Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 67

Chapter 67

Abdoul Nasser Alfa Book 1 Complete Hausa Novel 1,297 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

ubanki kuma duk abunda nake ba donku nake ba,ko kunfi son ya hada komi ya handame shida uwarsa,to bazai yuwuba ko dayardar ki kobabu zan aikata kuma wallahi kika tona mun asiri bazanji komi ba don saka ancire wuyanki shegiya,kilan ma asibiti akaimun musayarki." Dariya zuwairat da haulat sukai ummar tana cewa"haulat dake zamuje,don haka figarmun yar iska kikaimun ita mota inbaki iyawa kiramun mamman" Shiru ne ya biyo baya saidai motse motsen abubuwa da akeji,an dauki tsawon awa guda babu wata magana,malik zai kashe dady ya daka tar dashi. Saida akaci awa daya da rabi sannan sukaji magana tana fitowa,amman basu san kota waye ba ce "hajiya ai aikin ki baida matsala kawai kudi zaki xube sai kuma aljani gudunbala dake son kebewa da wanan" Cikin kidima umma tace"ban gane kebewaba boka,budurwa ce fa ya zakace haka aa ban yarda da haka ba.har gara ya kebe dani gaskiya" Kuka kefitowa daga cikin system din na haulat tace"wlh bazan yarda ba saidai idan zakiyyar ce za,a yi da ita umma nidai aa" Tsawa bokan ya daka masu yace inhar bazasu yarda ba sutashi subashi waje shiba mutumen banza bane. Haulat na kuka haka umma ta tusata cikin wani shegen daki da warina saiya saka gudawa. Biyota bokan yayi yana washe baki,ya dauko wani hayaki yana mata har hankalinta yagushe sannan yayi abunda zai da ita,yagama yafito yana lashe baki. Yace"sauran kudin aiki don Aljani kungunbala ya yaba da wannan kebewa yace aiki kam babu kakkautawa," Umma tace"godiya nake boka,ita wannan so nake asakar mata jini sosai wanda zai dauki hankalin mutun,na kwana uku sai adauke shi don plan dinmu yayi nasara,shikuma uban gayyar maigidan kenan sonake asaka mashi tsanar dan nashi,kuma duk abunda mukaje mashi dashi zai yarda ya aikata,sannan uwar yaron itama asakama maigidan tsanarta da ita da diyarta,boka sonake komi ya dawo hannun na nida yarana,matsayinda dansa ya samu nawa dan ya maye gurbinsa.kuma arufe baki kowa kar wanda ya tanka" Wata mahaukaciyar dariya ce bokan yayi yace"shegiya la ananna,ke kinma fini shedancin shegiya kenan,Aljani kututu ya kara maki ni,ima Alh kwangila yadade yana kwasar ganima" Kallonta zakiyya keyi cikin mamaki da al,ajabi harara uwar ta mata tace mawa kake bukata yanxu." "Ki bada miliyan biyar ta ishemu xubdajini" Babu musu haka ta fiddo kudin ta bashi tana mashi godiya,yace aiba sai yanada wani magani ba.tunda har Aljani kundunbala yasha romon diyarki saidai kuga aiki da cika wa,bari atado maku ita baccin wuya take" Bokan daya fiddo haulat yace"hajiya makarin wannan sihirin shine yaje kunnen wani bayan ku,muddin wani yaji wannan sirrin to ina mai tabbatar maki kwabarki zatai ruwa rayuwarki tana cikin matsala,bayaga hukuncin da zaki fuskanta wajen mutanen dakike tare dasu,anan aljani kundunbala zai mutu inhar yamutu ta silar haka to yan uwansa zasu dauki mata ki akanki,don haka kija kunnen yaranki" Kasa kasa zakiyya ke kuka tana Allah wadai da mahaifiyarta,har cikin ranta jitake inama ba itace ta haifeta ba,yo yama za,ai tayarda batare da daukar wani mataki ba,gyara zaman wayarta tayi dake cikin riga tana daukar komi. Amman kasan ranta tanajin tsoron abunda zai faru da ummar,amman kuma tana ganin gaskiya bazata iya barinta ba,ko nanda shekara nawane zata bayyanashi,koma me zai faru yaje yayita faruwa ai ita taja ma kanta. haulat har sukaje gida yana bacci. Koda suka isa gida umma hanata xuwa ko ina tayi,gudun kartaje ta bude baki ta gaya ma wani. Kasancewarsu tare yasa ta cigaba da daukar duk wasu wayoyi da umma keyi da Alh kwangila. "Alh katuro yanzu da kwalaben giyar akalla katan guda ajera su acikin frig din sa,sannan maganin baccin shima karka manta dashi.insha Allah gobe komi zai kammala.dariya sukai ita dashi suka kashe waya." "Don ubanki kallon me kike mun,jinin ya fara xuwa ne" Kwallarta suka xubo ta girgiza kai kurin. "Mai bakin hali duk cikinsu kece kika fita zakka,ko ubanki marigayi baida wannan halin to,banson gidan ubanda kika aroshi ba don nima ba naubane" "Umma don Alla..........buge mata baki tai tace"zaki mun shiru kokuwa,banza kurin" Haka zakiyya taita kuka tana biye da umma duk inda zata. Kasancewar Abdoul sai dare yake dawowa kuma key dinsa wani yana wajen zakiyyar,don wani xubin ita da ni,ima suna mashi kwalema su gyaremashi dakin tas,har ya masu kyauta. Waya Alh kwangila yayiwa umma cewar ga giyar ya aiko tafito itada xakiyar suka ansa hannun wanda ya turo. Zakiyya kamar ranta zai fita haka take kuka,haka umma ta tusata gaba suka ni ta baya xuwa part din Abdoul din,ta bude masu suka shiga frig biyune daya falo daya uwar dakarsa. Haka suka cikasu da kwalaben giya,sannan suka fito. Akwai wani mujitafa dake hidima da Abdoul din duk sanda yadawo daga wajen aiki,shine ansar jikkarsa xuwa bedroom shine hada mashi ruwan wanka,shine hada mashi dinner da dai sauransu. Dashi umma tai anfani ta danka mashi dubu dari biyar tace rabine ma inhar ya gama abunda zai mata to zata cika mashi dubu dari biyar din......wannan kudin suka janye hankalin mujitafa,ya saka ma Abdoul maganin bacci cikin lemunsa. Hankalinsa yagushe ya daukai da kanshi yaje har kan gadon umma ya kwantar dashi,tare da cire mashi kaya dagashi sai gajeren wando. Ranar zakiyya har sikewa tai saboda bakin ciki da nadama da dana sani. Mafarin kenan washe gari umma ta tashi hankaulan gidan,taje takai Abbi har part din yaya Abdoul tananuna mashi giyar dayakesha,sannan tace yamun ciki ya kuma kaini anxubda shi gashinan jini ya balke mun,saboda alokacin jini nake fitarwa sosai har yana bin kafafuna.idan kaga yadda umma ke kuka zaka dauka duk duniya itace da gaskiya,wai Abdoul ya je mata kwartanci.............kukane sosai yake tashi don duk zakiyya ce take wannan bayanin,tana sake cewa "banbiye ma umma don ina tsoron tsinuwarta ba aa na biye mata ne don in dauki komi in ajiye wataran kowa yasan meyafaru,amman banyi don yaudararka ba yaya Abdoul" Daga nan audio ya kare saura video Xuface suduka sukeyi sun shiga wani irin yanayi na rudewa,wannan wace irin rayuwace saboda duniya ki wulakanta kanki,ki watsar da darajarki ki munana wani sabida son xuciyark........... Dady yace"kunna video muga meke faruwa shikuma" Sorry ford let update I love u more fans [9/22, 6:48 PM] Mom Muhseen: 💞💞💞💞💞💞💞 *ABDOUL-NASSEER* *(ALFAH)* WRITTEN BY MRS BB MOM MUHSEEN FOR SALE 300 NAIRA ONLY 09034722970 🅿️...........49 Danna video yayi yana ganin hoton mamman farko yafara yawo aciki,yana saka bindiga cikin wata jikka agefe saiga umma tana ta washe baki tace"karkuyi wasa kokadan mamman,wannan ce damarmu ta karshe da zamu cinma nasara.kaga dai duk wasu kadarori da muke son mallaka daga Alh yasaka mana hannu ciki,sing din lauyan sa kurin ya rage.shima dayaga saka hannun Alh bazaija da mu ba,karkuyi sakaki.ina mai tabbatar maku tunda har shikadai yafita yau zaku iya cinmasa ku gama mashi aiki." Rungume ummar tashi yayi yace"bakida wata damuwa umma ina mai tabbatar maki yau zakiji kyakkyawan labarin mutuwarsa,ai ko gawarsa bazamu barta ba saimun tabbatar ya babbake ko kamanin sa baxa iya gani ba" Dariya suka sake kwashewa daita har rana kissing kuncinsa,tace"Kwangila yace mun zai tura acire mashi birkin mota.......wayarta tai kara ta duba tace kaga dan halak shine ma ya turo mun sako,har angama aikin gaskiya shima yana da kaso mai tsoka,hanzarta kajiko........karar rufe kofa sukaji alamun kamar anajinsu. Zaro ido sukai ita da mamman din,umma tace"maza

Table of Contents

Chapters

101 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});