Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 52

Chapter 52

Aljanar ruwa Ce Book 1 Complete Hausa Novel 1,222 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

siyo ruwa, wanda zaku sha, Khalid yace kibarshi nizanje, Amriya tace Aa kana min bakinciki zanje Aiken mami naa, bakasan nasamu lada koh , murmushi gabadayansu sukayi ,Tana kaiwanan tafuce daga dakin. Murmushi Kabir yayi karo na farko da amriya ta burge shi. Kallon kabir mami tayi tace kabir gsk kayi dacen mata, kariketa hannu bibbiyu, karike matarka kuzauna Lfy, yadda hakkinta bazai aukanka bah itama hakkinka bazai aukan ta bah kaji, wlh sa'ar mata, irin Mace kamar amriya, mai tausayi da amana dakuma taimako daidaiku nee, kaji koh, kabir yace insha Allah mami Ngd, kifara cin abincin kafun takawo ruwan. Barana je nadawo yana kaiwanan yafuce, futan shi keda wuya suka ci karo da abbansu Khalid, gaisheshi kabir yayi, abba su Khalid Ya amsa . Tareda fadin suna ciki kuwa, kabir yabashi amsa da cewar Eh suna ciki, OK tom shikenen Ngd. Kabir yace ya hkr, abba yace wlh Lfy Ngd. Shiga dakin yayi da sallama a Bakinsa, inda su DAD suka amsa gaggaisawa sukayi, inda su DAD suka fuce suka basu guri. Inda ake sayarda ruwa amriya tanufa inda mutanen wajan sai binta suke da kallo. Sallama amriya tayi, inda mutanen wajan suka amsa, Sannan tace abani ruwa na roba, mikamata mai ruwan yayi ta karba, Tana shirin budewa tasha taji Ihuun mutane suna fadin aka mota ,aka mota. Juyawarda zatayi taji anfado mata ajiki, daka tawa amriya tayi ta dago da matar. Daga jikinta bayan amriya matar ta tsaya sannan matar tafara mgn cikin dashashiyar muryanta tace, kada kibari su kama ni Dan Allah nidin bah mahaukaciya bace. Daya daga cikin likitocin yace, ke yarinya ki matsa daga wajan matar nan mahaukaciya cee, tanada cutar mantau .tsintar ta akayi acikin ruwa . Yanzu sacatery za'a kaita shine take guduwa. Kallon idanuwan matar amriya tayi tace Wacece kee, hada idanuwa sukayi da matar Hatake hankalinta yatashi, tarike hannuwan amriya sannan tace kece, kece, tabbass kece. Kokarin cire hannunta amriya tayi tace ni Kuma menayi, matar tace ke zaki kawo karshenta, ke zaki gamadasu, dole ki gama dasu babu inda zalinci ya Dore, dole hasan cewar jaruma ta baiyyana, kada kibarsu, kada kirabudasu, ki yakesu har sai inda karfinki yakare yata. Kada kataba gazawa, yakamata ace asan cewar kin baiyyana, mai kawo karshen zalinci ta zo. Kitashi tsaye, kitada makamai ki yake su, Taruke kafadar amriya tace kada kirabudasu na rokeki, ki kawo karshensu, tabbas zun debo ruwan dafa kansu, ki kashesu karki Kyale kowa. Tana kaiwanan matar tafadi summamiya , daukar matar sukayi suka feceda itah daga asibity. sosai hankalin amriya yatashi ,jikinta yafara karkarwa. Karasowa kabir yayi ganin mutane sun taru aka yasa yaja hannun amriya suka bar wajan. Bangaren su mami kuwa, Shiga ciki abba yayi yace sannu maryam ya jiki, sama sama, mami ta amsa. Ajiyan zuciya abban su Khalid yayi yace, nasan nayimiki babban laifi, na tauye miki hakkinki a matsayinki na matata. Bansan dawane ido zan kalleki bah, tabbas na aikata kuskure kuma nagano kuskurena, Dan Allah na rokeki kiyafemin ki gafartamin, Na miki alkawarin cewa akan bazata sake maimaita kansa bah, Dan jimm mami tayi tace naji nayafe maka, Dan Allah kafuta zan kwanta. Aba maryam kenen haryanzu fushi kike dani, ki taimaka ki yafemin, wlh bada San raina nake aikata, abunda nake yamiki bah, koh kishiyarki mah tuntuni na Dade da sakinta, kawai namiki karyar cewar ta tafi wajan iyayenta Hutu nee. Mami tace toh ni ina ruwana da ita Ai bah akaina take zaune bah. Kowa zamansa yakeyi. Murmushi dad yayi yace, matata kenen, shikenen zan tsuguna Kuma na hada hannayena na rokeki Dan kisan da gsk nake . Kokarin tsugunawa yake, mami tayi Saurin mikewa tace Aa, ka rufamin asiri, sokake Allah yayi fushi dani, na yafe maka, toh idan mah ban yafe maka bah mezanyi, abunda yafaru yaruga daya faru, wlh na yafe maka duniya da lahira kuma. Nice mah yakamata ace na nemi gafarar ka sbd magganganu dana fada maka Mara dadi, Dan Allah ka yafemin. Abba yace aini babu abunda kukamin Kuma baki min laifin komai bah, akasari mah dalilin magganganu da kika fadamin yasa na gano kuskure naa, Dan aka na yafe miki. Murmushi mami tayi tace Alhmd ina mai godiya a gareka, abba yace nine yakamata na gode miki. Jijigata Kabir yashigayi Ganin tafara futa a hayyacinta,yasa yanufi gida da itah batareda yanar dasu DAD bah, direct daki yakaita, Tareda zaunan da ita yace ke meyasa meki, meyafaru, Rike hannunsa tayi wanda zoben tah ke sanye tayi, tareda saita Daidai saitin zuciyarta ta dora, zoben akai, wani irin nutsuwa ne yafara ziyartatta, dauke hannunsa zaiyi ,yaji takara kankame hannun tace, kada kacire hannunta katsaya, tsyawa yayi yana Kallon ikon Allah, rintse idanuwanta tayi sukacigaba da Tsayuwa wajan harta samu nutsuwa. Dagowa tayi tareda sakin hannunshi tace kayi hkr na Rike maka zobe batareda izininka bah, ka yafemin, Kallonta Kabir yayi yace, meyasa wancan matar naga tarike ki, meyasa kike yawan faduwa idan kinga abu ko Kuma idan an watsa miki RUWA. Meyake faruwa dake kifadamin gsk, yau inason kifuto ki gayamin asalin Wacece kee, meyasa Duk wannan, fadamin Wacece kee. Dago idanuwanta tayi wanda hawaye sukara zarya akan fuskanta, tace ni be kowa bace bace mutum irinka. Yes I know, amma inason insan dalilin dayasa kike faduwa just like that, koh ki tsuma, kokuma akasarin aka, waye yayi sanadiyan faruwan akan. Share hawayen dake bin kuncinta tayi tace, KAINE SILA . ........... 馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃寠馃寠馃鈥嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔? COMMENT & SHARE PLS 馃檹馃檹馃檹. ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍馃枈锔? BABY ISHA 馃挒馃挒馃挒(AISHA M.B) 2/28/24, 22:12 - AISHA M.B (Baby isha): Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JYYV16dbYaX1dykLX7EE91 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 4锔忊儯0锔忊儯鈻讹笍4锔忊儯1锔忊儯 WRITTEN & DIRECTED 鉁嶏笍 BY BABY ISHA 馃挒馃挒馃挒 https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*鉁嶏笍 (J.W.A) Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan 茩asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau茩i.鉁忥笍 ------------------------ Jin furucinta yayi kamar saukar aradu. Juyowa yayi ya da Kallon mamaki ya kalleta, ya ce "Kamar ya kenen? Ban fahimta ba." 'Dan jim Amriya tayi ta ce "Kwarai kuwa, kaine silan komai da yake faruwa da ni." Kabir ya ce "Ni Kuma taya na zama sila? fad'amin ina jinki." ya karashe maganar fuskanshi a had'e. Kallonshi tayi ta ce "Eh kaine, kuma har yau har gobe zan cigaba dafad'in kaine." Kabir ya ce "Nifa ba abunda na tambaye ki kenen bah, tambaya ta itace tayaya ni nazama sila?" Ya fad'a tare da sunkuyar da kansa gefe. "Amriya ta ce, ta yarda na ceci rayuwarka daga teku, wanda shine ta saka haryanzu ka kasance a Raye.." A firgice ya juyo ya kalleta, da sauri ya mike idan ran kabir yakai dubu to ya 'baci ,ya ce "Harke kinkai kimin karya, wato kin samu labarin cewar wata ta ceci rayuwata, Kuma na kamu da sonta, wato saboda kinsan rauni na shine kike son kibi ta salon yaudara ki yaudareni, that can never be possible." 'Dago idanuwanta amriya tayi wanda suka kada sukayi jajir, ta ce "Dan Allah ka yarda dani , wlh ni ce na taimakeka, zobena ne a hannunka wanda ya su'buce ya fad'a hannunka, dan Allah ka bani zoben na koma duniyata, inba haka bah mutuwa zanyi na rokeka." "Ya isa, wannan magganganu naki sun isheni haka, bana son na karajin komai

Table of Contents

Chapters

89 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});