Chapter 88
Chapter 88
wasa nake fah". Haɗe fuska Amriya tayi tace, " bana ce karka kara kirana Aljanar ruwa bah?, ta fada tare da galla masa harara. Hydar dake kwance a cinyar ta ne ya motsa da alama ya gaji da kwanciyar. Mikar dashi Amriya tayi sannan ta fara masa wasa, yana dariya har suka isa wani makeken gida, kana gani kasan naira sunyi aiki hanan. Most especially colour da kuma design na gidan, gaba daya a tsare gidan yake gwanin ban sha'awa. Fitowa Amriya tayi daga cikin mota hannun ta rike da Hydar tace, " nan kuma ina ne ka kawo mu?. Murmushi Kabir ya sakar mata, daga bisani kuma ya karbi Hydar daga hannun ta yace,"mu siga ki gani mana.Ni fa tsoro nake ji cewar Amriya. Dariya Kabir ya kwashe dashi sannan yace, "aba jaruma, sai kace bake ce wannan Aljanar ruwan ba wacce koh kaɗan batasan tsoro ba". Ture masa keya Amriya tayi tace, "Ni nace maka banaso Koh, nace kadai na cemin Aljanar ruwa, Ni yanzu mutum ce kamar kowa ba Aljanar ruwa bah". Shi kenen toh kiyi hakuri mu shiga Koh cewsr Kabir. Kallon sa tayi cike da jin aushi tace muje toh. Shiga ciki suka yi, masha Allah abinda baƙin Amriya ya furta kenen. Kallon parlour tayi wanda komai golden colour ne sai milk din labulaye. Saida Kabir ya zaga da Amriya gaba daya gidan. Tukunan suka fito waje. Kallon sa Amriya tayi cike da mamaki tace, "wannan gidan waye?, meyasa muka zo. Murmushi Kabir yayi yace wannan gidan ki ne halal malak. Ni na siya miki shi tun shekara daya daya gabata. Kuma nan zamu dawo da zama insha Allahu ". Farin ciki ne ya lulluɓe fuskar Amriya! tace, "gaskiya nagode sosai Kalb, murmushi Kabir yayi sannan yace, " menene kuma na godiya, bayan ba'a gama bah, jan hannun ta yayi sannan ya nufi parking space da ita. Mika mata mukullin mota yayi sannan yayi mata nuni da ɗan yardar sa. Kallon inda ya nuna tayi, taga kerarriyar mota kirar ferari. Maida kallon ta tayi ksnsa tace, wannan fah?, Kabir ya bata amsa da faɗin, " shima kyauta ce na musanman na baki, domin idan zaki je school ki dinga tukawa, dan bayan iya karbar miki driver bah, saboda ni inada kishi, bayan juri ganin wani namijin yana tuka matata bah, kuma sannan ya dinga lalle mun ita bah". Ba zato, yaji ta rungume shi! tare da fashe wa da kuka, rungume ta shima yayi,sannan ya fara shafa batan ta. Ɗago ta yayi yace, " menene kuma na kuka, bana ce miki banaso na kara ganin hawaye daga fuskar ki ba?". Share hawayen ta Amriya tayi sannan tace, "ina mai godiya a gare ka Kalb, ina fatan muyi doguwar rayuwa tare.mu samu zuri'a mai albarka, yaran mu su sami ingantacciyar rayuwa, sannan na kasance da kai har nunfashi na, na karshe a duniya". Ameen Kabir ya fada yana mai faɗin, "yanzu dai muje na koya miki mota koh, yau gaba daya Abuja zamu zagaye, sabo da yau ranar ki ne mu Queen". Murmushi Amriya tayi sannan tace tom shikenen Kalb muje koh. Tada motar Kabir yayi, sannan suka bar harabar gidan. Comments & share Please ALKALAMIN A'ISHA M.B Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JYYV16dbYaX1dykLX7EE91 https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ALJANAR RUWA CE 🧜♀️🧜♀️🌊 (LAST PAGE) PAGE 5️⃣9️⃣▶️6️⃣0️⃣ WRITTEN & DIRECTED ✍️ BY AISHA M.B💞💞 (Zinariyar 🪙 Jajirtattu) ____________________ Aka rayuwa ta cigaba, tsakanin waďan nan ma'aurata guda biyu. Yayin da suke farin ciki da qaunan juna. Gefe guda kuma salma ta samu karuwa na santalelen ďanta Wanda yaci suna Junaid. Sosai akayi farin ciki da samu wannan ďan da su Salma suka yi. Bangere guda kuma su Amriya suka koma hadadden sabon gidan su, cikin ta kuwa harda fara zuwa makaranta nursing school da Amriya ta fara yi. Sannan ta kuma haifo yarta kyakyawa son kowa kin wada ya rasa, wacce ta ci sunar mahaifyar yusuf, wato Khadeejert, amma suna kiran ta Mama. "BAYAN SHEKARU BIYAR" Fitowa tayi cikin labcourt ďinta, wanda yayi mata kyau sosai, bangare guda rike take da statoscope ďinta a wuya. Da gudu wannan karamar yarinyar kyakyawa, sakk suke kama da mahaifyar ta. ta shigo cikin parlour sannan tace, "miemie kiyi sauri zamu yi late fah! ". Murmushi Amriya tayi daga bisani tace, "Mama kenen yahya kin Hydar baiyi complain bah sai ke, keda Baban ki ban san wanda yafi wani takura bah". You mama kije Gani nan zuwa". Ta fada tana mai sanya takalmin ta, wanda yayi matukar kara mata kyau. Mike wa tsaye tayi, sannan ta ja hannu Mama suka nufi hanyar waje, direct parking space suka nufa, yayin da gefe guda, Kabir yake rike da yarinya wacce ba zata wuce shekara guda a duniya bah. Shima yayi kyau yayi kiba, yayi fresh. Murmushi ya sakar mata, sannan yace matar, kinga yadda kika yi wani kib'a kuwa?, gaskiya na iya kiwo, shagwabe fuska Amriya tayi, sannan ta karbi Elharm daga hannu sa tace, " ba wani nan, Kai baka ga yadda kayi kiba bah, ai nice nafi kula da kai". Murmushi yayi sannan ya Kalli su Hydar yace, "tsakanin ni da miemie ku wanene yafi Kula wa da wani?. Kallon Amriya da Kabir Hydar yayi sannan yace, "my super hero Dad kaine Kafi kulada miemie ". Mama tace, "no Miemie tafi kula da Dad". so miemie is my favorite ". Murmushi Amriya tayi tace, "yes! that's my dear ". Kallon su Kabir su Amriya suka yi sannan suka yi musu gwalo. Hade rai Hydar yayi yana gunguni. Janyo shi Kabir yayi sannan yace, "don't mind them, karka damu ko zamu rama aii. girgiza kai Hydar yayi sannan yace, "yes Dad, idan muka siya rufaida kada mu san musu, mu shanye koh, murmushi Kabir yayi yace, "yes son abinda zamu yi kenen, idan muka siya kada mu basu ". Kallon juna su Mama suka yi da Amriya daga bisa ni suka kwashe da safiya!, Kallon su Mama tayi tace, "na gani, ba bari, mun fi karfin rufaida, mu mai gaba daya zamu yi, company ta gaba daya zamu je mu dauko, saimu ga a ina zaku siyo". Ta Karashe maganar tare da ďaga wa Hydar gira ďaya. Murmushi Amriya tayi, yayin da take Kallon ahalin ta cike da farin ciki, da qaunan juna. Hawaye taji yana kokarin zubo mata. Da sauri ta share hawaye ta sannan tace, "maza ku tawo mu tafi, kada na makara a wajan aiki". Shiga cikin motar gaba daya suka yi, daga bisani Kabir ya tada mota sannan ya kalle su yace, " kun san menene? , Yau babu gurin aiki ba makaranta". Kallon sa Amriya tayi tace, meyasa?, Kabir ya bata amsa da cewa, Yau zamu je yawon shaka tawa ne. Amriya tace, "Aa ni ina da abin yi a office bazan je bah ". Please miemie ki yarda muje cewar Mama. Kawar da Kai Amriya tayi tace, " no am going nowhere ". Hakuri suka shiga bata gaba daya, yayin da suka cika ta da surutu. Ganin babu sarki sai Allah yasa ta faďin, "shikenen na amin ce mu
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89