Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 54

Chapter 54

Galadima Family Book 1 Complete Hausa Novel 1,296 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

hakan ya haifar mata da kwanciyar asibiti,hankalin yaranta yayi kololuwan tashi yayi,su Amma duk sunzo fada sosai Amma tayi mata akan wannan halin da tadauka tadorawa kanta, Ummie ma da Mommy da Mashahuda sunje,jin yanda Adda Zainab keta sumbatun Hajiya Aliya ta ci amanarta yasa duk jikinsu sanyi,sai dai ita a bangaren ta ba haka bane domin kuwa gani Ummie ba karamin wani tsanar ta takuma ji ba. ****** Sosai ta wahala da abortion din da tayi,dubara ce tafado musu,cikin sauri suka hanzarta komawa gida,inda Akeela tayi kace-kace da toilet da jini,a hanzarce su Hajiya dahara suka bar gidan,a cewar su yanda plan dinsu zai tafi yanda suke so,haka Akeela tayi faca² da jini,takun Sauban tafaraji yanufo bedroom din nata,nanfa ta juyar da idanuwa tafara nishe nishen karya,a hanzarce ya nufota yana me tallafota izuwa jikinsa,kuka tafashe dashi tace"honey nayi miscarriage ka kallo jinin dake fita daga jikina....ai da hanzari Sauban ya dauke yafice da ita,dawowan sa kenan daga Kiran da Daddy yamusu shida Zuhra,inda aka samata tsauraran dokoki. Kaitsaye hospital din su Dr Ahmad ya nufa da ita,temakon gaggawa suka shiga bata,anan Dr Ahmad ke tabbatar ma da Sauban cewa lallai Akeela tayi miscarriage din cike na 1months nd 6days, Sosai Sauban yaji zafin hakan sai dai yasama ransa haka Allah ya tsara. ******* Babban tashin hankalin da ya taru a gidan Alhaji iliyasu shine anga gawarsa shida amaryarsa wadanda aka saka mudu Poison a cikin cofeeeeeee Xahratty CE🥰 Lallai Alqalami 🖊️ yafi takobi🗡️. 👨🏽‍🦳 *_GALADIMA FAMILY_*👨🏽‍🦳 Page:- 63/64 ____Sosai tashin hankali ya bayyana a cikin wannan family din da rudu inda su islaha banda kuka babu abinda sukeyi jin yacce ake la'antar mahaifiyar su daga bakuna da dama,ita kanta Amma tasha zagi duk da batasan hawa ba batasan sauka ba, domin dai a sashen Adda Zainab aka ga kwalaben poison dinda aka kashe su hajiya Aliya gashi kuma an nemeta an rasa,anzuba jami'an tsaro kota ko'ina, Ummie kuka takeyi sosai hankalinta yayi kololuwar tashi wanda yayi sanadiyar da tafadi,hawan jini yayi mata mugun hawa,daga mutanen kadunan har maidugri babu kwanciyar hankali,su Daddy cikin tashin hankali tare da Sauban, Baba Hasheem, Ammi, Mom harda Zuhra suka nufo kaduna,sosai suka taradda tashin hankali domin kuwa har gidan Ummie 'yar uwan Alhaji iliyasu ke zuwa suna tada kayar baya,sai da su Daddy suka iso sannan akasa jami'an tsaro shine fa komai yazo da sauki, Ummie na kuka Amma ma tanayi, cikin muryan kuka Amma tace"mezesa ki aikata haka Zainab?wani irin zafin kishi ne dake haka?wallahi ba irin tarbiyyan da namiki bane domin ko mahaifiyar ki ba haka take ba munyi zaman lafiya da amana, innalillahi wa Inna ilaihirraji'un kin cucemu kin cuce yaranki kin cuce kanki,sai lallashin ta akeyi. Acan kuwa cin zarafin da dangin Alhaji iliyasu kema su islaha kamar ba jinin su ba yasa itada da kanwar ta gudu daga suka nufo gidan ummie,duk da yaune akayi rasuwar amma a yacce suke musu kamar zasu kashesu Suma. Kota ina bincike ake koda Allah zaisa aga Adda Zainab amma ina ba'a ganta ba har dare,wannan ahalin dai haka sukayi kwana bakin ciki sam basu rintsaba, washegari su Daddy suka wuce harda Zuhra cuz tana da Exam,sun bar sallahun duk abinda ake ciki ummie ta sanar dasu. Washegari haka suka shirya suka nufi gidan Alhaji iliyasu,tare da manya²n kuloli na abincin sadaka,sun ma maza 'yan waje gaisuwa don sosai yayyen Alhaji iliyasu maza da kannen su suka amsa cikin kulawa sai da suka shiga gidan ne gida ya hargitse domin har masu iskokai sai da suka tashi kan idan su Amma basu bar gidan ba sai sun kashesu,sosai sukaga tashin hankali wata kanwar Alhaji iliyasu tana kuka tace"Dangin masifa dangin bala'i wallahi munyi dana sanin sanin ku,ashe Yaya iliyasu da ajalinsa yake zaune duk tsawon shekarun nan?wallahi bamu yafe ba kuma sai mun dauki fansa, Allah ya isa tsakanin mu daku"Amma kuka Ummie ma kuka haka su islaha ma, Ammar ne ya kariso yace"Haba Guggo mu bada son ranmu momy zatayi haka ba domin lefin wani baya shafar wani sannan muma mahaifin mu fa aka kashe,muma munajin zafin hakan fa matuka,sannan me su Amma sukayi da zaku hada dasu?yakarisa maganar cikin 6acin rai, cike da masifa tace"dalla can rufemin baki,wayasa dakai?ai bazaku ga lefinta ba tunda ba ita aka kashe ba, la'ananniya shedaniya"takarisa maganar cikin muryan kuka,yayyen Alhaji iliyasu maza biyu ne suka shigo cikin 6acin rai suka fara magana"Wai talatu lafiyan ki lou kuwa?ku meyasa idan baku tayar da fitina ba bakujin dadi?kubar mamata su samu salama ma ya isa,sannan kinada tabbacin hajiya Zainab ce takashe su?cikin muryan kuka tafara magana"Yaya waye zai kashesu idan ba ita ba?tunda yayi auren nan bata ta6a barin shi yayi sukuni ba,fitinar yau daban ta gobe daban sannan da bakinta take fadar mugayen abinda zata aikata musu,wani bincike ake so ayi?bayan ga hujjoji?cikin fada yace"talatu banson masifa wallahi yanzu zakibar gidan nan"maida duban sa yayi gasu Ummie yace"don Allah kuyahakuri kusamu waje ku zauna"cikin sauri Amma tace"A'ah Alhaji ai munyi gaisuwa yanzu zamu tafi Allah kajikan su Allah ya musu rahama,yanda 'yan uwankun nan suke a fusace sai su cinye mu danye ai anan"tayi maganar tana goge kwallar idon ta tasanya medical glass din. Haka dai rayuwa ta cigaba da tafiya da dadi babu dadi gashi a yau Alhaji iliyasu sun cika sati guda da rasuwa,inda bincike be tsaya ba neman hajiya Zainab ake ruwa ya jallo,su islaha sunyi kuka sun gaji me ma lallashinta mijinta ne da mahaifan sa. ****** Zuhra sun kammala Exam dinsu lafiya inda take dan hutun sati guda,bikin Kareem da Rammat kuma ya gabato shirye-shirye kawai akeyi domin saura wata guda. Sauban ma ya tattara ya koma Canada sai biki kuma kila yadawo,wannan dalilin yasa Akeela cin karenta babu babbaka da akwai ranar da Bodejo ta aike Zuhra gidan Sauban din,duk da bataso ba don har kuka sai da tayi amma Bodejo tace sai taje don duk wani guje²n ta gidan zata koma da zama,haka ta amsa sakon ta tafi badon ranta yaso ba,koda taje sallama tadinga babu response ganin hakan yasa tashiga parlon,abinda tagani sai da yasa ganinta daukewa na wucin gadi,domin kuwa Akeela tagani akan wata mata suna lesbianism inda Akeela ke goga al'auran ta ana matan ita kuma matan ta kama..... Akeela sai shansu takeyi,ihu gabadaya ya cika palourn,da wani mahaukacin gudu Zuhra tabar gidan don da alama ma basusan shigowar ta,sashen Ammi tanufa inda ta ciddata da Mom suna hirar bikin Kareem da Rammat,ganin yanda tashigo a gigice ne yasa Mom kamota"ke Zuhra lafiyanki kuwa?ganin banda zufa da rawa babu abinda jikinta keyi,hanyar waje tafara nunawa daqyar ta iya bude baki tace"s....sa....gidan ya sa....sau...ban. Mom da Ammi suka hada baki wajen cewa"me yasame gidan Sauban din,cikin gigita Zuhra tace"Akeel....ai bata karasa ba atake anan ta zube sumammiya,wannan abin yayi matukar tayar musu da hankali a dai dai lokacin ne kuma su Daddy suka shigo nanfa suka shiga tambayar abinda ke faruwa, Ammi tashiga sanar dasu yanda zuhran tashigo a gigice,ai da sauri Daddy, Baba Hasheem, Ammi suka nufi apartment din Sauban, Mom kuma ta zauna da Zuhra tana yayyafa mata ruwa,cikin tsananin tashin hankali. Ammi dasu Daddy dake bayanta haka suka nufi gidan Sauban,ganin kofan palourn a bude yasa Ammi fadawa,abinda tagani ne yasata sakin

Table of Contents

Chapters

87 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});