Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 69

Chapter 69

Galadima Family Book 1 Complete Hausa Novel 1,314 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

nawa lokacin na tafe"Galadima yace”gaskiya ne kam wannan,nan akafara gaggaisawa,inda Galadima ya kalle Sauban"Muhammad ya maganar matar ka?ba zaka dawo da ita bane?,ɗagowa yayi ya kalli Zuhra akayi sa'a itama shi take kallo,ɗan murmushi Galadima yayi sannan ya cigaba"a wannan lokacin yafiya shine sama da komai ka manta komai,komai ya wuce ka dawo da matar ka ka haɗasu ka musu adalci". Cikin ɓacin rai boɗejo ta kalle Galadima"Wai Malam meyasa ka fiye dawo da hannun agogo baya ne?gaskiya bazan ɓoye maka ba nisam bana son dawowan ta gidan nan,ka barsu suyi rayuwar farin ciki itama Allah ya haɗa ta da wani mijin nagari me kula da ita"tana ƙare faɗan hakan ta mike ta nufi kitchen,murmushi Galadima yayi yace"Wato su mata kullum tunanin su ɗaya ne, menene a ciki don kadawo da Akeela?kuskure ne ta riga tayi kuma ƙaddara ce bata wuce kan kowa ba"mikewa Zuhra tayi gaban ta na masifar bugawa don har ga Allah tana tsoron Akeela,da kallo duk suka bita Sauban ji yake kamar yatashi yaje yabita. Still murmushi Galadima ya kuma yi sannan yace"kaje kayi shawara,amma inaso ka natsu tukuna kafin ka yanke hukunci"miƙewa Sauban yayi jikinsa na masifar sanyi yama Galadima sallama ya fice, apartment din Ammi ya nufa nan ya cidda ta da Zuhra zaune tana dafe da kafaɗun Zuhra wacce banda sharɓan kuka babu abinda takeyi,a hankali ya ƙariso,cikin ɓacin rai Ammi ta dubesa"mekayi mata ne Sauban?tsaban kuka tunda ta shigo ko magana ma ta kasa,meke faruwa ne?shafa kai Sauban yayi yace"magana Galadima yayi min akan dawo da Akeela shine fa taji take kuka,to wai ma menene abin kuka anan? Ammi idan fa Allah ya ƙaddara da sauran zamana da yarinyar nan babu yanda za'ayi dole kowa yayi haƙuri"Sakin wani irin kuka tayi tana faɗawa jikin Ammi a dalilin jin kalaman sa da tayi na ƙarshe,cikin ɓacin rai Ammi tace"Sauban! Sauban!! So nawa na kira ka? "Sau biyu Ammi". Ammi tace"To idan har nice na haifeka kada na sake ji ka tayar mata da maganar nan"cikin kuka Zuhra tace"Ammi idan zaiyi auren shi yayi ban isa na haramta masa abinda Allah ya halasta masa ba, kawai dai ni banson Akeela ta dawo ko uku ne ya ƙarosu a lokaci guda amma don Allah banda Akeelaaa"takarisa maganar tana sakin kuka,shikuwa wani ɓacin rai yaji don yana ganin yarinyar kamar fa har yanzu bata son shi tunda har tana cewa ko uku ne yayi banda Akeela. Ammi tace"kiyi shiru nace maganar ai ta mutu taso muje,kamata Ammi tayi suka haye stairs suka barshi anan zaune. Mikewa yayi shima ya fita don tun ɗazu Kareem ke kiran sa. **** Cikin dariyar shaƙiyanci Kareem yace"hhhhh idan bakayi wasa ba kanaji kana gani zan angwan ce na bar ka,kayi ta kallon ruwa dai kwaɗo yazo....mema karisan hausar?dalla masa harara Sauban yayi yana jan tsaki,sannan yace"kai nifa yarinyar nan sam bata so na,nan yashiga bashi labarin abinda yafaru,ajiyan zuciya Kareem ya sauke yace"haba oga wallahi yarinyar nan tana sonka kasan fa yarinya ce so sai kabita a sannu Kaine zaka koyar da ita soyayyan ka"Sauban yace"haka Daddy ma yace min". Nan suka cigaba da hirarsu. Acan Ammi sosai ta lallashe Zuhra sannan tabata good advise na yanda ake kula da miji da tattalinsa,sannan tabata wasu sirrika akan zamantakewar aure wanda insha Allah zaku jisu a book dina mezuwa in na gama wannan. Sai wajejen 9:00 Sauban yadawo inda ya biya yadauki Zuhra suka koma gida,koda suka shiga bata bi takansa ba,dayan personal palour dinta ta nufi,daya daga cikin bedroom din tashiga tayi wanka. Bayan tafito ta shirya cikin wasu night gown masu taushi,wandon gajere ne hannun kuma na vest peach colour,shiryawa takeyi tana muttsuke jikinta da khumra da kulakca masu masifan ƙamshin daɗi,wayar tane yafara ringing mikewa tayi tadauko akan bedside drower ganin number yasa taƙi ɗagawa har ta katse,sake kiran ta akayi,mamaki ta shiga yi kan waye ke kiranta cikin daren nan?shahada tayi taɗau phone din. Muryan shi ta jiyo"Ina sama ina jiranki idan kingama"Yana ida faɗar hakan ya datse kiran,bin wayar Zuhra tayi da kallo,sannan taje ta cigaba da shiryawan ta,sam bata kawo komai a ranta ba,batare da wani damuwa ba ta ɗau hijjab ɗinta long ta sanya ta fice. Samuj shi tayi sanye da kayan baccin shima riga da wando farare tass,shimfiɗa praymat yayi yace"kizo mu gabatar da sallah"wani irin bugawa Zuhra taji ƙirjinta yayi don idan bata mance ba ta taɓajin su Aunty Mashahuda na firar sallah da akeyi ranar da miji zai san matansa...tunanin ta ne yakatse a sanda taji muryan sa"Ba magana nake miki ba?Cikin sauri taƙaraso anan ya tayar da sallan, raka'a huɗu sukayi, anan ya kama kanta yashiga yi mata tambayoyi akan addinin ta,duk tambayar da yayi mata sai ta bashi answer,sosai Sauban yaji dadin hakan. Bayan sun kammala ya zubanya mata idanuwan yana murmushi,wani irin nauyi Zuhra taji,kamo hijjab ɗinta yayi yana kokarin cire mata,da sauri ta kallesa jikinta na rawa,shima kallon ta yayi yana ɗaga mata gira tare da cigaba da cire mata hijjab ɗin,bayan ya cire mata hijjab ɗinne ya miƙe,tare da fita daga bedroom ɗin, Zuhra kuwa banda dakan lugude babu abinda ƙirjinta keyi. Be wani jima ba yadawo hannunsa ɗauke da tray wanda plate da cup's biyu ke kai,zama yayi a gabanta yana jawo ledar gefen sa,buɗe ledan yayi atake anan ƙamshin gasasshiyar kazar tafara tashi,a plate din ya ɗora sannan ya ɗauko Hollandia strawberry ya zuba a cups ɗin. Kallon ta yayi fuskan sa ɗauke da wani murmushi yace"kina jin yunwa?cikin sauri Zuhra ta girgiza masa kai alamun a'ah.Sauban yace"kinaji mana i know Ammi munyi waya tace baki ci abinci ba na tabbatar yau na ciyar dake kin ƙoshi"yana faɗar hakan yakai hannu ya gutsiro tsokar bakin yakai bakinta,Zuhra babu yanda ta iya hakan yasa tabuɗe bakin,sam bataji daɗi da taste din kazar ba,daƙyar ta haɗiye,sake miƙo mata yayi,da sauri ta riƙe hannunsa tana fashewa da kuka"please Yaya bana jin yunwa naci abinci"taƙarisa maganar tana sakin kuka,da mamaki sosai yake duban ta,ɗauko cup ɗin Hollandia yayi yabata,bata musa ba tasha tashanye duka. Ɗaukar kazan yayi ya fita,babu jimawa yadawo lokacin Zuhra ta fito daga toilet,kan bed ɗin ta nufa saboda baccin da yake cinta,shima toilet ya shiga batare da ya kalleta ba,a lokacin da ya fito bacci ya ɗauke ta. Xahratty CE🥰 Lallai Alqalami 🖊️ yafi takobi🗡️ [7/21, 08:54] 𝐎̃𝐔̂𝐌 𝐀̃𝐉𝐌𝐄̨𝐑𝐋💜🤍: 👨🏽‍🦳 *_GALADIMA FAMILY_* 👨🏽‍🦳 Page:- 83/84 ____Wani sabon al'amari ta fara ji kamar ana shafata,cikin sauri ta buɗe idanuwan ta,ido biyu tayi da Sauban gabanta ne yayi mugun faɗuwa duk da bata ganin sa sosai saboda Dum light ce a ɗakin,wasu abubuwa yafara mata tun bata biyesa masa har ta koma biye masa,hakan yasa Sauban yasake samun ƙwarin gwiwa cikin zafi² ya cigaba da aika mata da saƙon ni,tun Zuhra na biye masa har ido yadawo ya fara canza fata domin kuwa tafara tsorata da lamarin nasa cin yafara karkata wani ɓangaren, addu'an kasan cewa yayi da iyali lokacin da yake kai hannunsa yana buɗe cinyoyin,koda yayi ƙoƙarin shiga kasawa yayi a dai-dai lokacin Zuhra ta ɗan saki ƙara jikinta babu inda baya rawa don tayi bala'in firgita. Sannan gashi yaji ruwan ni'ima sosai na guda na a jikinta dagewa kawai yayi don idanun sa ya rufe burin shi kawai ya ji shi a jikinsa

Table of Contents

Chapters

87 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});