Chapter 156
Chapter 156
al'jihun tattausan jallabiyar dake ƙasan al'kyabbar jikinshi ya miƙa wa Jamil tare da cewa. "Ɗauko min briefcase a kan Bedside drower'n." To yace kana ya juya ya tafi. Shi kuwa Ummi ya kalla tare da cewa. "Ummi me dame kuke buƙata ne?". Cikin kulawa tace. "Akwai komai, sai zam-zam ɗin kane ya ƙare saura baifi gora biyarba". Gyara zamanshi yayi tare da cewa. "Ba matsala zai isa". Lokacin Jamil ya iso. Miƙa mishi jakar yayi, tare da zaunawa gefenshi. Shi kuwa buɗe jakar yayi. Murmushi Jamil yayi ganin tana ciƙe maƙil da rafan dubu-dubu sabbi dal-dal. Rafa huɗu ya miƙawa Jamil hakama Jalal da Imran da Sulaiman. Sannan ya kallesu tare da cewa. "Kuje KMC plaza ku zabi kayan sallan. Sai ya kuma kalli Aunty Juwairiyya yace. "Aunty Juwairiyya, kuje tare dasu, da Ya Jafar ayi yadda aka saba. Sannan ku zaɓi abin buƙatar ku." Gyara zamanta tayi tare da cewa. "To mu gode, kuma za'ayi yadda kace." Sai kuma ya kalli Ummi yace. "Ummi kada ki manta da su Saratu". Murmushi tayi tare da cewa. "In Sha Allah babu abinda za'a mance". Kai ya jinjina kana ya zaro rafan guda biyar ya miƙa mata, sannan ya miƙa wa Aunty Juwairiyya wasu rafofin kana ya bawa Hibba biyu. Daga nan sukaci gaba da tattaunawarsu. Washe gari kuwa da safe, suka shirya tsab zasu fita. Aunty Juwairiyya ta Ummi cikin yin ƙasa da murya tace. "Ko zan kirawo Shatu mu tafi tare da ita ne?". Da sauri Ummi tace. "A a mijinta baice muje da itaba mujata mu tafi. Muje dai mu zaɓo mata duk abinda takeso". Cikin gamsuwa da hakan tace to. Hibba kuwa cikin sanyi tace. "Ayyah Ummi muje da ita". Fitowar Shatu ne ta samesu a tsaye cikin shirin tafi yasa ta kalli Ummi cikin sauri tace. "Ummi ina zakuje?". "KMC plaza". Ta Bata amsa a taƙaice cikin sanyi tace. "Nima inzo muje, in samu in fita insha iskan woje". Jalal ne ya ɗan kalleta tare da cewa. "Boss ya hana". Ido ta zuba mishi kana ta juya ta kalli Ummi cikin sanyi tace. "Shike nan Ummi kuje, Allah kiyaye hanya." Amin Amin sukace har sun juya zasu tafi sai kuma tace. "Ayyah Ummi dan Allah karku daɗe". To sukace kana suka fita. Shiru ta zauna a falon ba kowa hakane yasa ta kunna TV tashar Zee world. Wani film mai daɗi ta samu sukeyi, sai dai bata san forkonshiba, bisa alamu duk sabone. Konciya tayi bisa 3 str tana kallo wayarta na hannunta. Tana mgna da Rafi'a. A haka bacci yayi awon gaba da ita. Can Cikin bacci take jin alamun kamar mutun na tsaye a kanta, cikin magagin baccin ta buɗe idonta. Gabann Tv ta ganshi ya kashe TV kana ya juyo ya kalleta a fizge yace. "Ba salla sai kallo da bacci". Jin haka yasa ta miƙe zaune tana gyara mayafin kanta. Shi kuwa tuni ya wuce Side ɗinsa. Tana idar da salla ta fito. Nan ta samu Saratu tazo, kitchen Suka shiga suka fara aikin yamman. Sai gab da la'asar su. Ummi suka dawo da kaya niƙi-niƙi. Nan suka ajiye sukayi salla kana suka shiga kitchen ɗin. Hibba kuwa yashuwa tayi a ƙasa tana birgima kamar bazata kai magriba. Sai bayan sallan isha'i sun gama aikin sahur ɗin ne. Suka dawo falo, nan Ummi ta nuna mata ɗinkunanta da aka bada tun Umaymah bata tafiba. Sosai taji daɗin kayan da ɗinkunan, lallai tana son dogayen riguna Amman tana son surkawa da Shadda, atampa, leshi, musamman Waɗan nan ɗinkunan sunyi masifar kyau. Ko wanne dai-dai jikinta kamar an gwada ta. Daga nan kuma suka nuna mata gellulluka da hibai da takalma da saraƙunan da suka zaɓo mata bayan sun zaɓawa kansu. Sun nuna mata nasun ma. Ummi ta ƙara da cewa. "Duk zannuwan da abun ɗinkawan kuma an bawa Kabir telen suma duk cikin KMC suke. Nanda salla dai komai zaizo dai-dai. Cikin jin daɗi tace. "Ngd matuƙa Ummi Allah ya saka da al'khairi". Amin Amin tace. Kana tace. "Sheykh zakiyiwa godiya". Shiru tayi kamar bataji ba. Hibba kuwa cikin jin daɗi tace. Aunty Shatu na zaɓa mana wani Shadda lace mai masifar kyau iri ɗaya na ɗauka mana Royal blue and white Golding color. Nace a tsantsara mana dogayen riguna". Murmushi tayi tare da cewa. "Kai kinko kyauta mana". Daga nan suka tattara tarkacen suka nufi makoncin baccin su. Zaune take gefen Ummi tana riƙe da waya cikin murmushi tace. "Allah ko Umaymah munyi kewarki". Cikin jin daɗi Umaymah tace. "To ko zaku zomin Barka da sallane". Da sauri tace. "Eh Umaymah Allah in ya yarda zamuzo ki tambayan mana shi". Cikin dariya Umaymah tace. "Yoh mace da mijinta sai wani ne zai tambayar miki". Cikin sanyi tace. "Uhummm". Ita kuwa Umaymah cewa tayi. "Ina Umminku?". Da sauri tace. "Gata ta ƙarishe mgnar da miƙawa Ummi wayar. Cikin fara'a suka gaisa kana Umaymah ta tambayeta ya yaran nata, tace duk suna lfy. Nan take ce musu ta cewa Shatu ai a saudia zasuyi salla. Sosai Shatu ta tayasu Murna. Suna cikin hirar Hadimai guda uku suka shigo da jakukkunan guda uku. Rusunawa sukayi bayan sun gaidasu ne, suka ajiye jakukkunan tare da cewa. "Gashi biyun inji Lamiɗo ɗaya kuma Gimbiya Aminatu ce tace mu kawo miki". Sukarishe mgnar suna kallon Shatu. Godiya tayi musu kana ta kalli Hibba data miƙo mata kuɗi sun kai dubu biyar. Ta gane manufar Hibba shiyasa ta amsa ta basu. Godiya sukayi kana suka tafi. Jim kaɗan Hadiman Hajia Mama sukazo da saƙon Hajia Maman. Sosai Shatu tayi godiya ta mashi kuɗi a hannun Hibba ta basu. Nan Hibba ta tattara kayan ta shigar dasu, zata shigar dana HAJIA MAMA tace "A Hibba barsu zan shiga dasu." Gefe ta nuna mata tace ajiyesu anan. Bayan sunyi sallan azahar sun fito zasu Fara aiki ne ta kalli Ummi tace. "Ummi bari inje inyi godiya wurin Hajia Mama". Cikin tsareta da ido tace. "Ki bari mana sai ansha ruwa sai in rakaki daga nan kiyiwa Lamiɗo ma godiya. Duk dai wannan kyauta da yakeyiwa duk ahlin masarautar Joɗa in lokacin salla ya gabato amman muje kiyi godiyar." Da sauri tace. "No Ummi ba sai an rakani ba, zanje ni ɗaya ma, kinga nasa al'kyabba". Daga nan ta fice, cike da mamaki suka bita da ido. Bayan kamar 37 minute ta dawo cike da fara'a sukaci gaba da aikinsu. Can da suka fito dan yin sallan la'asar, Ba kayan ba dalilinshi. Da sauri Hibba tace. "Aunty Shatu kin shigar da kayan ne?". Ci gaba da tafiya tayi tare da cewa. "Maisu ta aiko an kwashe mata abunta dai". cikin mamaki sukabi bayanta. Yau azumi goma sha huɗu gobe 15 in Allah ya kaimu. Bayan yaci abinci ne ya kira Umaymah nan yake ce mata. "In Allah ya kaimu gobe iwar haka ƙarfe goma na dare zuwa sha ɗaya jirginmu zai tashi Umaymah". "Kai da waye zaku tafi ne?". "Nida Dr Aliyu, da Barrister Kamal, sai kuma Ya Hashim da Galadima, da Wambai da Abba na da cimgan ɗin shi". Da sauri tace. "To wai kana nufin kai bazaka je da taka cingam ɗin bane?". Cikin sanyi yace. "Kiyi haƙuri Umaymah dan Allah na roƙeki kada kice inje da kowa, dan Allah a
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185