Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 30

Chapter 30

Abdulmalik Bobo Book 1 Complete Hausa Novel 1,193 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

k'aunarku sosai._ ALLAH yabar zuminci🤝❤❤💋 4⃣4⃣ Safna ta mik'e zumbir danjin and'aga wayar, saisaita kanta tayi ta ce, "Assalamu alaika. Saida yaja aji sannan ya ce, " wa'alaikissalam. Safana ta ce, "ina yini?. Lfy, ya amsa atak'aice. Rasa mizata kuma cewa tayi, Dan duk muryarsa ta rikitata, gashi yana amsa mata magana ad'age. Abinne yafara bashi haushi, amma kasancewar yasan number data kira ta harkar aikinsace saiya dake, yayi tunanin akan aikine. Yakatse shirun dafad'in mikike buk'atane?. Uhm....u...u Dan ALLAH kozan iya samunka office gobe idan ALLAH ya kaimu?. Lumshe idanunsa yayi yabud'e, ya ce, " akanmi kikeson ganina?. Gabad'aya ta daburce, tarasa mizata fad'amasa, jin takasa magana sai kawai ya yake wayar yay tsaki, gaba d'aya kashe wayar yayi ya wurgata gefensa yana mita. Duk abinda ke faruwa Rahma tanajinsa, saidai batasan mi ake fad'a ad'ayan 6angarenba. Aikinsa yacigaba dayi, itama yacigaba da koyama Nawal aikinta na homework. Acan kuwa safna kaita dafe, takira Baseera danta bata shawara .*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.* Safna wai mikikeyine har yanzun baki fitoba?, wannan wane irin yinine har k'arfe 2 ba'a tafiba?. Ganina fitowa ummi, safna tafad'a tana figar handbag d'inta. Afalo ta Tatar da ummi tsaye da bak'ar leda ahannu. Ummi tamik'a mata ledar ga wannan ki kaimata, Safna Dan ALLAH ki kama kanki, kingadai gidan mijin k'anwarkine. Karki damu ummi, insha ALLAHU babu abinda zai faru wlhy, ainamiki alk'awari zan canja nakoma yanda kikeso. To ngd ALLAH yayi miki albarka. Amin ummi na safna tafad'a tana fita. Hartakai k'ofa saikuma ta waigo, ummi wai miye wannan d'in?, tafad'a tana kallon ledar da ummin tabata. Karki damu zankirata namata bayani. Ummi ni baza'a fad'aminba. A'a lokacinki bai zoba, ai yanzu autana takwace girman, tazama Yaya kinzama k'anwa. Baki safna tatura tafice, aranta ta ce, "ummi nasan kayan matane aii." Tana Shiga motarta ta kalli wayarta, hankalinta dukya tashi ganin bai bata amsaba, tunranda takirashi yakashe wayar saita k'yaleshi bata sake kiraba. Yaudai abin ya dameta shine tatura masa message akan yabata address d'in office d'insa tazo, amma shine har yanzu babu kira babu sak'o. Ranta duk adagule yake, takirashi sau wajen uku yak'i ya d'aga, hak'ura tayi tatada motar tanufi gidan Rahma. Dama Dan tanason zuwa wajen bobone ta ce, "ma ummi tanaso yau taje wajen Rahma. Ummi tayi murna, azatonta Safna tafara hankaline. “Araina na ce, "koya zata kaya?.” .*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*. Yana zaune a office yaduk'ufa da duba wasu takardu, kallo d'aya zaka masa kagane yana matuk'ar busy, takardun dayake dubawa kuma sunada muhimmanci. Yana kallon wayarsa tana wringing yay burus da ita, Dan baya k'aunar abinda zai dakatar dashi daga aikin gabansa. Kwankwasa k'ofar office d'in akayi, sanin sakatariyarsa ce kawai keda wannan damar yasa ya amsa da yes. Turo k'ofar tayi tashigo, haryanzu bai d'agoba ta had'iye wani yawu tareda tsura masa ido tamkar zata lashesa, sir kayi bak'o. Waye?, bobo yatanbaya kansa har yanzu yana k'asa. Cikeda salo ta ce, " bak'on jiyane Alh Sunusi Dala. Sai yanzu yad'ago, aransa ya ce, "mi mutumin nan yakeso danine, afili kuma ya ce, " kigaya masa bana buk'atar ganinsa, kuma........saikuma yayi shiru ya ce, ''jeki wannan ba aikinki bane. fita tayi cike da salo. Batamasan shi tuni yamaida Kansa ga aikinsaba. Zuwa tayi ta Isar da sak'on oganta ga Alh sunusi, maganar tak'ara Sosa masa rai, amma tunda bobo yak'i bashi had'inkai to lokaci yayi dazai d'auki matakin k'arshe akansa. Fuuuu yabar wajen, masu gadinsa suka take masa baya. “na ce, "humm kowane mataki kuma Alh sunusi ke shirin d'auka akan bobo?.🤔” +++ Da sauri yad'ago danjin anta6ashi, danufin yin bala'i yad'ago azatonsa Alh sunusi ne yanunama sakatariyarsa fin k'arfi yashigo, ganin Ammar ne saiya sauke ajiyar zuciya tareda yin murmushi. Ammar ya ce, " mutumina irin wannan fusata haka?, tamkar zaka bigeni. Ajiyar zuciya Bobo ya sauke kayi hak'uri wlhy nazata wannan shashashanne Alh Sunusi. Murmushi Ammar yayi ya ce, "munzo shigowa naga fitarsa Ashe na shaida motocin nasa kuwa. Baki bobo yata6e batareda yayi maganaba. Saican yace halan yauma kazo kacikamin bakin office da yaranka?. Hhhhhhh kaima Kasan dolene Dan babu yanda za'ayi subarni nafito ni kad'ai. Bobo Yakuma ta6e baki, Sakai awahala kenan, haka kawai ace duk Inda mutum zayi ana binsa tamkar wata jela?. Girman kenan my guy Ammar yafad'a yana dariya. Ammar ya ce, "mutumina kafa rame wlhy mike damunka?. Bobo yafitar da huci mai zafi, babu komai Ammar. To shikenan tunda babu komai yafad'a yana mik'ewa. Da sauri Bobo yaruk'oshi Dan yasan haushi yaji, yi hak'uri abokina zauna muyi magana. Ammar yadawo yazauna, wlhy Abdulmaleek kana bani mamaki yanda kake iya 6oyrmin wasu al'amura naka awasu lokutan. Bobo ya ce, " kayi hak'uri Ammar bawai ina 6oye maka wani Abu baneba, saidai ina ganin wannan sirrin gidanane, dukda nasan babu abunda zan iya 6oye maka arayuwata, kai kad'aine abokina Dana yarda dashi, nasan kaima hakane. Hakane Bobo amma Dan ALLAH miyasa kake 6oyemin abinda ke damunka?, ina kula dakai tunda nadawo kana cikin damuwar datafi tada akan Rasuwar marigayiya Ni'ima. Sabodafa damuwar dakake ciki su Appa suka yanke shawarar yimaka Aure, to amma maimakon asamu sauk'i sai kuma damuwarka ta k'aru. Minene damuwarka Abdulmaleek?, kasanar dani mu nemo mafita. Bobo yataso daga kwanciyar dayayi ajikin kujera, yadafe tebir d'in gabansa da hannu bibbiyu. Wato Ammar da ina cikin kewar matatane Dana rasa, dakuma tausayin Nawal na rashin uwa, wannan yasa nak'iyin aure dukda dama Kasan matan bawai suna agabana bane, su Appa sun takura nayi aure harda kai aciki, amma na ce, "muku har yanzu ban shiryaba, an auramin Rahmane saboda bijirewar yayarta akan aurena. Tundaga randa aka kawo yarinyar gidana ban k'ara yarda ta ganniba saida na d'akko Nawal.. " amma kasan wani abin mamaki?." Ammar ya girgiza kai. Koda muka shigo gidan saitamana tarba ta mutunci, ko kad'an bata nuna fushinta akan rashin zuwana garetaba. Wannan itace jarabawa ta farko data cinye, saikuma yanda take kula da Nawal, wlhy idan baka saniba bazakace ba ita ta haifetaba, abu na uku tsafta, iya girki, saidai akwai shegen muskilanci atareda yarinyar wlhy. Ammar ya tuntsure da dariya, to aii indai miskilancine babu matsala tunda kaima halinkane. Harara Bobo ya galla masa malam aii wannan ta fini. Bobo acigaba da bandamuba kafin ayi auren, amma yanzu ganinta agidan saina shiga wani hali, Dan gsky ina buk'atar mace. Ammar yagyara zama, to aii ni banga abin damuwa ananba, ba matarka bace?, kawai kanemeta mana. Ammar baka fahimceni bane, haryanzufa yarinyar k'aramar yarinyace, bata wuce 17 ba, banafa ta kammala secondary, kosu khursiyya sun girmeta da shekara d'aya. Murmushi Ammar yayi, karka damu abokina aii yaranma sunfi bada Nutsuwa ka gwada kagani kuma. Amma Dan ALLAH karagema kanka damuwa. To aiini bakasan wani abuba, tayayama zan tunkareta na nuna mata ga abinda nakeso?, kasanfa banason raini wlhy. Dariya Ammar yayi ya ce, "Abdulmaleek Aliyu Abdulmaleek hamshak'i, wlhy AAA kana bani dariya, lokuta da dama nakan rasa kai wane irin mutumne?, wlhy da aikin Soja ka dace ba lauyaba, kaifa wani irin murd'ad'd'en mutumne, towai sanda kake gwadama Margayiya Ni'ima soyayaya kirana kayi na koya makane?. Ajiyar zuciya Bobo ya sauke, bazaka ganebane kawai kadai. To ganar dani cewar Ammar yana kallon Bobo. Komawa yayi yalafe jikin kujerar yanad'a lilata ahankali, Ammar ya ce, " my guy kafito kawai anamijinka kaji, kakula

Table of Contents

Chapters

83 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});