Chapter 51
Chapter 51
jiya zuwa yau sukace zasu aiwatar.inajin tsoron abunda umma dasu zuwairat da yaya mamman zasu aikata,yaya malik duk yadda kake zaton rashin imanin umma ya wuce nan,inhar akan kudine zasu iya yin komi wlh.yanzun haka kusan shekara guda kenan umma tayi yadda tayi Abbi baya kula Ammi,ko inda part dinta yake baya zuwa,suna cikin wani hali itada ni,ima.hakan yasa naje na sanar da dady halkn da ake ciki mafarin kenan yake hidima dasu,duk abu da suke so yake yi masu." Hankalin malik yayi masifar tashi,dajin abunda zakiyyar take fada saurin rarumo wayarsa yayi yana no layin Daddy. "Assalamu alaikum,daddy kana gida inason ganinka emergancy ne" "Malik,akwai matsala yanzun haka ina nan asibiti Abbinku ne baida lafiya ankawo mashi harine,Allah yakawo mashi mai taimakonsa mahaifin safiyya shine ya taimakesa,ta dalilin haka mahaifin safiyyar suka halbesa ga kafa shima ayanzu gashi nan asibitin." Cikin tashin hankali yace"baban safiyya dadyy,innalillahi wa inna ilaihir ra,ju un" Silalewa malik yayi kasa yana jin xuciyarsa kamar zata fito waje "daddy wane asibitinne,fatan suna lafiya babu dai wanda yarasa ransa cikinsu ko." "Anci sa,a Allah baibasu nasara ba Amman baban safiyya yafi Abbinku jinjiki gaskiya" Kashe wayar yayi duk ya gigice. Haka zakiyya kukanta yadawo sabo fil,duk abunda sukeyi Abdoul yana bakin kofa bai bar wajen ba yana jinsu,wata xuface take wanke mashi fuska da jikinsa,mahaifinsa da mahaifin safiyyah. Soyake kar abun hadamai soyake ya yakice tashin hankalin dayake ciki,amman ina abun ya ci tura abun ya gagaresa. Idonsa yayi wani irin fitinennen jaa,mezaiyyi meya kamata yayi? Aa babu abunda zan mashi ko addua bazan mashi ba,bai dace da samun addua ta ba koma mai zai fatu dashi yaje yayita faruwa bai damai ba. Fitowarsu kenan suka hanhi shigewarsa cikin part din malik, Ayadda ya fahimci tafoyarsa tabbas yaji komi bazai iya gane wane irin hali yake ciki ba. Shida zakiyya suka shiga mota suka bar gida xuwa asibitin. Badai editing kuyi hkr da typing error. Don't share it pls i beg. Bcos its for sale inkina bukata ki tuntubi wannan number. 09034722970. [9/17, 3:42 PM] Fauziya Madaki: 💞💞💞💞💞💞💞 *ABDOUL-NASSER* *(ALFAH)* WRITING BY. MRS BB MOM MUHSEEN. WATTPAD NAME HUMAIRA7531. *DEDUCATED TO ZAUREN MRS BB AND ALFAH FANS* 🅿️.........37 "Mama kune,banji tsayiwarku ba" Kallonta mamar keyi cike da tuhuma yayinda fiyah cikinta ya duru ruwa,tashiga ukunta inhar mama taji abunda take gaya ma ni,imah. "Mike gaya mata har yasata kuka safiyya?ke rayuwarki yan shige shige ya maki yawa,da kinga mutun na cikin damuwa saiki shishshige mashi,ina ruwanki da ita dake nake kinmun xuru da ido,mekikai mata" Kamar zata fashe da kuka tace"nikuwa mama mezan mata,daga na mata yamaijiki mungode da abinci,shine ta fashe da kuka tana cewa da badan baba ba da shima Abbin nasu sun rasashi kamar yadda suka raya yayansu,shinefa nake lallashinta" Harararta mamar tai tana nuna hanya "wuce muje,banson wannan shishshigin na gaya maki,ga dalha can zai kwana dashi muje kidauki takadda kicigaba da karatu tunda kinsan gobe iwar haka kin dawo daga jarabawar" Tafiya sukai gida don basai ma sun kawo masu abinci ba wanda ni,ima ta kawo ya wadacesu. 💕💕💕💕💕💕💕💕💕 Suna dawowa daga asibitin falon sukai ma tsinke,wanda suna shiga sukai kicibis da Abdoul xube kasa ya sankare.......aguje suka isa gareshi suna jijjigashi,Amman baisan sunayi ba. Tuni zakiyya ta rushe da kuka jikin malik har rawa yake ya lalubo wayarsa yashiga kiran dr............"babu lokacin gaisuwa kazo gida babu lafiya Abdoul ya suma ban san ma tun lokacin da yake ahaka ba." Tusashi gaba sukai harda malik din suna kuka,ita harda kara shine dai yake kwallah.tausayin alfah ya kamashi tabbas bayan tafiyarsu yashiga tention ba karami ba,dama ba idasa warkewa yayi ba daga wancen kwanciyar da yayi. Cikin kankanen lokaci saiga dr yazo yashiga dubashi,yafi awa akansa amman babu numfashin Alfah babu labarinsa. Cire abun awon yayi yana dafe goshi yace ma malik. "Malik saimun dangana da asibiti,abun babbane amman insha Allah bazata gagaraba" Daukoshi sukai sukasa shi mota zakiyya kamar zata haukace don kuka. Malik yace ta zauna gida fitarta hadarine ga rayuwarta.dole fa dawo ta dasa sabon babin kukan,saida dr yayo gayyar wasu likitocin suka dafkaka kanshi suna dubashi,kafin Allah yasa su iya gane matsalar.numfashinsa ya fara daidaita amman ciwon dake cikin cikinsa shine yajawo hakan,hanyar da zasuyi mashi maganin ciwo suke nema,koya farka zai iya sake sumar don ciwon ne aka fama. Fitowa dr yayi yana share gumi hankalinsa atashe,meyaja har ciwon yayi girma haka zuwansu na farko yaga ciwon karamine,wanda har yace ma malik inhar yabar shan giyar zai warke tas,daker idan nan gaba Alfah ba ai mashi aiki ba don ciwon ya kusan zama wost koma yace yakai. "Dr lafiya ya jikin nashi,Allah yasa babu wata matsala." Malik ne hake fada cikin rudu da rikicewa. Dafa kadarsa yayi yana riko hannunsa yace "cool down malik,insha Allah babu abunda zai faru kawai dai tambaya zan maka,daman ya jima da wannan ciwon ne kuma wane irin magani yake sha,don da alamar yana shan magani sanan yasha abunda ya tada ciwon.don raunin baya son cool water or heat,cikin biyu akwai daya." Kan malik ya kulle wane ciwo yake magana akai,a iyakar saninsa alfah bashida wanj ciwo,to ya kai dr yake mashi maganr ciwo.? "Kaga dr,nifa bansan Alfah da wani ciwo ba bai gaya mun ba,bacin ciwon xuciyarsa basan komai ba,wane irin ciwone yasamai don girman Allah dr karka bari narasa shi,bazan iya wata rayuwa mai dadi babu shi ba,dr kuyi iyakar kokarinku don girman Allah wlh ko nawane za,a biya" Girgiza kai yayi yace mashi"malik kwantar da hankalinka Abdoul zaitashi da iznin Allah,amman dole sai munsan magnin dayake sha akan ciwon,ta iya yuwuwa kaine baigaya ma wa ba,dole sai munsan sa sannan musan abunyi,kaje gida dakinsa kayi bincike sosai ka natsu kaduba bazaka rasa maganin dayake sha ba,saika kawo mana shi.kuma kabar batun kudi Malik ni xan dauki nauyin hidimar rashin lafiyarsa,bazan mance da alkairin sa gareni ba koza,a shekara dubu don haka karka damu maza kaje kadawo." _anan ina son jawo hankalinmu,yan uwa mu zama masu hallaci shi Alkairi abune mai kyau,duk wanda ya maka shi muddin kai dan halak ne,kuma mai rike amana dole wannan abun zai tsaya ranka,har kaima kaiyi burin mayar da wani alkairin bisa ga wanda akai maka,muguji mayar da sharri kan Alkairi wani zaimaka abun alheri,kaikuma zuciyarka babu Allah Aciki saika kudiri mayar mashi da sharri,wannan ba daidai bane akwai abunda za,ai maka duk kudinka da wadatarka zakaji dadi,mu zama masu amana da rike alkawari,duk wanda ya maka alkairi kokarta kaima ka saka mashi da makamancinsa,Allah yasa mufi karfin xukatanmu Allah ya tsare xuciyoyimu da aikata badaidai ba_ Haka malik ya juya ya nufi gida babu natsuwa kokadan,shiyasa ma yahau taxi don bazai iya driving ba. Dakin alfah yayi ma tsinke duk wata drower dake dakin yaringa haukacesu yana dube dube,duk kankantar takarda saiya dubata duk ya gigice gani yake kafin yaje za,ace mashi Alfahn ya mutu.xufa yake hadawa yana hwaye,Allah yasani yana son abdoul bayason rasashi abdoul yasha wuyar rayuwa bai cancanci mutuwa yanxu ba. Yafi minty talatin yana dubawa bai samu komi ba,ya tashi ya bude wadrop dinsa nan ma yayi mashi watsa watsa da kaya,daker da jibin goshi yasamu wasu kwayoyi cikin wata leda.daukosu yayi yana kallo bazai iya tantance ko namiye ba,don haka aljihu yasasu ya fice kamar walkiya. Zakiyya ma
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101