Chapter 79
Chapter 79
da dariya. ๐wayyo masu karatu dad'i tamkar yakasheni, nasan kumafa yau hakan take agareku musamman masoyan Safna, luv you so much safnarmu๐๐๐ป. Sosai tahad'a 'Yar k'anwar tata Dan acewarta batada kamarta aduk fad'in duniya, sukad'aine mata agidansu sukashe su rufe abinsu, hira sukayi sosai ad'akin harsu bobo suka dawo basu saniba. Abubuwa sosai safna tahad'ama Rahma harda sabulai na gyaran fata, Rahma sai dad'i takeji da k'ara k'aunar 'Yar uwarta, yanzukam sunzama tamkar yanda take buri tun farko, saidai fatan ALLAH yak'ara had'a Kansu waje d'aya. Sai bayan isha'i suka fito zasu tafi, shareef da shareefa suna hannun Safna da ya Kamal, Rahma tashiga Kusada bobo ta zauna sanan Safna taziro mata shareef da ledar kayanta, my sweet lil gasu karfa ki tsaya Sanya Dan da zafi-zafi ake dukan k'arfe, abinda Baki ganeba to naji kira. To my aunty godiya nake sosai ALLAH yabar zuminci saikinzo d'in. Bobo dake kallonsu sun burgeshi sosai, cikin zolaya ya ce, "auntynmu mi muka samune haka?. Dariya Safna tayi ta ce, " k'anina abin sirrine aii. Lalala yanzunan auntyna dake za'a had'eminkai?, Kamal zoka ganemin nan. Dariya ya Kamal yayi idonsa akan safna, tad'aga MASA gira, shikuma yasakar mata lallausan murmushi, bobo ya ce, "Kamal sai magana akeyi agabana adunk'ule bana gane komaifa. Cikin dariya ya Kamal ya ce, " kaikuma ga rashin hak'uri, aisaika kwantar da kai kaji Inda bakin zaren yake, kokuwa my Angel?. A to my heart gaya MASA dai. Rahma dai dariya take musu, bobo ya ce, "shikenan idan tayi wari aii maji, cikin dariya Rahma ta ce, " aibama zatayiba. Dariya suka kwashe da ita su duka, safna takuma gwargwad'ama Rahma magana akunne suka kuma tafawa suna dariya. Bobo ya ce, "Kamal bara kaga nagudu da my Nusfulhayat d'ina kafin matarka tak'ara zugemin ita. Nanma dariya suka kumayi sosai, daganan sukayi sallama bobo yana mota suka tafi, zuciyar bobo k'al da farincikin Safna tasaki jikinta yanzun komai ya wuce, gashi sun had'e Kansu itada 'Yar uwarta, dama fatansa kenan akullum. A can kuwa su bobo na tafiya safna ta narke ajikin ya Kamal wai saidai ya d'auketa bazata iya tafiyaba, dariya yayi ya ce, " my Angel kemafa shagwa6a66iyace tafad'a a ji, d'aukar kayansa yayi tamkar jaririya suka shige gidan suna dariya, asaman doguwar kujera ya sauketa suna cigaba da dariyarsu, cikinta yashafa yana fad'in Nima yaushe zaki bani nawa babyn my Noor?. Ido d'aya safna takshe masa ta ce, "ayanzu hakama ina zaton kasamu, Dan kwanakin preod d'ina sun wuce kobaka lissafi?. Cikin farinci ya k'ank'ameta yana fad'in kumafa hakane my Angel, soyayya mai tsafta kuma nagartacciya yashiga Nuna mata, safna ma tana bashi gudummawa saida suka soyu sanan suka tashi adarennan sukaje pharmacy, tsinken gwajin ciki suka siyo, aiko suna gwadawa sukaga tanada ciki, wayyo zokaga murna da farinciki awannan gidan, tun adaren suka fara bazama dangi. Safna Rahma tafara kira wadda harsunje gidan tuni, tagama shirin barci kenan kiran safna yashigo, ta guntsa mata abin farincikin daya samesu bayan tafiyarsu, tsalle Rahma takeyi harta bama safna dariya, safna ta CE, " kai lil ya bobo nashan fama, har yanzu ana nan ana gwada halin k'uruciya. Kai aunty nid'in?, Rahma tafad'a cikefa shagwa6a. Eh mana. Bubbuga k'afafu Rahma tafarayi ak'asa ita adole ba haka bane, bobo daya shigo yanzu yakwantar dasu Shareef yatsaya yana kallonta, suna had'a ido yakauda kai yana ta6e baki, shi adole ba kallonta yakeyiba, Ra6awa yayi tagefenta ya fice, Rahma tabishi da kallo yana turo baki gaba. Bayan fitarsa Rahma ta ce, "wlhy Anty d'azun namanta muyi wata magana, tamkar zatayi kuka take maganar. To inajinki auta miya farune?. Zayyane mata abinda ke faruwa tsakaninta da bobo tayi. Dariya safna tayi ta ce, " kema ki shareshi, kedai kita amfani da magungunan nan, na tabbata duk randa kuka koma gidanku yakashe amarci insha ALLAHU saiya dawo dakansa yana Neman shiri da lalla6arki, kuma zakice Nina fad'a miki. To shikenan aunty na ngd ALLAH yabar zuminci ya saukeki lfy kema, ki Haifa mana yaranmu 'yan uku. Kai auta rufamin asiri 'yan ukun lfy. Dariya sukayi gaba d'aya, Rahma ta ce, "I luv you so much my sweet auntyna. Luv you more my lil sisina, ALLAH yak'ara kauda shed'an atsakaninmu, Yakuma k'ara had'akanmu waje d'aya muzama taintsiya mad'aurinki d'aya, asuba tagari my heart yana jirana nabashi d'umin jikina, gwauruwa arungumi fillo lfy... d'if ta Yanke wayar, tabar Rahma da dariya. Kai Anty safna ALLAH ya shiryaki, Nima aii nakusa tashi daga Layin gwagwaren, ALLAH INA k'ara godiya Daka daidaita mana komai cikin sauk'i, ALLAH ka k'ara ninka salatinka ga annabi Muhammad tsira da aminka su k'ara tabbata agareshi. Sumbatar yaranta tayi ta tamusu addu'a dukda papansu yamusu, gado tahaye tamusu addu'a itada Nawal tareda rungume Nawal dake barci, itama ta sumbaci kumatunta, har yanzu zuciyarta yana k'ara k'aunarta tanajinta tamkar su Shareefa, bak'aramin tausayi yarinyar Take bataba saboda rashin uwa, amma tayi alkawarin zamema Nawal uwa har abada, bata fatan ranar dazatazo ta banbanta soyayyarta dasu shareeff. *_BAYAN KWANA UKU_* bayan kwana uku da zuwa gidan aunty Safna Ammi tashirya Rahma tsaf da shirin maidata d'akin mijinta, nasiha sosai Ammi da Appa sukai musu tareda fatan alkairi agaresu, sosai Rahma tasha kuka Dan ko babu komai tayi sabo da zama gidan sosai ayanzu, amma babu yanda ta iya. Zuwa dare bobo yakwashesu sai gidan, ko a mota kuka Rahma taitayi, bobo yana kallonta amma baice da ita k'alaba. Koda suka Isa gidan saitaga komai tsaf, angyara gidan sosai, wanka kawai tayima yaran tamusu shirin barci, Nawal na kwance bisa gado tanatama su shareef wasa, sosai yarinyar take k'aunar yaran, komai tasamu ta ce, "na Shareef da Shareefa ne. Rahma dake tsaye agaban madubi tana shirin barci ta ce, " babyna bazakiyi barciba?, gobefa idan ALLAH ya kaimu akwai school. Momy nidai bazanjeba zan zauna gidan taredasu Shareff. A'a babyna to idan bakison zuwa makaranta suma idan sunyi girma aii bazasuje ba ko, ki kwanta kiyi barci abinki da antasoku bakina tareda suba. To momy bara suyi barci sannan nayi. Dariya kawai Rahma tayi batace komaiba. Bobo dake tsaye abakin k'ofa yanajin hirarsu ya ida shigowa cikin d'akin, ta madubi Suka had'a ido da Rahma, batace komaiba haka shima bai tankaba yahaye gadon wajen yaransa. Lalla6a kayansa yaytayi harsukai barci suduka ukun sanan yagyarama Nawal kwanciya, yamata addu'oin barci ya shafa mata, suma su Shareefa ya kwashesu zuwa d'akinsa, itadai Rahma da kallo kawai tabishi, ad'an gadonsu yasakasu yamusu addu'oi suma, Rahma na zaune abakin gado tana addu'oin barci danta k'udiri aniyar bazata bishi d'akinsaba. Batayi auneba taji anyi sama da ita, ciccila k'afafunta takeyi tana fad'in wayyo dadyn Nawal Dan ALLAH kabarni ALLAH barci nakeji. Bai sauraretaba yadireta agadonsa, ganin zata addabi kunnensa da surutu ya had'e bakinsu waje guda, zallar soyayya mai tsafta yashiga aika mata, hummm lallai bobo uayi missing d'in Nusfulhayat d'insa, itamafa mutuniyar taku muk'us kakeji, tuni tafara maida murtani........๐คฐ๐ป๐. Hummmm yaukam ansha fama Dan sabon ango da amarya suka koma, ranar kam Rahma ta murzu ta shaida bobo yayi kewarta sosai Dan bai d'aga mata k'afaba har gabannin asuba ana Abu d'aya. Washe garima dak'yar ta lala6ashi tatashi tahad'a musu breakfast. Wankama tare sukayi, nanma saida suka kashe juna da soyaya sanan akayi wankan suka firo, ta shiryashi tsaf cikin
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83