Skip to content
bode

Hausa Novels Portal

Chapter 68

Chapter 68

Abdulmalik Bobo Book 1 Complete Hausa Novel 1,187 words 0 views Progress saved
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Download Book

yad'an shafa Kansa idonsa ak'asa ya ce, "Abba abarta ta kwana Indai Dan tanine babu wata matsala. A'a a aiba hauka akeba Cewar ummi dake Harar Rahma. Abba ya ce, "kutafi gida kinji auta, ALLAH yay muku albarka gaba d'aya, gobe idan ALLAH yakaimuma aii ranace ko. Bobo ya ce, " to Abba bara muyi sallar isha'i, Dan komun tafi a hanya zata riskemu. Eh gsky ne to kubari ayid'in. Bayan sallar isha'i badan Rahma tasoba suka fito gaba d'aya harsu ya Shaheed da matansu domin tafiya gida. Abba da ummi kad'ai aka bari a asibitin zasu kwana. Har yanzun Nawal tana bayan Rahma agoye saida zasu Shiga mota bobo ya taimaka mata ta sauketa ya kwantar da ita a sit d'in baya sannan suka Shiga mota kowa yanufi gida. Babu maima wani magana harsuka Shiga cikin gidan, bayan mai gadi yabud'e musu suka Shiga, bobo yay fakin suka fito, harzata d'auki Nawal ya ce, "tabari ya d'auketa, bata Musa masaba tabari ya d'auketa suka Shiga cikin gidan. Har d'akinta yakai Nawal ya kwantar, ita kuma tashiga wanka. Shima d'akinsa yanufa yacire doguwar rigarsa yasaka kayan barci, fitowa yayi yanufo dinning Dan yunwa yakeji. Rahma tafito wanka ta rama sallolinta sannan tanufo falo domin d'aukar Abu. Ganin bobo zaune a dinning yatuna mata dabaifa ci abinciba Ashe, jitayi yabata tausayi, tak'araso Inda yake tana fad'in sorry Nurilk'albi muntafi ko abinci bakaciba. Murmushi yay mata ya ce, " karki damu o, kina arikicannan ta'inama zaki tuna da cikina. Marairaice fuska tayi tamkar zatayi kuka, ta ce, "pls kamin afuwa. Ayya my Nusfulhayat karki damu ai nasan bakiyi da niyyaba. Itama murmushin tamasa. Ya CE, " babynkifa?. Tana barcinta har yanzu. OK tom zoki zauna muci abinci, Nima yunwace ta addabeni shiyyasa ban nemekiba. d'an yatsine fuska tayi tareda ta6a cikinta ta ce, "nikam na k'oshi." Kamo hannunta yayi, yajawota ta zauna saman cinyarsa, shima hannunsa ya d'ora akan cikin nata yana shafawa ahankali, haba my Nusfulhayat kinaso ki haifamin babyna d'an k'aramine?, nifa k'atoto nakeso Wanda Nawal zata d'auka da k'yar. Kallonsa tayi tad'an juya idonta dasuka kummbura saboda kuka, tasaka hannu tarufe fuskarta tana fad'in Nurulk'albe baby kuma?, a INA?. Hannunta ya janye ya d'aga mata gira, ya ce, "acikinki mana. Tad'an zaro ido tana tura baki gaba ta ce, " nidai kabar fad'a. Ya ce, "miyasa?." Since kanta tayi ak'irjinsa cikin sassanyar murya ta ce, "wlhy inajin kunya. Tabashi dariya Dan haka yay murmushi mai sauti tareda d'agota yana fad'in Ashe kunyarnan har yanzu ban gama fiddataba?, shikenan nadaina tashi muci abincin. Girgiza masa kai tayi. Ya ce, " pls ko kad'an kici. Yunk'urawa tayi zata tashi, ya maida ita ya zaunar, no yizamanki kawai. Badan tana son cin abincinba ya matsa mata, dakansa yarink'a bata shima yanaci, tana zame zame damasa ta6aradai har sukaci da d'an yawa sannan suka mik'e, ya taimaka mata suka gyara wajen tsaf sannan kowa yanufi d'akinsa. Harta kwanta ta rungume Nawal taji motsin shigiwarsa shima gadon yahawo, suka saka Nawal a tsakkiya, yamusu addu'a ya shafama kowa sannan yahad'asu yarungume sai barci.. Nima dai homajeep d'in k'afafuna naja natafi wajen my Abdul d'ina nabar Rahma Dana itama.😜 .*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*. Washe gari bayan sunyi breakfast Rahma tabisu, yasauke Nawal A school sannan suka nufi asibitin. Har cikin yashiga shima, yatayata d'aukar kulolin kayan breakfast d'in Data had'o musu, ahanya suka had'uda Abba zai fita, suka rissina suka gaisheshi, cikeda fara'a ya amsa musu, Yakoma yimusu bangajiyar jiya, suma suka tambayeshi yamai jiki?, ya ce, "a dasau kam Dan tana nanma zaune yanzu haka. Alhmdllh suka fad'a atare. Ya ce, "kuk'arasa ciki to, nima zanje gidane na shirya nawuce kasuwa. Saika dawo. Da sallama suka shiga d'akin, Safna tana zaune akan gado tajingina bayanta da filo, hannunta manne da k'arin ruwa. Ummi na zaune agefenta tana had'a shayi, d'agowa sukayi gaba d'aya suna amsa sallamar, Safna kallo d'aya tamusu ta kauda kanta. Ummi ta tashi tareda turama bobo kukerar tace ya zauna. A'a ummi kiyi zamanki, zanma wuce wajan aikine, rissinawa yayi ya gaidata da tambayar maijiki, ta ce, "jiki Alhmdllh tunda gata azaune hartana magana. Ya ce, "ALLAH yak'ara sauk'i. Ameen ummi tafad'a tana fita. Rahma dake Kusada Safna tsaye tana tambayarta yajikin?, da k'yar ta amsata, Rahma dai bata kawo komai arantaba duk zatonta zafin ciwone. Ummi nafita bobo ya kalli Safna, ya ce, " antynmu ya jikinki?. d'ago manyan idanunta tayi ta kallesa, ahankali ta ce, "da sauk'i. Ya ce, " ALLAH yak'ara sauk'i, yasa kaffarane. Amin tafad'a a saman la66anta. Shiru nawani d'an lokaci, bobo yakalli agogon hannunsa sannan yakalli Rahma, my Nusfulhayat bara nawuce ko, kinsan yau k'arfe 10 zamushiga shari'armu dasu Alhaji Abdurrazaq. Itama kallonsa take tana d'an murmuahi ta ce, "to Nurulk'albi ubangiji ALLAH yabada nasara, yakuma d'oraka akansu. Lumshe idanunsa yayi yana murmushi, ahankali yabud'e akanta ya ce, " ngd sosai da addu'arki gareni my Nusfulhayat. Murmushi kawai tamasa batareda tace komaiba. Yamatso daf da ita, bata ankaraba taji kiss akumatunta, d'an zaro ido tayi tana kallonsa, shikuma yad'aga mata gira sannan yamik'a mata kumatunsa wai tamasa kiss, hannu tasaka tarufe fuskarta tareda fad'in kai Nurulk'albi nidai a'a gsky. Dariya yayi ya ce, " shikenan aii, ya kalli Safna da bak'incikin abinda sukeyi agabanta tamkarma sun manta da ita ya tokare mata mak'oshi. Auntynmu ALLAH yak'ara lfy fa, bara natafi office time natafiya, sai dai ganinki yasa matana takasamin adawo lfy. Murmushin yak'e Safna tayi Wanda duk Wanda yagani yasan tabbas na yak'ene, ta ce, "a'a nikam babu ruwana.. K'ofar yabud'e zai fita sannan yajuyo ya kalli Rahma yakashe mata ido d'aya yafice. Murmushi Rahma tayi tana girgiza kai. Safna tazame ta kwanta idanunta cikeda kwalla. Ahaka ummi tashigo ta samesu, sai yanzu Rahma tasami damar gaida ummi. Ummi takama hannu Rahma suka zauna ta ce, " autana ina d'iyar takine?. Tana makaranta ummi, saida mukama ajiyeta sannan muka wuto nan, ALLAH sarki aii yarinyar tanada Shiga rai wlhy, gatada wayonta masha ALLAH. aii ummi saima kin zauna da Nawal wlhy, yarinyar batada damuwa ko kad'an..... Haka sukaita hirar Nawal, Safna tana kwance tana jinsu amma tayi shiru, da k'yar ma ummi tasata ta tashi tayi breakfast da kayan Rahma data kawo. Ummi saiyabama girkin Rahma takeyi itakuma tanatajin dad'i, Safna dai batacemusu k'alaba har doctor yashigo yaduba jikinta yacire k'arin ruwan. Fitar doctor babu dad'ewa saigasu ya muneer da matansu, suma basu dad'e dazuwaba saiga 'yan gidansu ya Kamal, harma dashi ya Kamal d'in, saikuma ga Appa Ammi da inna, nanfa akashiga gaishe gaishe datambayar mai jiki. Zuwa azuhur asibin yacika da dangi, sunata tururuwar zuwa ganin Safnar, haka suka kasance da dangi, kowa yaga Rahma saita burgeshidantakuma yin bul bul da ita, ga wani k'yau da murjewa data k'ara na musamman. Aunty yahanasu Maman Basma ma cewa tayi 'yata kodai nasamu jikane?, irin sannan k'yau haka?. Hannu Rahma tasa tarufe fuskarta, aiko mutanen d'akin sukaita mata dariya, mamansu ihsan ta ce, "wlhy yaha nimadai tun d'azu nake kallonta, Abdulmaleek yarik'e mana ita da k'yau, ALLAH dai yak'ara baku zaman lfy. Akace amin. Duk firarnan da akeyi Safna jitake tamkar ta had'iyi zuciya tamutu, duk saima taji tatsani 'yan cikin d'akin. Na ce, " Safna aiduk Wanda baiji bariba to zaiji hoho.😜 .*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*. Haka Safna tacigaba da

Table of Contents

Chapters

83 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});