa. Tana sauka tayi kokarin daidaita kanta amman ta kasa,ciwo raunikan suke mata duk ta tattare rigarta sama.d'alha ke mata magana bata tsaya saurarensa ba ta shiga gidan tana kuka..........gabaki daya suka yo kanta da tambayar lafiya,yesmin na ganin halin da take ciki ta rushe da kuka tana cewa. "Mama Adda taji ciwo zokigani wlh kafafunta duk sun gurje." Mama dake cikin kitchen tana shirya ma baba abincin dare ta fito da sauri jalal dake saka takalman kwallo yace"garin yaya haka fiyah." Kukan take tana jin inama ta sanar dashi abunda yafaru,amman tasan itace aciki inta sake wani yaji wannan labarin. "Yaya motar muce ta kife wani mai mashinne ya shigar mana gaba,yawancin sauran y'an cikin motar suna asibiti ganin ni ban jigata sosai ba yasa nace ni akawoni gida." Salati duk suke suna jajanta karyar data lafka masu,jalal yace "sannau aida anje dake anyi maki checkup ko kinji rauni k'ashinki." Girgiza kai tayi tace"Aa yaya banji ba kawai dai wannan ne." Sannu kawai suke jara mata tana ansawa daker. D'aki ta wuce ta cire kaya ta daura towel,ruwan zafi yesmin ta jona mata ga heater cikin d'akin tana ta mata sanni cikin tausayawa. Sai lokacin tace"yesmin ina baban yake,ban ganshi ba." Tace"Addana baba yafita kasancewar basuyi masa komi ba,yana gama cin abincin rana yatai wajen aikinsa." Girgiza kai fiyah tayi tace"baba bai ko hutawa cikin iyalinsa ya kwana biyu bamu hadu ba,amman daga fitowa ya fice wajen aiki,mutanen da ko cigiyarsa ba suzo ba kwana biyu mts!me ma akedasu marasa mutunci." Ruwan yana zafi ta juye mata ta had'a mata tace"Addana gashican kiyi wankan sai na tayaki shafa magani." Cikin kulawa tace"sannu yesmin ngd kinjiko." Murmushi tayi tana fita daga d'akin. Haka Allah yayisu suduka kowa yana son d'an uwansa,idan abu ya samu guda kamar shi ya sama,kulawa suke da junansu sosai kuma wannan duk tarbiyyar mama ne. 💞💞💞💞💞💞💞💞 Alfah yana ganin ta b'ace masa ya dunk'ule hannu ya kaiwa bango naushi nan take hannunsa ya fashe jini ta samu hanyar fita,amman saboda zafin da zuciyarsa take masa yasa ko ajikinsa.......malik ya fito afirgice yana kallonsa,baima lura da hannunsa dake zubar da jini,cikin b'acin ran da bai tab'a ganin malik aciki ba yace masa. "Abdoul wlh idan kasake wani abu yasamu yar mutane zaka sha mamakina,don wlh zan cire sanayya na yimaka rashin mutuncin da baka tab'a tunani........kai baka bin komi asannu,komi saika zafafashi idan ma karuwarce meya shafeka ne wajenka take zuwa.kai da kake zuwa club d'inka wani ya rik'eka kokuwa wani ya kiraka da d'an iska.......yarinya tana iyakar kokarinta duk don kai duk don kadawo cikin hayyacinka kagane daidai da ba daidai ba,amman naga alamar so kake ka nakasta yarinyar mutane." Kamar Abdoul yasamu tv haka yake kallon malik,cike da tsananin mamaki da rud'ani. Tunda Allah ya had'asu tsawon shekara tara kenan irin wannan tsawar da hargagin malik bai tab'a yiwa Alfah ba........kauda kai malik yayi ganin irin kallon da yake masa,cike da sassauta murya yace"inhar baka son musamu matsala karage wannan zafin ran,karage yiwa wannan yarinyar azaba kar tsotsai yasa ka nakasta ta." Har lokacin Alfah bai samu damar tankawa ba,binsa yake da kallo kurin kamar wani status. Har malik ya juya zai shige cikin gidan idonsa ya kai ga jinin da yake zuba ga hannunsa.......cikin tsananin tsoro da firgice ya dawo garesa yana niyyar rik'o hannunsa cikin wani irin sauri Abdoul ya kauce ya shige yabarsa nan,binsa yayi cike da tsoro yana kwala mashi kira amman bai juyo ba. Shigewa yayi bedroom dinsa ya banko k'ofa yama rasa mezaiyyi sai ya silale kasa yadafe kai,yanzu zafin ya zame masa uku gana ciwonsa gana maganganun yarinyar nan,ga kuma wad'anda malik ya gama jera masa duk akan wannan kidahumar yarinyar..........tashi yayi yajawo first aid box yazo ya fara bawa kanshi treatment,tunda bayan tsawon lokaci bai tabajin ciwo ya yi yunk'urin tai makon kansa ba sai yau,hasalima kullum kokarin neman abunda zai zubar masa da jini yake,amman yau saiya tsinci kansa da bawa kansa kulawa........amman har lokacin wannan xafin na cikin xuciyarsa bai barsa ba,yana gamawa ya nad'e da bandage ya canza kayansa dasuka b'aci da jinin,ya kalli agogo nan da minty arba,in jirginsa zai fashi yana gama shirywa ya dauko bakin glass da fesing cap ya saka,ya rufe fuskarsa wadda duk da rashin murmushin da baisa ba,hakan bai hana ruwan kyansa fitowa ba......muryar malik yaji cikin rauni da danasanin kalaman daya gaya masa yace. "Kayiwa girman Allah abdoul ka bud'e kofarnan wlh dressing kawai zan maka nasan maganganuna sun b'ata maka rai,kayi hkr ingama yimaka dressing din saimuyi magana............baigama rufe baki ba ya

Table of Contents

Chapters

101 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});