Chapter 51
Chapter 51
bazan jee bah, idan kinso kitashi sama, Hawaye ne yafara ciko mata a ido tace, yanzu ace mami Tana asibity DAD yana asibity ga aunty amarya da gradma, na tabbata tunjiya babu abunda suka saka abaki sbd jimamin mutuwan Ummi, abincin dazasu saka fah aikinsu zan Kai musu, Yanzu Dan Allah ... Bata karasaba taji yace shikenen, shikenen, ya isa banason takura, shirya mutafi. Cikeda farin ciki amirya tace, Ngd, kabir yace karki dauka sbd kince nakaiki zankaiki, zankaiki nee sbd mahaifina dakuma mami suna Chan,. Ya mutse fuska amriya tayi cikin ranta kuwa tace shidai wannan bazai taba chanzawa bah. Tashi yayi Tareda daukan car key, yanufi hanyar waje ganin akan yasata bin bayansa . Daidai suma su nadira na futowa daga part dinsu, gaggaisawa sukayi, inda suma sukadau mota, body guard suka bude gate din gidan suka fuce saura su amriya, Wanda yazage sai jamata aji yakeyi . Mom ce Tafuto daga part dinta idanuwanta sun kada sunyi jajir Duk Sun kumbura tsabar kuka. Ganin aka yasa hankalin kabir tashi da sauri yanufi inda mom take yace, mom what happened, meyafaru kinsan banason na ganki cikin Damuwa please mom kifadamin menene. Share hawayenta mom tayi tace kabir, meyasa mutane suka fiye zalinci, yanzu ace yarinya karama kamar Ummi asamu wani mara imani ya kasheta, Na rokeka kabir tabbas kasaka agano Wanda yayi kisan nan sannan agano Wanda yasace min yarinya Tana kaiwanan ta fashe da kukan muna furci. Rungumeta kabir yayi, yace insha Allah mom zansa agano ko waye yanzu aka yan sanda suna bincike akan case dinsu Ummi nee insha Allah kuma za'ayi nasaran gano kowaye. Murmushin mugunta mom tayi tareda Kallon inda amriya take ta kesta mata ido daya, ran amriya ne yakai kololuwar bacci, cikin baccin rai tace, Dan Allah kazo mutafi kada mubarsu, sunajin yunwa basuci komai bah. Sakin mom kabir yayi yace mom bara muje mudawo zamuje asibity. mom tace toh nima mutafi tare zanje. Cikin fusata amriya tace Aa mukadai zamuje, babu inda zaki bimu. Kabir yace me kike nufi, amirya tace aba kalb yanzu so kake muje ta dunga mana kuka , baka ga yadda fuskanta ya kumbura bah, baikamata muje da ita, bah sbd kada taje ta dunga kuka, itama mami tafara kuka, Kaga gwanda ta zauna a gida zuwanta babu abunda zai tsanana mana, zuwa inda mom take amriya tayi tace, Mom kije ki huta kisha magani ki kwanta sbd baikamata ace kina ganin abunda zai daga miki hankali sbd halinda kike ciki. Kabir yace mom amriya tafadi gsk kije ki huta, zamuje mudawo da gawar a mata sutura akaita gidanta na gsk. Fashewa da kuka mom tayi tace za'a kai Ummi gidanta na gsk shine baza a barni naga gawar yata bah, sbd mee, Cikin jin haushi da kunan rai amriya ta daka mata tsawa, Tareda fadin bayan kinkasheta, wato baki gamsu ta mutu bah shine kikeso kibimu, idan bata mutu bah ki karasata achan tantiriya, azzaluma, mai bushashiyar zuciya. MANAGE PAGE PLS 馃檹 COMMENT & SHARE 馃檹馃檹馃檹 ALKALAMIN鉁嶏笍鉁嶏笍鉁嶏笍 BABY ISHA馃挒馃挒馃挒 2/28/24, 22:12 - AISHA M.B (Baby isha): Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JYYV16dbYaX1dykLX7EE91 馃挮WRITER ASSOCIATION @@@@@@@@@@@馃挮 馃摎馃摎馃摎馃摎馃摎馃摎馃摎馃摎 馃馃馃馃馃馃馃馃 馃寠馃寠馃寠馃寠馃寠馃寠 BISMILLAHI RAHAMANI RAHIM 馃尮馃尮 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 3锔忊儯9锔忊儯鈻讹笍4锔忊儯0锔忊儯 WRITTEN & DIRECTED 鉁嶏笍 BY BABY ISHA 馃挒馃挒(AISHA M.B) ------------------------ Firgit mom ta tashi daga mafarkin da takeyi, gabanta ne yafadi tace, yakamata Nayi wani abu kada yarinyar nan ta tona Min asiri. Tashi tayi tareda daukan mayafinta tanufi hanyar waje a daddafe Dan dukan da amriya tayi mata bah kadan bane. Futowa tayi harabar gidan, Daidai lckn taga su amriya suna kokarin Shiga mota. Kabir tafada da Dan karfi, juyowa kabir yayi yace, mom ina wuni , mom ta amsa da Lfy son, ina zakuje aka. Kabeer yace wlh zamu kai wa su mami abinci nee, Tom kabeer muje koh nima inason naje natayata jaje, Kabir yace Aa mom kizauna ki huta koh. Mom tace hutun me zan Zaune yi, yata amriya kice masa Dan Allah yabarni naje. Amriya tace mom keda Danki ni ina ruwana, dakin ne fah, kinga kinada Dama kimasa Mgn yaji. Kabir ya harari amriya, sannan yace shikenen mom Tunda kince aka muje, bude mata kofan motan yayi, tashiga, Inda amriya tatsaya tazuba ido koh zai bude mata itama. Ganin bata Shiga motan bah yasa yace ke bazaki shigo bah ne koh mee, kinafah batamin lck, amriya tace toh ni bazaka bude min kofan bah, Binta yayi da kallo yace, Mace daya tilo takk zan iya budewa kofa a duniyar nan, itace mahaifiyata, so idan kinga bazaki iya budewa bah toh, wa kanki, musaimu tafi, Ya mutse fuska amriya tayi ta bude kofan motan tashiga, masu gadi ne suka wangale musu kofa suka fuce. Tunda sukafara tafiya Ba wanda ya kulla Dan uwansa saima sake sake ds kowannensu yakeyi. Direct hospital din suka nufa, ba'afi 20minutes bah suka isa wajan, parking yayi yafuto daga cikin motan sannan yabudewa mom kofa ta futo daga cikin motan. Sanin cewar bazai bude mata kofa bah yasa itama ta futo daga cikin motan, tareda futowa da food flask din, direct cikin reception din suka Shiga. Tarar dasu sukayi a zazzaune kowa yayi tagumi, gaishesu su kabir sukayi, su aunty amarya suka amsa batareda walwalah a fuskokin suba. Amriya tace Yauwa ga abinci na dafa muku, barana siyo Ruwa, Gradma tace munkoshi wlh, Hade rai amriya tayi tace wlh Baku isa bah, sai kunci, murmushi DAD yayi yace Tom shikenen, daukan daya daga cikin flask din amriya tayi tace barana kaiwa mami nata abinci nasan tanajin yunwa. Dad yace mushiga tare, tunjiya rabona naga yar uwata. Tashi sukayi gabadaya sukashiga cikin room dinda mami take. Da sallama sukashiga, inda mami ta amsa kasa kasa. Murmushi amriya tayi tace mami ga abinci nakawo miki, kici kinji, idanuwan mami ne ya cika da hawaye tace Aa amriya nakoshi, kibarni da tarun bakinciki, da kuncin da nake ciki. Amriya tace aba mami, Dan Allah kidaina fadan aka, Allah yarabamu da bakinciki, Allah kada yakawo abunda bazai wuce bah., abunda yafaru yaruga daya yafaru, Allah yaruga daya kaddara cewar Ummi zata mutu batareda kinyi ido hudu da itah bah, ki share hawayenki mami , mu fauwala wa Allah komai, Bai kamata ace kina kuka bah aduar ki take bukata bah kuka bah, Mami tace yanzu shikenen Ummi ta rasu, batareda ansan wanda yakasheta bah, yanzu auta tah ta tafi kenen. Amriya tace aba mami kin manta kinadani, na miki alkawari zan Maye gurbin Ummi acikin zuciyarki, Kuma Allah yatona asirin wanda yayi wannan kisan nan bada dadewa bah, munafukai masu idon jemage, Tafada Tana Kallon mom takeyi fari da ido. Mami tace Dan Allah inason naga gawar yata, DAD yace bazai yuhuba sbd anruga da ankaita gidanta na gsk. Wasu hawayen ne suka Fara zubowa, Mom tace Allah sarki Ummi Allah yajikan ki da rahama, yamiki rahama yasa aljanna firdaus ce makomarki . Gabadaya suka amsa da Amin Maryam wato mami cewar mom sannan tace Dan Allah kici abinci kinji,abunda yafaru yaruga daya faru zaizai Allah ya kiyaye gaba. nadira tace, mami please, taya hankalin mu zai kwanta idan muka ganki a wannan halin. Share hawayenta mami tayi tace shikenen Naji zanci , Yauwa mami naa, yanzu baranaje na
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89