Chapter 168
Chapter 168
jin tausayinta Ummi tace. "A a akwai abinci harda na gobe da safe ma, yanzu kam ki huta, sai dai in akwai abinda kikeso ki gaya min in yi miki". Kai ta jujjuya alamar a a kana tace. "To Ummi a kaiwa Hadimai wani abincin kada ya lalace a banza ko". Cikin gamsuwa Ummi tace to. A can Airport kuwa ƙarfe uku dai-dai jirgin Ahlin masarautar Joɗa ta sauƙa. Nan motoci suka kwatsosu. Suna isa masarautar ana kiran sallan la'asar hakane yasa matan cikine kawai suka shiga cikin gida su mazan. Masallaci suka wuce. Ana idar da salla kuwa fada suka wuce baki ɗayansu. A sashin Gimbiya Saudatu kuwa wani irin dariya mai cike da masifar jin daɗi tayi tare da cewa. "Dai-dai kenan yaro zai dawo ya taradda da mummunan lbrin matarsa ta zama zautacciyar mata...! By *GARKUWAR FULANI*"Mummunam labarin amarya ta haukace. Ai kaɗan ma kenan, kowa yaci tuwo dani miya yasha. Hegen yaro mai jajayen kunnuwan da shegen baki mutun nace masa cuta zai ce ajali, kana ce mishi cas zaice maka kulle, wannan bakin nashi mai zaro zance da inada hali dana rufeshi kirib". Hadimarta dake zaune gabanta wacce taji cikekken bayanin abinda ya faru da Shatu a sashin Hajia Mama da itama yar rahotontace ta kamo mata. Shiyasa itama ta kawo mata rahoto. Cikin jin daɗi ta kalli Laminu dake gefe yanata murmushin jin daɗi tace. "Shiga ɗaki zaka samu kuɗi a kan gadona, kazo ka bata tukuicin wannan daddaɗan labari mai armashi". To yace kana ya miƙa ya ɗauki kuɗin yazo ya bata, tayi godiya kana ta miƙe ta fita. Ita kuwa Gimbiya Saudatu Baba Basiru da Baba Nasiru ta kira ta shaida musu abinda ya faru. Nan sukayi ta murnar abun, da shirya yadda abin zai ɗunguzuma yaci gaba. A can su Sheykh kuwa saida aka idar da sallan isha'i kana kowa ya nufi Side ɗinsa kamar yadda sukeyi duk shekara in sunje umrah sun dawo. A Babban falon sashin Jabeer kuwa. Ummi ce zaune bisa kujera Hibba na gefenta. suna mgn da Umaymah a wayar Hibbab nan Ummi ke sanarwa Umaymah abinda ya faru ɗazu da hantsi na firgitarwa. Cikin tarin mamaki da al'ajabi da tsoro tace. "Ummin Jabeer to yanzu ina take? Kuma ya jikin nata? Meya jawo hakan ne?". Juyawa Ummi tayi ta kalli bayanta a hankali tace. "Tana ɗakinta tunda tayi sallan isha'i ta konta, yau ko abinci babu abinda taci, tunda gari ya waye, dan koda muka dawo idi munci dukanmu amman ita ko ruwa bata shaba, kuma har yanzu babu abinda taci". Cikin fargaba Umaymah tace. "Jazlaan ɗin ya shigo wurinku ne? Ya sanine ko bai saniba?". "A a bai shigoba, eh gsky babu wanda yasan da wannan zancen duk Masarautar Joɗa, saini, da Jamil, Jalal, Hibba, Juwairiyya, Jafar. Mune kaɗai muka san da zancen". Ajiyar zuciya mai ƙarfi Umaymah ta sauƙe cikin sanyi tace. "Kada ku damu zanyi mgna da Jazlaan, kada ku gaya mishi, in lokacin saninshi yayi zai iya sani". Ta tace tare cewa. "Masha Allah gashi ma sai yanzu ya shigo". Tana faɗin haka ta katse kiran. Ta miƙe da sauri hakama Hibba cikin jin daɗi suke cewa. "Oyoyo mutanen saudia garin Manzon Allah, Barka da zuwa lfy da dawowa lfy". Ɗan gajeren. Murmushi yayi tare da ƙarasowa cikin falon. Jalal, Jamil, Ya Jafar na biye dashi a baya. Bisa kujera ya zauna tare da kallon Ummi fuska ƙunshe da annuri yace. "Barka dai Ummi na sameku lfy!?". "Lfy lau Alhamdulillah Sheykh ya kuka baro Sheykh Abdulkareem da ahlinshin. Ina mai sunanka Sheykh Jabir Ali". Cikin jin daɗin kulawarta ga yan uwan mahaifiyarshi yace. "Alhamdulillah suna lfy, Sheykh Jabir Ali yace in gaidaku gaba ɗaya". Cikin jin daɗi tace. "Ina amsawa kuwa ngd matuƙa". Jamil dake riƙe da jakukkunan da Sheykh yace ya ɗauko a motarsa ne ya wuce dasu. Yaje ya ajiyesu a bedroom ɗin shi kana ya dawo falon. Hibba kuwa ruwa ta kawo mishi. Murmushi yayi tare da amsar goran zam-zam ɗin yace. "Baku shanye tsohon ba Ummi ni gashi na samo sabo". Hibba ce ta ɗan kalleshi tare da cewa. "Hamma Jabeer, su Sitti ma sun dawo ne?". Kai ya gyaɗa mata alamar eh. Kana ya miƙe tare da cewa. "Ummi bari inje in ɗan huta". Kai ta gyaɗa tare da cewa. "Ai dole kam saida hutu dan gajiya da rashin bacci kam ka kwasosu dole kayi ramuwar bacci". Ta ƙarishe mgnar tana kollonshi tuni ya shiga corridor'n shiga cikin falonshi. Dama kuma tuni ita da kanta ta kai mishi abinci a Dinning table ɗinshi. Nan sukaci gaba da hira. Hibba na cewa. "Umaymah na ta dawo na kusa komawa". Cikin taɓe fuska Jalal ya kalleta a fakaice. Jamil kuwa dariya yayi tare da cewa. "Za dai ki gudu yarinya faɗi gskyarki". Murmushi Ummi tayi tare da cewa. "Ba wani tsoro ai na gaya mata ta kontar da hankalinta." Jafar kuwa karatunshi yakeyi. A hankali saɓanin baya da in zai karatun da ɗan ƙarfi yakeyi. Sosai suka ɗan yi hira kana suka watse kowa ya tafi makoncinsa. Shi kuwa Sheykh yana shiga. Ya rinƙa sauƙe numfashin gajiya tare da rage kayan jikinshi. Wonka ya shiga yayi kana yasa wasu riga da wondo masu taushi yazo ya konta. Ba tare da yasha ko ruwaba, sabida tarin gajiya da bacci. Gaba ɗaya wunin yau a zaune yayi yishi ko a ɗan tsaye. Gashi rabonsa da bacci tun jiya da safe da ya ɗanyi kaɗan kafin ya tafi harami sallan walaha. Yana konciya kuwa yayi addu'o'in ya shafa jikinsa. Kana ya fuskanci allon majigi dake liƙe a bongon ɗakin wanda yake ɗauke da full ƙura'an. Karatu ya farayi daga ƙasa zuwa sama wato nasi. Ɗaga nan bacci yayi awon gaba dashi ko inna'alzzan bai jeba. Ummi da Hibba kuwa suna isa falon Shatu cikin kula Ummi tace. "Kije ku kwana kinji ko Hibba babu abinda zai sameki, Bazata miki komaiba, bata da lfy bai dace mu barta ita ɗaya ba". Cikin sanyi Hibba tace. "Gsky Ummi bazan iyaba wlh ina tsoro". Cikin hikima Ummi tace. "To muje ki hau gado ku kwanta ni kuma sai in kwanta a ƙasa kam carpet ɗin. Gyada tayi cikin gamsuwa da hakan. Haka sukayi Ummi ta kwanta a ƙasa ita kuma Hibba ta konta gefenta a ɗan tsorace. Ita kam Shatu batama san sunayi ba, domin bacci mai nauyi takeyi. Haka dai Ummi tai shiru saida ta tabbatar Hibba tayi bacci kana ta koma ɗakinta. Washe gari da safe bayan Ummi, Saratu, da Hibba sun gama karyawa ne. Shatu da tunda tai sallan asuba ta koma ta konta kan sallayar sai yanzu ta fito. Tayi wonkanta fes ta ƙenƙesa ado da kolliyar ta ba irin mai ramɓatsau ɗin nan ba. Komai dai-dai tayi abunta. Riga da siket ne na Mateyal mai taushin gaske, White Coffee mai kyau. sai ɗan ƙaramin gyale ta yafa a kanta, cikin nitsuwa ta fito. A falo ta zauna tare da juyowa ta kalli Ummi dake shirya abinci a Dinning table. "Ina kwana Ummi". Tace cikin muryarta Normal. Cikin kulawa Ummi ta juyo tare da cewa. "Lafiya lau Shatu. Kin taso kenan". Murmushi ta ɗan yi tare da cewa. "Ummi meyasa baki tadani ba, kika shiga kitchen da kanki". Kai ta jinjina
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185