Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 56

Chapter 56

Hayateem Book 1 Complete Hausa Novel 1,203 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

zabi Akan zuwansa duniya yayi rayuwa ko kuwa sabanin hakan Allah zai zabar mata. Da daddare cikeda farin ciki da Wani irin shauqi tenya da kanta ta shirya ta na musamman takaita tiraka, Shi kansa sultan din Ayau wasu shafikan gamsashiyar alaqa ya bude musu daga shi har Ayanah din wadda batada zabin daya wuce duk yanda yayi da ita, Haka ta share sati tana basa sabuwar nutsuwar da bai taba samuba sbd baya kusantar macen dayake ciki koda matarsa dake haihuwa ce Hutu yake bata saita haihu yana yarta tayi wayonda baa zuwa da ita shimfida tukuna take dawowa. A sati Dayan nan ya samu sauyi da sabbin feelings da dama Akan mace haka ya barta ta tafi hutunta. Batareda sanin kowaba Ayanaah ta fara Renan cikinta da ko sakinah batasan dashi ba sbd Sam kwata kwata tenya kowa duniya Bayan ita bata Bari yasan da cikinba sbd tsaro da tsananin kiyayewa. Ana hakan ne faree ta rasu batareda ta haifi abinda yake cikintaba hakan ne ya saka tenya tsananta kariyarta Akan Ayanah, Abinci da ruwa da duk abinda indai Ayanah ce zata ci sa sakinah kadai ce ta yadda da ita kuma ita tabawa babban matsayin da komai na Ayanah itace kadai yake da haqqin kulawa dashi. Ita kanta Ayanah Wani irin yanayi yafara sauyawa a rayuwarta na tsananin son abinda yake cikinta dayake shigarta ahankali Wanda a lokaci daya kuma tsoro yake shigarta dan kaman yanda bata iya rabuwa da yan uwanta yake tsananin sonsu fiyeda kanta ko Bayan baya tareda dasu haka takejin bazata taba iya rabuwa da abinda zata haifaba koda hakan na nufin bada rayuwarta. A Dayan bangaren sakinah ta samu sanin cikin dayake jikin Ayanah sbd fitowan daya fara yi dan a yanzu yana cikin wata na shida harda kwanaki kuma har lokacin tsananin tsaro take cikinsa na rashin sanin cikin Wanda sultan din da kansa ne bai bata Sallamar da zaa San tana dauke da ciki ba, Babban gagarumin abin mamakin dayake sake saka tenya da MARAKI ma tsoro sosai shine tsawon watannin shida kenan da HAILE ta bugaci samun hutu daga sultan sbd rashin lafiya dan haka tsawon wannan lokacin babu Wanda yake ganinta tana bangarenta a killace tana hutawa, Sultan ya bata hutun datake buqata batareda ya buqaci wasu sabbin imebētis dinba sbd samun kwanaki masu yawa na kasancewa sa AYANAH GHAZ wadda cikinta yake girma a hannunsa da jikinsa dan kuwa sati biyu cif yakeyi da ita kafin yayi sati uku da maraki, HAILE ciki ne da ita da manyan bokayen qasa suka tabbatar mata da haihuwar da zaayi a yanzu kafin kowace haihuwa a BOYEM ta ‘da namiji ce Wanda taurari biyu suke gani a duk lokacinda suka duba da Wanda yake a miqe da Wanda ya karkace amma basu samo maanar hakan ba tukuna amma dai sun bata tabbacin namijin ne jinin dazai sauka a masarautar wannan Karan. Wannan tabbacin da aka bata ya sakata daukan kakkarfan alwashin kashe duk mai cikin da zata rigata haihuwa dan hakanne aka wayi gari faree tabar duniya sbd kada ma a samu akasin wata ta rigata haihuwa ta Haifa namiji tinda sun bata tabbacin namiji ne zaa Haifa bawai kuma lallai sai ita ba. Wannan cikin datake Reno a boye tanada Wani irin Buri da quduri mai tsaurin gaske akansa hakama daga kansa batajin daga kansa sultan zai sake haihuwa da kowace mace Bayan ita duk wadda Allah yasa ma ta dauki cikin to tabbas zata bar duniya dan babu wani dan da zata yadda a haifawa sultan Wanda zaiyi gasar karban mulkin BOYEM da ‘danta sbd kujeran BOYEM ta ‘danta ce shi kadai koda kuwa rayuka da dama ne jininsu zai ringa gudana a shirye take ba sauki ko kadan, *****a lokacinda HAILE ke boyon cikinta dake qara kusantar lokacin haihuwa itama Ayanah nata cikin yana gap da kusantar haihuwa kuma har lokacin sultan samun nutsuwa yakeyi da ita wadda a yanzu ne yake sake ciki da wajen mace dan kuwa cikinta ya bayyanar masa da abubuwa da dama dayake fatar taci gaba da haihuwan dukkanin yayan da zasu rage masa ya Haifa dan kuwa Ayanaah ghaz takai dukkanin matakin dabai kamata ba ta isa a zuciya,ruhi da gangar jikinsa da ayanzu bata appreciating kowace mace a shimfidarsa idan ba ita ba dan kuwa labarin imebeti a zamanin sa na Neman shifewa dan Bayan ita haryanzu babu imebetin daya karba an tsaya daga nan. Want haihuwan Ayanah ya tsaya hankalin tenya da sakinah yafara tashi sun duqufa tareda maida dukkanin adduarsu ga Allah Akan samun ‘dan da duniya gabaki daya zatai alfahari dashi, Irin adduar dasu sakinah kewa cikin da ita kanta Ayanaah din ya saka take samun karfin gwiwan haihuwan da fatan haihuwar cikin sauki da aminci. Kamar a mafarki Ayanah ta bude fararen idanuwanta da sukai nauyin bacci ta saukewa fuskar sultan dake gabanta Zaune yana mata Wani kallan dayake Jin kaman zai sauya kaddararta zuwa wadda babu me iya sake ganinta a duniya, Hannunsa dake wuyanta tabi da Wani irin kallo tana Jin zuciyarta na bugawa da karfi ta sauke idonta a wuyanta da sarkar wishmah ta bayyana wadda ya saka mata a cikin baccinta, Wani irin mummunan Juyawa taji kanta nayi Wanda ya saka mararta murdawa da karfin gaske a take wasu ruwa masu karfin gaske na haihuwa suka fashe mata duka sbd mummunan girgiza da shock mafi girma a rayuwanta na zama wishmah ta uku a tarihin BOYEM kaf.. Gadan gadan naquda me karfin gaske ta taso mata take aka shigo aka fita da ita mahaukaciyar sarkan daham din data saka BOYEM gabaki daya girgiza tana wuyanta. Tenya da duk Wanda aka daukota dasu Wani irin shook suke shiga na ganin abinda anfi shekaru dari kafin wani ya sakata a wuyansa se ayau, Kamar a mafarki aka saki qararrawar datake gauraye BOYEM har cikin gari dayake sanar da kakkarfan labarin sabuwar WISHMAH Masarautar BOYEM, Labarin sabuwar wishmah a qasar da labarin naqudar datake yi a yau din lokaci daya ya buga kunnuwan mutane musamman manyan BOYEM da kusan kowa ya fara shirin gaggawar isa fada inda duk wani babba me babban matsayi a BOYEM zasu zauna tareda sultan jiran dakon lokacin naqudar har zuwa haihuwa sbd sanarwar haihuwar wata gagarumin lamari ne tinda magajin BOYEM ake jira dan haka take masarautar tayi tsit komai ya tsaya cak sai ta haihu zaayi bikin qaddamar da ita wishimah Wanda yake tamkar daurin aure ne. A daidai wannan lokacin sautin qarar bayyana da tabbatuwar wishmah a BOYEM ya shiga kunnuwan HAILE wadda ta miqe daga Zaunen datake kanta na Wani irin mummunan sarawa kafin ta bude Baki baiwarta ta iso da sauri kanta a qasa ta zube gabanta ta isar mata da imebētis Ayanah ghaz na naqud….. Bata rife Baki ba jini ya ballewa HAILE tareda ruwan naquda masu karfin gaske tana dafe cikinta da tsananin karfin gaske sbd naquda mai Zafin gaske data taso mata gadan gadan itama. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali [09/12, 10:47 am] Asia ahmd: *_HAYATEEM_* Mamuhgee 37 *_ZUZEAM VENTURES_* 08144015291 Bononza bononza Assalamu alaikum yan uwa mata masu albarka Zuzeam ventures zatayi promo karshen wannan watan har

Table of Contents

Chapters

106 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});