Chapter 100
Chapter 100
da sauri. Dad'i ya ishe Mumy ta rasa inda zata sanya yaran duk wasu kayan kwad'ayi na yara haka ta cika musu gaban su dashi, koya ta kalli yaran wani sonsu ne yake sake ratsa zuciyar ta ji take tamkar da Sabeer take tare lallai idan tasan iyayen yaran nan dole ta k'ulla zumunci dasu kodan suna zuwan mata, a baki ta dunga basu abinci bayan sun gama ci ne ta shiga bedroom d'in Daddy tana tambayar shi kayan yaran ce mata yayi bai taho musu dashi ba. "Don Allah ka barni muje wani mall d'in sai na siyo musu kayan har da na wasa kada kace a'a please dear " Murmishi yayi sannan yace "Okay, amma ke da baki da lafiya zaki fita? " "Zan iya wallahi " Ta fad'i hakan tana yin gaba da sauri kamar wata yarinya da kallo Daddy ya bita dashi kafin ya sauke ajiyar zuciya yana cewa "Ina son ki Faridah naji dad'in yanda kika daina daukan kanki kamar kin fi kowa " Cikin farinciki ta shirya agurguje ta fito car key kawai ta d'auka tare da rik'o hannun su suka fito zuwa compound na gidan shigar dasu tayi ta zaunar dasu sannan ta rufe k'ofar, sit na drive ta zauna da kanta tayi motar key cikin kwarewa take driving d'in ta tana jin wani nishad'i cikin zuciyar ta. Bayan sun shiga wajen kayayyakin wasan yara nan ta sake su aikuwa da gudu suka tafi wajen kowanne na d'aukan abin da yake so, sosai ta kashe kud'i wajen siya musu kayan wasa, sannan ta siya musu kayan sawa masu kyau da tsada 6angaren kayan ciye ciye ma haka ta siya musu duk abin da suke so sannan daga k'arshe suka taho gida, idan kaga Na'eem da Shaheed tare da Mumy bazaka d'auka jikokin ta bane zaka fi zaton yaran ta ne wanda ta haifa........... Aıʂɧąɬ A Mųɧ'ɖ ✍🏻 [5/8, 5:07 PM] Aıʂɧąɬ A Mųɧ'ɖ ✍🏻: *A SANADIN SON KI* Wྂrྂiྂtྂtྂeྂnྂ bྂyྂ Aྂıʂɧąɬ Aྂ Mྂųɧ'ɖ ɖɛɖı¢ąɬɛɖ ɬơ ɱყ ʂąɖɛɛყ ʂąŋąʑ ♻ *єχ¢ℓυѕινє ωяιтєя'ѕ fσяυм* *PAGE 114* Cikin kwanaki biyun da Na'eem da Shaheed suka yi Mumy tayi matuk'ar sabawa dasu sosai sai kace 'ya'yanta kaunar su take tamkar ita ta haife su tana musu wani irin so da baki bazai iya misaltawa ba, ko hospital bata zuwa kullum tana cikin basu kulawa da tattalin su, ganin yanda take kula su ya sanya Daddy jin sanyi cikin zuciyar shi duk wani fushi da yake da ita gaba d'aya ya daina koda ta rok'i ya yafe mata abin da tayi a karo na ba adadi a lokacin kasa jurewa yayi ya yafe mata don yaga tayi matuk'ar yin sanyi sosai, rungume shi tayi tsabar farinciki da jin dad'i. Kwana su biyu kamar yanda Daddy yayi alkawarin zai mayar wa dasu Sabeer yaran su don haka a ranar da safe ya sanarwa Mumy ta shirya su za'a mayar dasu gidan iyayen su, kuka sosai Mumy ta fashe dashi don ta shak'u da yaran acikin kwana 2 wani irin son su take, dakyar Daddy ya rarrashe ta tayi shiru nan ta shirya su tsaf tare da had'a musu kayan wasan su da ta siya musu su kansu Na'eem da Shaheed har da kukan su lokacin da zasu tafi, yini guda Mumy tayi a kwance saboda tsabar kewar Na'eem da Shaheed duk gidan yayi mata babu dad'i picture d'in Sabeer ta d'auko tana shafa face d'in shi cikin muryar kuka take cewa "Ina ka tafi ka barni Son, ina son ganin ka ina son jin muryar ka nayi kewar d'ana ka dawo wajen mahaifiyar ka zanyi maka duk abin da kake so Son zanje da kaina na dawo maka da Suhaima ku haifa min jikoki nima kamar su Na'eem da Shaheed " Wani kuka ne yaci k'arfin ta nan ta kife kanta akan bed tana yin kuka sosai cikin tsananin kewar d'an nata. ******* Kwance yake akan carpet yayi ringingine yau tsayin kwanaki uku kenan yana mafarki da Mumyn shi tana kuka tana ce mishi ya dawo gare ta, yanzu lokaci yayi da zai bayyana kanshi wajen Mumy shi kanshi yana cikin tsananin kewar ta yana son ganin mahaifiyar shi ya neme afuwar ta akan d'aga mata hankalin da yayi don yasan yanzu hankalin ta a tashe yake sosai, ga tsananin kewar yaran shi da basa tare dashi yanzu yanda ya kwana 2 kawai bai ga yaran nashi ba yana tsananin kewar su ina kuma Mumy da ta shafe wajen 2yrs bata sanya shi a idonta ba ko taji muryar shi dole ya gaggauta komawa gida wajen Mumyn shi. Yana cikin wannan tunanin ne Suhaima ta shigo d'akin ta jima tana kallon shi baisan ma ta shigo d'akin ba, cikin kwanakin nan tana kula dashi da yanda yake cikin damuwa, cikin sanyin jiki ta k'arasa inda yake ta kwanta cikin jikinshi lokaci d'aya suka saki ajiyar zuciya, k'ara k'ank'ame ta yayi cikin jikin shi, kallon face d'in shi Suhaima tayi tace "My dear har yanzu tunanin ne, ka fad'a min abin da yake damun ka please " Shafa face nata yayi kafin yace "Baby ina son ganin Mumy nah ne " Murmishi ta saki mai sanyi kan tace "My dear abu mai sauk'i kawai gobe ka shirya ka tafi, nima kaina ina son kaje kaga Mumy don nasan hankalin ta yanzu yana tashe " "Yawwa Baby nah ki shirya mu je zan yiwa Daddy waya kada a kawo su twin's gobe muka je sai mu taho dasu " "Lokaci yayi da zaka koma ka cigaba da rik'on company d'in ka my Dear kabar Daddy da nashi shima " "Allah Baby da gaske kike zamu koma gidan mu? " Mak'e kafad'a tayi cikin sigar wasa tace "A'a ni dai zamu zauna anan duk weekend sai kazo kana ganin mu " Ta6e fuska yayi yana son yin kukan shagwa6ar da aka kwana 2 ba'a yi ba yace "Haba Baby baza ki tausaya wa d'an mijin ki ba, idan muka zauna waje d'aya sai yafi min kwanciyar hankali please please Baby nah" "Uhm uhm wayo kake son yi min nak'i yarda " Da ya gane tsokanar shi take nan ya cafkota tare da cewa "Baby kin rainani da yawa don kin ga kwana 2 kin huta baki samawa su twin's k'annen su ba koh, bari yanzu zan baki ajiyar Baby nah " Dariya sosai Suhaima take yi ganin yanda yayi, tashi yayi da sauri ya rufe k'ofar d'akin sannan ya dawo kusa da ita ya shiga aika mata da sak'onnin shi bata yi musu ba itama ta shiga mai da mishi da martani, sun jima suna faranta ran junan su kafin su yi wanka kuma ya shirya ya tafi masjid don sallahr la'asar yayin da Suhaima kuma ta zauna gyara jikinta. Su Daddy na hanya dawo da Na'eem da Shaheed ne Sabeer ya kirawo shi a waya akan suyi zaman su gobe suna tafe zuwa gida don yaga Mumyn shi, sosai Daddy yaji dad'in haka nan ya shiga sanyawa Sabeer albarka daman da wannan niyyar ya taho na wajen rarrashin shi ya zo Mahaifiyar shi ta ganshi, bayan sun gama waya ne Daddy ya sanya driver ya koma gida sai ganin su kawai Mumy tayi cikin jin dad'i ta rungume Na'eem da Shaheed
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104