Chapter 50
Chapter 50
dashi bai ta6a mata hakaba, tuni k'irjinta yafara dukan Tara Tara. Hawaye tafarayi ahankali kuma tafara sheshshekar kuka wadda tadawo dashi hankalinsa, cikin muryar kuka ta ce, "Dan ALLAH kayi hak'uri, d'an murmushi yayi sannan yajuyo da ita suna fuskantar juna dukda dai acikin duhu suke, cikin wata irin murya dabata ta6a jinsa da itaba yake maga, cikin kunnenta ya ce, " plss Rahma ki daure ki mallaka min kanki, karki manta nata6a fad'a miki inaso da sauri shiyyasa nakeyi da sauri, inaso na numa duniya ked'in dabance kuma kin cancanta, sannan kuma kinmini tanbaya d'azun tom yanzufa zanbaki amsar tambayaki, amma kafin sannan kema zan tanbayeki, Rahma kina kishi nane?. Tambayar yabata kunya Dan haka taisaurin sinne kanta ak'irjinsa daketa tashin k'amshi mai saka zuciyarta nutsuwa, yanda take fidda numfashi ak'irjinsa saiyakejin dukkan ga6o6in jikinsa sundaina aiki, yasa hannayensa duka ya rungumota sosai tareda mannata da k'irjinsa bayan ya zame zanen data d'aura. Wata wawuyar ajiyar zuciya suka sake gaba d'aya, bai zauna 6ata lokaciba yafara bata hot kisses masu rud'ar da sabon shigarsu, masukuma k'ara k'aimi ga Wanda yasaba, to a6angaren Rahma dai rawar jiki take masa, ganin yanda tarikice masa ya lalubi kunnenta cikin sark'ewar murya ya ce, "my cute kinutsu bazan cutar dakeba, duk Wanda aka kira jarumi to kitabbata yakasance mai jarumtarne, Nima nakai mak'urar tik'ewar dabazan iya hak'uriba plz helf me my life..... Kuka Rahma tafarayi ahankali, damasa magiyar yayi hak'uri Dan ALLAH, amma ina hankalin mutumin naku yagushe, bayajinta ko kad'an, k'ok'arin Isar da sak'wanni kawai yakeyi. Bata ankaraba taji yafara addu'ar saduwa da iyali kamar haka.👇🏻 *_“Bismillaahi, Allaahumma jannibnashaid'ana, wajannibshaid'ana maa razak'tana”._* Rahma ta kwalla k'ara data sakani kwasa aguje nayo waje, bobo yagama aiki, shima dukda baya cikin hayyacinsa saida yay nasarar saka tafin hannu yarufe mata bakinta. Afalo na rak'u6e tamkar Minafuka, kukan Rahma danake jiyowa Nima yasakani hawaye, babu sunan Wanda bata kiraba ya taimaketa har Nawal yau saida Rahma takira amma babu mataimaki sai ALLAH. Safna cikin barci taji kamar Rahma tayi k'ara amma daga baya kuma saitaji shiru, d'an tsaki tayi tareda gyara kwanciyarta . Safna lol🤣😜. Nakai dubana ga agogon falon k'arfe 3:34am araina nace dukdai rashin imaninsa ai yanzu ya sarara mata, cikin sand'a na nufi d'akin amma sainaji k'ofar gam😒mutuminku fa yarufe k'ofa dankar naga 6arnar daya tafka, inagadai yana tsoron kar 'yan gidan billy ladan suji labarine sufad'ama Safna, dantanada masoya awanga gida lol.😘 Ta kafar mukulli nasamu na d'an lek'a, kunsandai bilynku akwai d'an Karen naci, lallashi na hango bobo nayi, saboda kukan wahala da Rahma takeyi, sai saka mata albarka yakeyi da kalaman soyayya masu sanyin dad'i, _wad'anda ba'ayima ballagazar mace adaren farko, ALLAH dai yarabamu damasu halin akuyoyi._😏 Saida yaga barci ya d'auketa, Wanda nakeda tabbacin barcin wahalane, ahankali yazame kanta daga cinyarsa yamaida saman filo, yajawo bargo Yakuma lullu6eta sannan yamik'e. Fuskarsa cikeda annuri yanufi bayi domin tsarkake jikinsa. Hak'ura nayi nadawo falo nakwanta, ko barci awa biyu nasamu nayi, kar bobo yafito yace nacika sa ido.😏🤥. *_washe gari._* K'arar bud'e k'ofarne yatadani da asubahi, bobone naga yafito daga d'akinsa sanye da jallabiya, abinda yaban mamaki shine kwankwasa kofar d'akin Rahma dayayi, bayan kamar minti biyu Safna tabud'e k'ofar. Kallo d'aya yaymata yakauda Kansa Dan sanye take da rigar barci iya guywa. Ganin bobo tsaye yasakata d'an zaro ido my jaan lfy kuwa?. Wani murmushin mugunta naga yamata Wanda ita bata fahimci hakanba saima wani dad'i data ratsa zuciyarta, azatonta aikin malam yafara tasiri. ya ce, "pls auntynmu kid'an dafa mana ruwa tunda 'yan nefa sund'auke, Dan ALLAH maid'an yawafa bara naje masallaci. Duk da taji wani iri dayace mata aunty, amma saita kauda tunanin aranta ta d'akko na fara'ar dayamata tamaye gurbinsa dashi, aranta ta ce, " to komi zaiyi da ruwan zafi oho?. Nidai bilynku nace hummm. Ruwan zafin Safna tanufi kicin tad'ora sannan takoma d'aki danyin sallar asuba. Saida gari yad'anyi haske bobo yashigo gidan, hakan yayi daidai da fitowar Safna daga kicin d'aukeda boket dake cike daruwan zafi yanata turiri. Ya ce, "yauwa auntynmu sannu da k'ok'arifa, lallai wannan jiyya dakikazo tayi amfani Dan yanzune zakiyi jiyyar gsky. Cikin rashin fahimtar kalamansa Safna take kallonsa, ta daure ta ce, " wai batada lfy ne?. Kibari kawai batajin dad'in wlhy, Dan adaren jiya girma ya risketa, baijira cewartaba yad'auki boket d'in yanufi d'akinsa yana murmushinsa. Binsa Safna tayi da kallo cikeda so da k'auna azuciyarta ta ce, "to wane kuma irin girmane yariski Rahman?, komi yake nufi oho, shidai bazaima mutum magana sak ba saidai amurd'e tak'are zance da ta6e baki had'eda d'aga kafad'a alamar sudai suka sani. A d'akin bobo kuwa yanacan ya had'a ruwa maid'an zafi abayi, bayan yagama yafito tareda nufar gado Inda Rahma ke kwance tana barci, zama yayi abakin gadon kusada ita, sai faman mirmushi yakeyi, yakai hannu yana shafa fuskarta ahankali, aransa ya ce, " lallai d'an Hakim Daka raina shike tsonemaka ido, kullum yanama Rahma kallon yarinya k'arama saigashi adaren jiya tabashi dukkanin farin cikin daya dace, lallai shikam yakasance mai sa'a.. Ahankali Rahma tabud'e idanunta dasuka kumbura saboda kuka, takai dubanta ga bobo dake zaune kusada ita yana shafa fuskarta, aranta ta ce, "dubi yanda yake farinciki babu ruwansa bayajin ciwon komai, amma ni ganinan ko motsawa banasonyi saboda azaba....... d'ago idon da bobo zaiyi suka had'a ido da Rahma, da sauri tamaida nata ta lumshe. Cikin muryarnan tasa mai dad'i ya ce, " aina ganki, Ashe kin tashi?. Itadai shiru tayi bata tankaba. Yad'an murmusa tareda janye bargon datake ciki. Da sauri tazabura zata tashi, saikuma takoma ta kwanta tana fad'in wayyo zafi. Saurin tallafota yayi zuwa jikinsa, yasaka hannu ya share mata hawayen dasuke zurara, cikin tausayawa ya ce, "sorry my cute ALLAH yay miki albarka kinji, lallai kinci sunanki Rahma, _Rahmar ALLAH_ nagodema ALLAH daya azurtani da samunki alokacinda banyi zatoba, Rahma kingama mallakata da komai nawa, ked'in wata abuce mai daraja daga cikin rayuwata, nabaki dukkan ragamata kijani inda kikeso kikuma yi yanda kikeso dani, daga yau *Abdulmaleek* nakine ke kad'ai da yaranmu, ina rok'on *_Ubangin Al'arshi ya albarkaci rayuwarmu ya saukar da albarka da soyayya nagartacciya mai tsafta arayuwarmu._* Rahma wlhy bamma San Kalmar dazanyi amfani wajen gode mikiba, saidai inaso kisaka aranki *_Abdulmaleek_* yana sonki da k'aunarki marar adadi, I luv you so much my cute, I luv you, I luv you, I luv you 4ever, yak'are maganar da sumbatar goshinta💋. Wani murmushine yasu6ucewa Rahma Wanda bata shirya yinsaba. Bobo ya rungumeta, acikin kunnenta ya ce, " lallai murmushinki ya nunamin kin kar6i soyayyata ngd sosai. Sunkutarta yayi sai bayi, jin asakata cikin ruwan zafi ga wani rad'ad'i daya ratsata yasakata k'an k'ameshi tana fad'in wlhy da zafi. Kinga yi hak'uri wannnan zafin dakikeji zai daina, idan baki shiga ruwanba akwai damuwa kinji, cikin lallashi da kalamai masu dad'i wad'anda Rahma bata ta6a tunanin bobo yanadasuba yake mata. Cikin hikima da dabara yagasata, saida ya tabbatar taji dad'in jikinta sannan yafito yabarta dantayi wankan tsarki. Katifar yajuya Dan dukta d'an 6aci da jini, yacire zanin gadon ya sauya wani. Babu dad'ewa itama tafito daga bayi, sai duk'ar dakai takeyi saboda kunya. Shi dariyama tabashi, abin sallah yashinfid'a mata, tasaka doguwar Riga da hijjaf tayi salan, shikuma yana zaune abakin gado yana jiranta.
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83