Chapter 55
Chapter 55
na futo, Kuma nazo gidanan ne badan komai bah, Dan na karbi zobena da ta subuce tafada hannunka, na ceci rayuwarka batareda nasan ko waye kai bah, Bantaba tunanin da abunda zaka sakamin ba kenen, Rike kanshi Kabir yayi yace ALJANAR RUWA, Aljanar ruwa, kin isheni da wannan zance naki, kina tunanin, ni Kabir zan yarda da zancenki cewar ke ALJANAR RUWA CE. Toh ki tsaya kiji ni da kyau, wlh babu abunda nafi tsana da kyama a duniyar nan samada ALJANAR RUWA, su suka hallakar da kakana, bazan taba manta da wannan mumunan ranar bah, dalilin aka yasa, naci alwashin cewa dole saina zama mai company kifi, don kawai nasamu aka mamun wadanda suka kashe kakana, Hmmm babu Wanda yasan asalin labarin, Dan aka, maza kifuta daga gidanan, Kokuma nasa a kulle min kee a magarkama. Hada hannuwanta waje guda, Amriya tayi tace, "Naji basai ka yarda dani bah, amma Dan Allah ku yarda da maganata, da macuciya kuke rayuwa, wannan matar muguwa Ce, ita takashe Ummi, Dan Allah ku yarda dani. Gaskiya nake fada muku, ku taimaka ku ceci baiwar Allah dake dakin ......" Bata karasaba, taji Khalid yana Fadin tunda yace "kije, kitafi mana." Mom dake bayansu tasaki murmushin mugunta, Tareda daukan ruwan dake cikin Glass Cup na kan dining table, ta watsa ma Amriya Ajiki. Gurnani Amriya tafarayi, inda fatarta yafara sabulewa, faduwa kasa tayi, tana birgima, sosai tsoro da fargaba yakama ko wannensu, A hankali, sufarta yafara chanzawa, har sufarta na ALJANAR RUWA ya bayyana. Zaro ido gabadayansu, sukayi, kara su Khalid suka saki, inda gradma tafadi a wajan sumammiya. Dafe kansa Kabir yayi wanda yakeji kamar, Hana buga masa guduma. Sadiq da Khalid da sauran yan dakin suka jaa da baya, banda Kabir dayayi zololo, yana Kallon tah. Juyo da jelanta, na Aljanar ruwa tayi tace, "kwarai nidin ALJANAR RUWA CE, nafada maku cewar, nidin ALJANAR RUWA CE, amma kuka karyatani, toh yau na bayyana kaina" Dama nace Duk ranar da akasan ni ALJANAR RUWA CE, toh zamana a gidan nan yakare. "A yaud'inan zan koma duniyata, banki bah kona mutu konayi rai." Zan tafi, bazan sake dawowa bah, Hawaye ne, yafara bin kuncinta, share hawayenta tayi, da bayan hannunta, tacigaba da fadin, kiyafemin, Nayi muku karyar cewar, na manta abunda yafaru, kudin mutanen kwarai nee kun zauna dani, batareda kunsan asalin Wacece ni bah, Kuma yau zaku rabudani, Dan kunsan asalin Wacece nii, ina godiya da irin kulawa da soyayya da kuka nuna min, Allah yasaka muku da mafifi cin alkhairy. Ni zantafi, zan koma inda nafuto, amma Kuma taya akan zata yiwu kenen batareda zobena bah, saidai na zauna, a duniyar ku, har sai sanda aka gindaya min cewar zan mutu, idan ban koma duniyata bah. Kallon kabir tayi tace, nagode da irin wannan sakayyar. Kuma zaka dawo neman gafarata a gareka. Tana kaiwanan, halittar ta yadawo na mutane. Tashi tayi tanufi hanyar waje. Dakata, taji Kabir yafada, juyowa tayi tace, meyafaru, Kabir yace kin manta baki karbi takardar sakin ki bah, kije na sakeki, saki daya. Murmushi wanda yafi kuka ciwo Amriya tayi, tace, nagode sosai. Tana kaiwanan ta fuce daga gidan. Sosai tausayin Amriya yakama su Aunty Amarya. Direct wajan gradma da mom suka nufa Tareda .watsawa gradma RUWA, Hatake gradma ta farfado daga suman datayi, ririke kabir Tayi tace waiyyo, ku taimakeni, kabir yace aita ruga data yi tafiyarta, Rike mom DAD yayi yanufi dakin shi da itah, domin yayi mata maganin ciwon dake kanta. Tafiya Amriya keyi tana kuka, batareda tasan ko ina bah na layin, Wani bishiya ta hango, akan yasa ta nufi inda bishiyar take tareda, zama a karkashin bishiyar, Zama tayi, ta chunkushe waje guda, tana kuka, sheshekar kukan tane ya tashi wata mahaukaciya, dake kwance a wajan, Tashi mahaukaciyar nan tayi, tanufi inda take, Mahaukaciyar ta ce, "Kai wanene wannan, me yasa kike kuka." Tausayin Amriya ne yakama wannan, mahaukaciyar, daga Amriya mahaukaciyar tayi, hada ido sukayi da mahaukaciyar, da sauri mahaukaciyar taja da baya. Tana fadin kece, kece, "Tabbas kece, Kallonta Amriya tayi, tabbas ta gane wannan matar, itace na jiya wanda ta gani a asibity." Cikeda tausayawa, Amriya tace, "Kedin Wacece, waye ya mayarda ke aka, menene kika aikata, ke dama asali mahaukaciya ce?" Tsugunawa mahaukaciyar tayi, tareda fashewa da kuka, tace, "Dama ni mahaukaciya ce, bansaniba, Dama hauka nakeyi, shikenen Ashe Dama ni mahaukaciya ce, Dama Banida lafiya." Rike hannunwanta, Amriya tayi tace, ki nutsu, kada kidamu zaki, zaki samu lafiya da yardar Allah. "Zan warkar dake, zaki daina hauka, Kuma Duk wanda, tayi miki aka saita dandani kudarta." Rike hannun matan Amirya tayi gamm, Tare da rintse idanuwanta, Hatake aka Fara wani iska, Tareda guguwa, wanda ya gauraye gabadaya ilahirin, wajan. . MANAGE PAGE PLS 馃檹馃檹 COMMENT & SHARE 馃檹 ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍馃枈锔? AISHA M.B (Baby isha) 2/28/24, 22:12 - AISHA M.B (Baby isha): https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v JAJIRTATTAU WRITER'S ASSOCIATION 馃枈锔? (J.A.W) Rubutu baiwa ce daga Allah,jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan kasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauk'i鉁忥笍 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 4锔忊儯3锔忊儯鈻讹笍4锔忊儯4锔忊儯. WRITTEN & DIRECTED 馃枈锔? BY BABY ISHA馃挒馃挒 (AISHA M.B) ----------------------- Jikin mahaukaciyar ne ya fara karkar wa, ta fara shure shure da kafafunta, lokaci daya matar ta kwallah kara wanda ya gauraye dajin. Daga bisani Kuma tayi Tsit alamun ta tsuma. Kallon ta Amriya tayi, cike da tausaya wa, tace insha Allah zaki samu lafiya, babu wanda zai Kara Kiran ki mahaukaciya, Tana gama fadin aka ta Mike tsaye Tareda jin ginar da matar a jikin bishiya, daga bisani Kuma tayi tafiyar ta. Saida dare yayi sosai matar ta farka daga baccin da takeyi, Kallon Jikinta tayi, taga gany'an yak'i da datti a jikin tah. Salati tasa ka tana mai fadin, meya ke faruwa dani, menene wannan Kuma? Taya akayi nazo wajan nan. Tambayar data Shiga yi wa kanta kenen. Rike kanta tayi domin ta tuna sanadi yar tah fada wa cikin wannan yana yin, amma akan ya cutura. Ba yadda ta iya, aka tafara ciccire dattin dake jikin ta. Kallon ko ina na jejin tayi, tace yanzu ta ina ne zan gane hanyar gida, haske ta hango daga Chan nesa, akan yasa ta karasa wajan domin ta nemi taimako". Zuwan ta keda wuya" ta tarar da Amriya a Zaune a wajan tayi tagumi. Kallon ta matar tayi cikin far gaba da tsoro tace! Sannu baiwar Allah. Dagowa Amriya tayi ta dora idanuwan ta akan matan. Ganin aka yasa Amriya Mike wa, tace laa kinsamu lafiya, yanzu zaki iya fada min wanda yayi miki wannan aika- aikan Cikin rashin fahimta doct khadija tace! Kamar ya kenen, Dama kin San ni ne, Amriya tace, Eh nice na warkar dake daga ciwon hauka da kike, inaso ki fada min Wanda yayi miki aka. Dafe kanta doct khadija tayi, sai a lokacin ta fara, tuna abunda ya wakana a baya. Kallon Amriya tayi tace, Wata azzaluma,Mara imani, wacce babu tsoron Allah koh ka d'an a zuciyar tah,Dan zuciyar tah a bushe take. Koh d'igon imani batadashi Kallon ta Amriya tayi tace, koma Wacece wan nan baza ta taba kai mom rashin imani bah. Doct khadija tace,wacece ke, meya kawo ki cikin jejin nan tsakar daren nan , Amriya tace wacce tayi sanadi yar ki fada wa wannan halin
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89