Chapter 61
Chapter 61
taushi da tsaruwa bakake,hannun sa dauke da laptop dinsa,ganin ta yayi a kwance,cikin nutsattsiyar muryan shi ya fara magana don tabbatar da tayi bacci ko kuwa"Hey! Hey wake up kada jikinki yayi ciwo,shiru yaga bata motsa ba hakan ya tabbatar masa da tayi bacci,ajiye laptop din yayi yana nufar ta,hannu yakai yana cire mata hannun da tarufe face dinta,sosai tayi masa matukar kyau dama ita me kyau ce,hakan yake fada a ransa always, murmushi yayi yana shafa lips dinta wanda yasake pink a dalilin kukan da tasha yau"Rigimammiya! Yafada yana sakin smile,daukan ta yayi cak like bby yanufi stairs da ita yana cewa"wow ashe tanada nauyi?a haka ya isa da ita parlon ya wuce da ita bedroom dinsa yana kwantar da ita, squeezing face tayi tana dan turo mouth wanda yasa point din ta lomawa,cikin baccin tace"ummm"tana sake yamutse face din,kallon ta kawai yake yi yanajin son ta na sake nunkuwa a zuciyar ta. Warware mata lutfayan yayi,anan wata gown ta bayyana ganin da yayi kamar gown din bata da nauyi ne yasashi barin matashi yana ja mata duvet din,tare da dai-dai ta mata A.C ya kashe light din ya bar mata bedside dum light,yana fita daga bedroom din,kasa ya sauka ya rufe ko ina tare da kashe fitullu ya haye saman yana rufe shima ko ina,dan balcony dake saman yaje ya zauna yana kunna laptop dinsa gefe daya fresh milk ne sai shawarma,aiki yafara inda yaketa cin karo da sakonni na abokan aikinsa suna masa congrats akan auren sa,wasu Kuma na masa iya shige,yakai wajen karfe 12:30 sannan ya tattara komai ya nufi ciki,kikkimtsawa yayi sannan yadauro alwala yayi sallah raka'a hudu sannan ya kwanta,duban ta yayi yana shafa face dinta yanajin wani sanyi,abinda yadinga mafarkin zuwan shi kenan,tun sanda aka haifeta yake da burin kasancewa da ita,murmushi ya saki sannan ya jawota jikinsa yana manna mata kiss a forehead dinta"I love you so much my life"ya furta kaman wani me rada,babu jimawa shima bacci ya suresa. Ita tafara farkawa wajejen 5:30 jinta tayi kamar ammata daurin goro cikin sauri ta bude idanuwan ta,a hankali ya sauka kan face dinsa,diddilo idanuwa tayi cike da mamaki cikin sauri ta yunkura zata tashi,batare da ya bude ido ba yace"were re you going?cikin muryan bacci,kallon sa tayi still taga bacci yakeyi seriously,batare da tayi magana ba tasake kokarin mikewa,amma sai taji yaki sakinta"uhm am talking to you"yafada,wani kuka Zuhra ta kece dashi wanda yasa cikin sauri Sauban ware idanuwan shi akanta yana sakin ta,mamaki fal ransa,ganin ya saketa yasa ta mike da sauri tare da sauka daga bed din taje can gefe tayi tsaye tana cigaba dakai,dafe kai Sauban yayi yace"kaga takanka Sauban"tamke face yayi yana mikewa,toilet ya shiga ya barta nan tsaye,ruwa tafara jiyo zuban sa,hakan ya tabbatar mata da wanka yakeyi a gurguje yafito saboda lattin da yayi be samu asuba ba,jallabiya yasaka fara tas sannan yafita a gaggauce. Wani ajiyan zuciya ta sauke tana share hawayen ta,toilet din tashiga tana wani irin lumshe ido saboda tsaruwan sa,cikin sauri tayi wanka itama tayi alwala,koda tafito lutfaya dinta ta dauka ta nada,tare da tayar da sallah,koda ta idar azkar tayi sannan tafara rera karatun alqur'an,Suratul Yusuf,daka takeyi cuz wayanta bata gani a saman ba,a haka har bacci yasake awon gaba da ita akan dadduman. Sauban wajejen 7:00am yadawo gidan, kaitsaye sashen da yake gyming ya wuce,be fito ba sai wuraren 9:00 a lokacin Zuhra ta farka ta gyara bedroom din sannan ta sakko kasa shima tadan gyaggyara duk da bawani datti. Knocking tajiyo duk a tunanin ta Sauban ne hakan yasata rudewa sannan kamar wacce aka dasa takasa mikewa,kusan minti biyar sannan tajiyo muryan sa,ku shiga mana I think tana bacci ne,tsuru tayi ganinsa da tayi batare da ya dubeta ba yahaye stairs, bayan sa Mashahuda ne da Muneefa, Muneefa dauke da basket a hannu,nufota sukayi Mashahuda na dariya kasa-kasa tace"morning Aunty amarya"haka kannen miji ke cewa ko Muneefa? Muneefa da tanufi dinning cikin muryan dariya tace"kwarai kuwa yanzu biyayya dole don matan Yaya ne, Zuhra da idanuwan ta yayi luhu luhu muryan ta na rawa tace"kai Aunty Muneefa"Muneefa tace"wani kai Aunty Muneefa gaskiya ne ai, Mashahuda tace"kinyi wanka ne? Zuhra tace"nayi sai dai bani da kayan canji"Mashahuda tajawo wani dan akwati dake gefen ta tace"ga wannan kije ki shirya kafin su Laila anjima su kawo miki kayanki,amsawa Zuhra tayi da to tana mikewa,dayan parloun ta nufa anan kasa inda taga bedroom har biyu,nan tashiga daya,shima sosai yayi kyau, biyo ta sukayi a baya,anan suka fito mata da kayan da zata sanya,wani arnen lace silver suka fito mata dashi Wanda akayi masa dinkin half bubu da street skirt yayi bala'in kyau,sai Muneefa tace tadaura dan kwalin da kanta don sun santa gwana ce akan dauri,bayan ta gama daurin tadan shafa powder kwalli nd lipstick,ta dan tace girar ta,tayi kyau sosai,takalmin ta golden high heel shoe ta sanya sai mayafinta gold shima,dan kunne da abin wuya silver,tayi kyau sosai-sosai. "Wow Masha Allah wallahi kinyi bala'in kyau little sis"cewan Mashahuda tana zuba mata hotuna,kamo hannunta Muneefa tayi duk suka fito bedroom din. Sauban ne yafito sanye da wata danyen shadda fara tasss babu aiki ko dis a jiki,daka kalle shaddan kasan naira dai tayi kururuwa bama kuka ba,sai half cover shoe blue,hulansa ma blue,yayi kyau har yagaji sajen nan tasaka zama baki sidik akan farar fatar nasa sai sheki takeyi,gefen sa abokan sa ne Taufeeq, Kareem, Aseef,sai wasu guda uku 'yan nan maidugrin,ga Mommy da Mom,kannen Ummie,sai na Ammi,sannan Rammat. Sosai yake sakin murmushi saboda ganin Zuhra da yayi,a hankali ya fara takawa babu abinda ke tashi sai wakar ciza dani,manni kawai ake musu,yana zuwa ya rungumo ta gabadaya yana sakin wani irin ajiyar zuciya,goshinta yakai ma sumba,nan akasa ihu,kamo habar ta yayi yana laluban idanuwan ta wanda ta runtse su sosai,dukawa Sauban yayi yana ciro wani dan box a pocket dinsa,atake anan wani abun wuya na gold ya bayyana,aiko nan aka sake sa tafi da ihu,matsawa yayi yana Sanya mata abin wuyan, cikin wani irin murya ya furta"I love yhu Fateema Zuhra,I can't live without you,I love you so much,yafada yana kai mata kiss a baki,ai wannan karan daga mommy,mom har sauran iyaye rufe Ido sukayi. Zuhra kuwa sandarewa tayi saboda jin abinda yace mata,haka aka cigaba da shagali,hotuna kawai akeyi a parloun inda kowa na cikin farin ciki,zuwa la'asar kowa ya watse. Xahratty CEπ₯° Lallai Alqalami ποΈ yafi takobiπ‘οΈ. [7/14, 16:21] πππ‘π«π πππ‘π«ππππ²π₯°: π¨π½β𦳠*_GALADIMA FAMILY_* π¨π½β𦳠Page:-73/74 https://chat.whatsapp.com/Cz6pFHyd9N68OmqNx3Vpqs _____Acan angano Adda Zainab wacce sai sunbatu take saki,nacewa ba ita takashesu ba kalmar da taketa ambata kenan kamar karatu tana kuka,duban ta wani police yayi cikin natsuwa yace"hajiya ki nutsu ki sanar damu asalin alakanki da hajiya Aliya har zuwa sanda ta rasu,kuka sosai Adda Zainab tasaki nan tashiga basu labari tun daga haduwar su na secondry school,daganan ta dakata,sannan cikin muryan kuka tace"officer don Allah ku kiramun 'yar uwata bilkisou tare da Amma nafiso duk labarin da zan bayar yazama suna wajen,sannan a hadani da hajiya kareema kanwar mijina suma duk suzo tare da yarana. Haka kuwa akayi a ranar aka kira Ummie tafiyan urgent sukayi ita da Amma da Taufeeq,don mota ma suka biyo, Mashahuda kuwa dasu Mommy zata dawo,don ita kanta Zuhra bata son Ummien ta wuce ba.
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87