Chapter 137
Chapter 137
tayi rolling kanta da mayafin wanda dai dai inda zai zauna a goshin akwai duwatsun. Turare ta fesa, kana cikin sanyi da kasala ta nufi, falo. A falon ta samu, Hibba a kwance tayi shiru. Ganin bata gan fitowarta banema, Yasa ta nufi inda take gefenta ta zauna tare da cewa. "Hibba ɗauko mana awaran". Cikin sanyi Hibba tace. "To". Kana ta miƙe ta nufi falon, jin shiru ba kowa a cikine, yasa ta nufi kitchen a hankali-hankali. Foodflaks ɗin da suka sa awaran da suka soya ta ɗauko. Tana dawowa ta zauna kusa da Shatu tare da cewa. "Gashi". Kai ta gyaɗa mata tare da nuna mata kitchen ɗin ta, tace. "Ɗauko mana plate da roban yajin da Gimbiya Aminatu ta aiko mana. Kizo mana da ruwa". Ba tare da tace komaiba ta juya ta tafi. Bayan ta dawone suka zauna suka fara cin wanda suka zuba. A can falon Hajia Mama kuwa, duk mgnar da Umaymah da Ummi keyi, shiru tayi ta zuba musu ido. cikin sanyi Umaymah tace. "Addana kiyi haƙuri, kin san yaran sai a hankali, dan Allah kada kisa wani abun a ranki wata ran ko ance tayi miki bazatayi ba". Murmushi tayi mai cike da ma'anoni kana tace. "Uhummm ba komai Khadijah jekici gaba da shirin tafiyarki, karki damu kinji". Ido suka zuba mata domin duk basu gamsu da mgnarta ba, to amman ya zasuyi tunda tace ba komai. Haka suka tashi suka dawo falon. Yau su Jalal ma basu zoba. Shi kuwa Sheykh Jabeer, tunda aka idar da sallan azahar ya dawo, ya wuce su Umaymah a falon ba tare da yace musu ƙalaba. koda ya shiga ɗakin ya samu yayi bacci tsakanin azahar da la'asar kamar yadda ya saba, hakan bai samuba. Sabida abubuwan dake ranshi. Bathroom ya shiga ya sakarwa kanshi ruwan sanyi, tare da fara yage towel ɗin dake hannunshi. haka yake tsaye a ƙasan ruwan har saida yaji an kira sallan la'asar. Nanne ya fita ya tafi masallacin. Bayan an idar da sallan ne ya dawo gida. Ganin babu kowa a falon ne yasashi zama, bisa kujerarsa. Ƙafarshi ɗaya ya ɗaura kan ɗaya. A haka su Umaymah suka sameshi. Gefenshi Umaymah ta zauna bisa kujerar dake kusa dashi. Ummi kuwa gabanshi ta zauna bisa carpet. A hankali ya buɗe kwayar idanunshi. Cikin tarin ɓacin rai ya kalli Ummi tare da cewa. "Ummi ina wannan fitsarerren abun da bai san darajar manya ba!?." Cikin sanyi Ummi tace. "Allah ya huci zuciyarka tuba takeyi, in sha Allah bazata sakeba, Hajia Mama da kanta ta yafe mata". Gyara zamanshi yayi tare da cewa. "Ummi ko dai kece kika bata dama da matsayin yiwa Mama hakane?". Cikin sauri tace. "Wanne ni wlh bani bace". Kanshi ya ɗan juyo ya kalli Umaymah da itama shi take kallo cikin ɓacin rai yace. "Umaymah har akwai wani abun da zai hana mama shigowa sashina? Har yaushe waccar babyn robar ta samu dama da ikon bada izinin shiga da fita cikin sashina da abinda ya shafi rayuwata? Me take nufi dani da iyayen nawa." Kauda ido Umaymah tayi daga kallonshi kana a hankali tace. "Ba isa bane! Akasi aka samu! Nifa inaga har yau Shatu'n bata gama sanin mutanen masarautar Joɗa da kuma dangantakar makusan tankaba, ayi mata haƙuri a mata uzuri a dai wannan karon". Juyowa yayi ya kalli Ummi tare da cewa. "Ummi a kira min waccar abar". Da sauri Ummi ta miƙa tare da cewa to. A falon ta samesu, cikin fuskar da babu yabo babu fallasa ta kalli Shatu dake gefen Hibba da alamun ta cire hannunta a cin awarar kanta ta ɗan kauda tare da cewa. "Kizo Sheykh yana kiranki". Kai ta gyaɗa tare da cewa "Toh". miƙewa tayi taje Dinning area ta wonke hannunta, kana tazo tabi bayan Ummi. A gabanshi Ummi ta zauna ganin haka itama ta zauna a gabanshi. shiru tayi tana kallon yatsun fararen sawunshi. Shi kuwa kanshi na gefe ba tare da ya juyo ya kalleta ba yace. "Ke ki shiga hankalin ki, kisan abinda kikeyi da wanda zakiyi! Ke har kin kai matakin da isar da zaki ƙaddamar min da iko da isa a cikin gidana? Ko dai ce miki akayi gidan nakine?". Kai ta gyaɗa mishi alamun eh ance mata gidan natane!. Wani irin tsuke fuskarsa yayi tare da ci gaba da mgna dan shi bai ga sanda ta gyaɗa kanba hakama Umaymah, sai Ummi ce kaɗai ta gani, su kuwa sai murmushi sukayi. Cikin kausasa murya yace. "In baki san darajar manya da iyayeba, to ki zama kurma bebiya makauniya a cikin giddannan kafin Ubangiji ya zantar da Hukuncin da ikon zamanki da barinshi dan ikone na Allah bana waniba. Har kin isama Mama tazo ki koreta dan idonki basu da ɗigon kunya. Ko karen gidannan baki da ikon hanashi abu da sakashi bare Mama. ke ta bawa abun ne da zakice bakya so. Kece mai bakin mgn uwar fitsararru ko?". Sam abinda bai saniba zuwa yanzu hankalinta, tunaninta nitsuwarta, jinta, da ganinta duk suna kan farar ƙamarshi ta dama, da zanen maciji ke liƙe kamar macijin na tafiya. Wani irin ba hagun numfashin ta sauƙe a hankali, tare da rufe manyan idanunta da azaban ƙarfi. Sabida gani takeyi Tamkar macicijin ne ma da kanshi ke manne a jikinshi yana kuma motsa ɗan bindinshi dake saman babbar yatsarshi. A hankali ta buɗe idanun kana tabi kan rumfar ƙafar da ido, inda take ganin zanen maciyar yabi. Kasan cewar a zaune yake ya kuma ɗan tattare al'kyabbar jikinshi. Shi yasa tana iya ganin har ƙarshen rumfar tafin ƙafar nashi. Inda iya nan jallabiyar jikinshi ta rufe. da sauri ta ƙara rusunar da kanta wai ko zata ga ci gaban tafiyar macijiyar. Umaymah ce ta ɗan kalleta cikin wata iriyar murya tace. "Ki tashi muje ki bawa Hajia Mama haƙuri, ku nemi yafiyarta ki kuma kiyaye gaba, kinji". Cikin sanyi tace. "Toh". Still Bata miƙeba, cikin ɗan ɗaga murya yace. "Tashi muje yanzu ki bata haƙuri, in ta haƙura kinyi babban Sa'a". cikin sanyin jiki ta miƙe tsaye. Shima miƙewa yayi, Ummi kuwa da sauri ta nufi ɗakin Shatu. Jim kaɗan ta fito da wata kekyawar al'kyabbar matan masarauta ta zuramata. Bayan ta gama gyrashi ne, tasaka hular. Shi yayi gaba ita kuwa. Tabi bayanshi Umaymah da Ummi suka biyo bayanshi. Suna isa bakin mashigar farfajiyar Side ɗin Hajia Mama, ta tsaya gis tare da yin ƙasa da kanta. Ummi ce tace. "Muje mana". Shiru batayi mgna ba, jin hakane yasashi juyowa, karon forko kenan da ya zubawa tsawonta ido. cikin ɓacin rai yace. "Muje ki lashe aman da kikayi da kanki". Cikin sanyin sauti tace. "Ni bazan shigaba". Da mamaki Umaymah tace. "Innalillahi wai ke Ayshs wani irin taurin kaine dake? Menene manufarki?". Murya can ƙasa yana rawa alum zatayi kuka ta kalli Umaymah tace. "Kiyi haƙuri Umaymah ki gafarceni, amman ni bazanje ba, in kuma zanje to ku ku koma, zanje ni ɗaya zan bata haƙuri". Cike da al'ajabi Umaymah tace. "To sabida me bazaki je da muba". Cikin faɗa Sheykh yace. "Sabida muna furci mana, ba zuwa zatayi ba, shiyasa zatace sai dai in ita ɗaya zataje, maza wuce muje a gabana zaki bata haƙuri". Cikin sanyi Umaymah tace. "Jazlaan barta mu tsaya
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185