Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 71

Chapter 71

Aljanar ruwa Ce Book 1 Complete Hausa Novel 1,195 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

Ammi tace me zai Hana, zan yarda mana, Doct khadija tace, toh dai wannan da kike gani itadin yar uwarki ce wato hassanan ki, wacce kanku ya rabu akan Abban yusuf, Da sauri Ammi ta Mike, Tareda Kallon Mom tace, da gaske kece hassana ta? Mom ta bata amsa da fadin kwarai kuwa nice nan, nina hanaki sukuni a gidan auren ki, na saka kika rasa yarki wacce kike mugun qauna wato Sabreena, Kallon ta Ammi tayi a hassale tace, dama kece, ina kika kaimin y'ata, bayan kinsan cewar ita kadai na haifa, wato dana kaita asibity lokacin da Asman ta ya tashi ke kika kashe ta koh, Meyasa zaki aikata min aka bayan kisan ita kadai gareni. da kallon mamaki Yusuf ya Kalli Ammi, sannan yace, Ammi ni din fah, ni bah danki bane. Kallon shi Ammi tayi tace kwarai kuwa kai bah dana bane, Kai adopted child ne, zama Ammi tayi hawaye na bin kan kuncin ta, tace kayi hakuri nayi boye maka gaskiya na tsawon shekaru, tabbas Kai bah dan mu bane, sabreen itace kadai yar dana haifa. Hatake kan Yusuf yayi mugun saramai, dafa kanshi yayi, yafara karanta adu'oin rage radadi, dago kai yayi sannan ya tambayi Ammi yace, toh Wacece mahafiya ta, Kafun Ammi tayi Magana, Mom tace khadija itace mahaifiyar ka, zaro ido gabadayansu sukayi, cikeda mamakin kalaman Mom, Ammi ta kalle ta tace, khadija Kuma! taya kika san khadija ce mamar sa, Mom tace saboda ni da kaina na dauki Yusuf sannan na hajiye shi a kofan gidan ku, a lokacin Kuma na buya, bayan kun dawo daga asibityn da kuka je akan rashin haihuwa da kike, kuka ganshi sannan kika yanke cewar ku dauke shi. Kallon Doct khadija Yusuf yayi yace, kenen Doct khadija itace mahaifiya ta, akan bazai taba yuhuwa bah, da sauri doct khadija ta Mike, sannan ta isa inda yusuf ke tsaye, ta Kalli bayan wuyan sa ta tabo dake wuyan sakk irin na wancan, Sannan tace, tabbas kaine dana, kaine dana, Dama, zan sake Ada ido dakai a duniya, rungume ta yusuf yayi, yace kiyi hakuri umma tun kwanakin nan bansan cewar ke din mahaifya ta bace, sai yau, na miki alkawarin zan rike ki hannu bibbiyu, bazan taba rabuwa dake bah. Sosai Ammi tayi murnan ganin asalin mahaifiyar Yusuf, Abba wato mijin Ammi ne ya katse su da fadin, toh ita y'ata Sabreen Tana ina? Ina kika kaita, Dariya Mom ta kwashe dashi Tareda fadin kuna Tareda yarku, amma Baku san itace yarku bah, Dad yace bah abunda aka tambaye ki kenen bah, tambaya itace, ina yarsu take Kuma wacece yar su , Mom tace bah kowa bace yar su, illa "Amriya, tabbas Amriya itace yar ki. ???????? COMMENT & SHARE PLS ??? ALKALAMIN ?? AISHA M.B (Baby isha ) ??? Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JYYV16dbYaX1dykLX7EE91 ?BISMILLAHI RAHAMANI RAHIM ? ALJANAR RUWA CE ??♀???♀?? PAGE 5??0????5??1?? WRITTEN & DIRECTED ?? BY AISHA M.B?? ----------------------------------------- Zaro idanuwa gabadyansu sukayi, suka hada baki wajan fadin What!, jiri ne ya fara daukan Ammi, da sauri tayi saurin dafe kanta, Tana mai fadin Amriya, itace sabreen dita, kenen itace y'ata, why? Meyasa tsawon wannan lokacin ban gano cewar ke y'ata bace, ta karashe maganar tareda fashe wa da kuka . Mamaki ne ya Kama kowannen su na dak'in, Nadira ce tayi karfin halin fadin, idan Amriya yarki ce, that means itadin mutum ce, toh tayaya ta zama ALJANAR RUWA How? Dariya Mom ta kwashe dashi, tareda fadin nice nan, na maida ta ALJANAR RUWA, Kuma ni kadai ce nasan a inda zata samu maganin waraka ta, ta koma asalin mutum, Amma bazan fada bah domin nice nan zan ga bayan tah. A fusace Ammi ta Mike tareda nufan inda Mom take tareda shake ta tace, kin rabani da y'ata na tsawon shekaru, akan bai ishe ki bah, meyasa kike son daukar rayuwar ta? Kin ruga kin maida ta ALJANAR RUWA, akan bai wada ce ki bah, menene ta tare miki da kike son ganin bayan tah. A fusa ce, Mom ta Kalli Ammi tace, tambaya ta kike me ta taremun, toh bude kunnuwan ki kiji, yarinyar ki ta tare min abubuwa da dama, idan bakusani bah toh yau kusani, Ita ta hanani kashe ku tun wuri, ita take Kare Kabir a koda yaushe, lokacin birthday Nadira, ni na saka wa kabir guba, sannan ita Kuma Amriya ta dauka tasha, akan ya bata min rai sosai, banso akan bah, naso ace Kabir ne yasha sannan ya mutu, Amma ganin akan danayi yasa na kira police domin su dora masa laifi akansa, amma still yet saida ta cece shi a wajan Police, ta hana aka ki tafiya dashi. Babu abunda banyi bah, dan ganin na kawar da Kabir d'aga doron duniya, Amma wannan yarinyar Amriya ta Hana ni, ita take dakatar dani, nayi yinkurin kashe ku amma a koda yaushe ta kasance tana taimaka muku, kowane shiri na toh saita san yadda tayi ta wargaza min plan's dina, now tell me, bata tare mun abubuwa bah?. Hawaye ne ya fara bin kuncin kowannen su na dak'in, Mami ce tayi karfin halin fadin, Allah sarki Amriya, yau gashi dai gaskiya tayi halin ta, hakika kedin mace ce ta gari, duk Wanda yayi nasaran samu Mace irin ki toh hakika wannan mutum, zai kasance a koda yaushe Mai sa'a. dafa kanshi Kabir yayi, yayin da yake jin zuciyar shi na masa zafi da kuna, tareda fadin, ki gafarce ni Amiriya, tabbas nayi dana sani, a koda yaushe kina yawan fadamin cewar, watarana saina yi dana sani, kuma saina san mahimman cin kasantuwar ki a rayuwa ta. Tabbas maganar ki ya zama gaskiya, dan Allah ki taimaka ki yafe min yana kaiwa nan, ya mike tsaye, tareda fuskan tarsu yace, zanje na nemo matata, zan nemi gafarar ta, Kuma sannan na nemi ta dawo cikin rayuwa ta bah, domin kuwa in har Amriya bata kasance a rayuwa ta bah, toh zama na a duniyar nan ya Kare. Tashi Ammi tayi tace, kwata kuwa Kabir nasan bazata wuce gida na bah, amma bazan bar gidan nan bah, har sai Karima ta fadamin tayaya ta maida y'ata ALJANAR RUWA, Kuma menene dalilin ta na yin akan. Wannan shine sila, Mom ta fada tana mai nuna abban yusuf, Kallon ta Abban yusuf yayi mamaki bayyane a fuskan shi yace ni Kuma! , ta yaya nazama nine sila? Mom tace kwarai kuwa kaine sila, Amina baki taba fada masa irin tsakanin sonda nake mishi bah, sai a lokacin Ammi ta tuna da irin tsakanin sonda Karima ta nuna wa habib shekarun baya da suka wuce, Kallon ta Ammi tayi tace, Amma ke baki ji kunya bah, mijin yar uwarki kike so, duk mazan duniyar nan baki gansu bah, sai mijin yar uwar ki, Anya ke jini na ce kuwa, hanya tare aka haife mu, ki rasa da abunda zaki sakamin sai da wannan abun. Toh fada mana tayaya kika mayar da Amriya ALJANAR RUWA?...... shekaru baya da suka gaba ta. ganin auren ki da Habib, akan yasa ni cikin bakin ciki, ya sanya ni kunci wanda akan ya kusan sanadiyar rasa rayuwa ta, Ganin bazan iya jure ganin ki, kina farin ciki, ni kuma, ina bakin

Table of Contents

Chapters

89 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});